Sashe 25
Rufaffen Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yesmeen dake tsaye idonta a sama kawai take kallo ta kasa yarda Wai Yesmeen ta makance kenan Wanda hakan na nufin bazata sake gani ba,ta rushe da wani sabon kukan,Yaya Abu taja tsaki tana Jin kamar ta rufe Sajeedan da duka ita Kam da itace ko sata Kabirun ke yi ba abinda ya shafeta indai zai kawo Mata kudi.
Sajeeda kuwa kafin a sallame su daga asibitin sai da ta Kara ganin gynecologist ya duba ta duk test din da aka mata infection Mai k'arfi aka gano mata,da Dr ya rubuta mata magunguna masu shegen tsada akan ta ringa amfani dashi duk bayan sati biyu ta ringa dawowa asibiti ana dubata.
Har suka dawo gida zuciyarta a jagule take ita infection,Yesmeen makanta,Annur kurma abin ya mata yawa.
A yanzu makantar Yesmeen da tausayinta yafi nukurkusar zuciyarta gani take bata rike amanar da Nuratu ta bata ba.
Kabiru
Koda ya bar asibiti wajen Rabiu ya wuce cikin tsananin farinciki dan ya Masa albisihir din makantar Yesmeen dan dama tunda ba makancewar Allah da Annabi bane ba yadda za'ayi likita ya gano abinda ya makantar da ita.
A gidan Rabiu yaci abincin dare cikin farinciki Rabiu na kwadaita masa auren Yar shilla ya more rayuwar sa,neman Mata ma yakeso ya fara yi Amma abinda bai tab'a yi ba sai yaji ya kasa amsa tayin Rabiun.
Koda ya isa gida bai ko kalli d'akin Sajeeda ba Dan so yake ya nuna mata fushi yake yi da ita ko zata shiga hankalin ta dadin da yaji,Yaya Abu zata taimaka Masa wajen yi Mata magana dan yasan ita tana San abun duniya.
Sajeeda kuwa wani irin zazzabi da ciwon Kai ne ya saukar Mata saboda tsabar kukan da ta sha,da hannun ta ta bawa Yesmeen abinci tana kukan yadda za'ayi budurwa kamar Yesmeen ta makance lokaci daya,Koda ta tashi d'akin ta ta Kai Yesmeen dan ta kwanta dan gani take kulawarta kawai Yesmeen ke bukata,idan Kabiru ya dawo ga roke shi ya koma d'akin sa dan ko ta bar Yesmeen a d'akin ta ba lailai su Yaya Abu su iya kula da ita ba tsawa kawai zasu yi ta daka mata.
Koda suka kwanta da zazzabi da ciwon kan nata haka ta zubawa Yesmeen ido tana kuka.
Har karfe dayan dare bata ji alamar Kabiru zai shigo ba hakane yasa ta kulle k'ofar ta dan tasan dakinsa ya tafi.
Ta zauna a gefen Yesmeen ta gyara Mata rufin bargon hawaye na zubo mata tace "Ya Allah ka dubi marainiyar ka da idon Rahama ka bud'e Mata idonta ta ringa gani"
Yesmeen da rufe idonta kawai tayi ta bud'e idon ta a hankali dan ji tayi bazata iya jurewa ba,Kar jinin Sajeeda ya hau saboda damuwar makantar da tayi.
Sajeeda kuwa ta Dan ja baya da sauri data ga ita Yesmeen ke kallo ba sama ba.
Yesmeen ta mik'e a hankali idonta cikin na Sajeeda tana "Umma Ina gani"........
MG'S SKINCARE
Dame akafiki yar uwata?
Kyan fatar ko iya gyaran fatar?
Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata?
Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa?
Hajiyata miye matsalar?
Fatar takice abun se lahaula?
Kingwada kingwada harkinsare?
Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin?
Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu,
Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya,
Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah,
Ga product din kamar hka,
Sabulu 4k
Mg's beauty kit 14k
Herbal whitening soap
Body cream
Face cream
Scrub
Cleanser
Glow oil
Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k
Tsakanida Allah kigafa
Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata,
Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba
Chat:08062991549,07046881166,07067210195,
Call,+2348064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook:mg's skincare
Team glow😍
Assalamu alaikum iyayen yara. Ko kuna da labarin shahararriyar mai saida kayan yara a garin Katsina wato BEEMYS_KIDS🤔 To tana nan tana saida kayan yara tun daga kan su riguna, wanduna, takalma, da duk wasu kayan kyale-kyali na yara da kuka sani daga sabuwar haihuwa (newborn) har matasan yara wato toddlers. Kayan ta akwai sauki dai-dai da yanayin rayuwa duba da yadda ta canja abun sai dai hamdala. Tana kawo kaya daga China, Turkey da Bangladesh. Ku hanzarta iyayen yara masu alfarma a dama daku wannan sallar kar ayi babu ku. Muna maraba da masu sayen daya ko sari duk a farashin da bazai gagari aljihu ba. Nagode🥰🥰🥰
https://wa.me/message/FMUET45HVY52N1
*WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84*
*PAGE 16*
"Kina gani Yesmeen?kina gani fa kika ce"?
Hawaye ne ya hau zubowa Yesmeen ta hau gyadawa Sajeeda Kai,Sajeeda kuwa cikin mamaki ta tashi tsaye tana so taga ko zata bita da Ido, sai taga Yesmeen din ta daga kai tana kallon ta alamar dai tana ganin ta
Sajeeda cikin mamaki da bacin rai ta Kara nuna kanta tana "Yesmeen kina nufin kina ganina yanzu?dama ganin da kika ce ba Kya yi karyane"?
Yesmeen Kai ta Kara gyada mata tana danne kukan da ke Neman kwace mata, ta nunawa Sajeeda tana gani ne saboda ta samu kwanciyar hankali,dan damuwar da ta Shiga akan makantar karyar da tayi yayi yawa tunda har sumewa tayi aka Kai ta asibiti,ganin sun dawo ta Kuma kasa bacci sai kukan da take yasa taji bazata iya jure ganin Sajeeda a damuwa ba,tana da hawan jini bata San jinin ta ya hau,sai Kuma da ta nuna mata tana gani,ta gano kuskuren da tayi dan dole sai ta fada wa Sajeeda dalilin daya saka tayi karyar makanta, Marin da Sajeeda ta watsa mata ya katse mata tunanin da ta tafi Sajeeda da ranta yayi mugun b'aci ta fara k'ok'arin magana Yesmeen cikin zafin nama ta mike tsaye ta daka tsalle tana neman rufe mata baki dan bata so tayi magana Kabiru ya jiyota idan har Kabiru ya gano tana gani tasan kashinta ya bushe,
Sajeeda kuwa hannun ta ta buge da ta kai bakinta dan ranta yayi mugun b'aci taya Yesmeen zata musu karyar makanta duk tashin hankalin nan da ta Shiga har tana Jin bugun zuciyarta na wuce misali ashe duk karya Yesmeen take.
"Wane irin rashin hankali ne wanan Yesmeen akan me zaki mana karyar makanta?
Yesmeen zubewa tayi akan gwiwarta ta daga hannu alamar roko tana "Ki daina daga murya umma dan Allah ki Rufa min asiri bana so Abba ya jiyoki idan har ya gano Ina gani kasheni zai yi"
Yesmeen tace tana rufe bakinta dan a yanzu tana tsaka Mai wuya,tasan a yau dole ta tona sirrin Kabiru ga Sajeeda dan tasan dole ta fada mata mai yasa Kabiru ke San kasheta.
Idan har ta Kuma fadawa Sajeeda tasan dole Kabiru yasan ta tona sirrin sa a sani,Mai ya kai ta nuna wa Sajeeda ta na gani,da ta sani ba ta bude idon ta ba,tasan damuwar bazai wuce na yan kwanaki ba har ya zame wa Sajeeda jiki, Amma sai taji ta kasa jure ganin ta cikin damuwa ita Kuma haka tata kaddarar tazo mata a tsaka mai wuya.
Sajeeda kuwa cikin daurewar Kai da mamaki ta zubawa Yesmeen ido,da jikinta ke rawa tana danne kukan dake neman kubce mata,shayar da Yesmeen ne kawai bata yi ba amma daga wanan kukan da take tasan akwai wani gaggarumin abun da Yesmeen ke b'oyewa da Kuma dukan alamu Yesmeen na cikin tsananin damuwa ya aka yi duk tsawon lokacin nan bata tab'a ganowa ba.
Gefen gado ta samu ta zauna tana "Yesmeen wane Abban ne zai kashe ki idan ya gane kina gani"?mai yasa Kika yi karyar kin makance"?Mai ke faruwane Yesmeen"?
Yesmeen bakin kofa ta kalla tayi kasa da murya tana "Umma zan fada miki gobe dan Allah a yanzu bana so a jiyo muna magana dan Allah umma ki Rufa min asiri karki nuna kinsan Ina gani"
"Bangane ba yesmeen ai kin Kara Sakani a cikin duhu ki fito ki fada min abinda ke faruwa kin manta ni mahaifiyar ki ce taya kike tunanin Zan samu kwanciyar hankali idan baki fada min ba?Yesmeen mai yake faruwa ne Abban ki akan me zai kashe ki idan ya gane kina gani,kin daure min Kai Yesmeen ki fada min ba Wanda zai jiyo mu yanzu karfe biyu kowa bacci yake Yi"
"Yesmeen hannu ta dora akai dan bata san taya zata fadawa Sajeeda sirrin Kabiru ba,bata san ya akayi Kabiru ya gane ta leka shi ba kwanaki sai gashi har daki ya biyo ta ya kusa kasheta,yanzu idan ta fadawa Sajeeda dole Kabiru ya gano,ta tuna yadda ya Sha alwashin sai ya kasheta idan ta tona masa asiri,Allah ne yayi da tsawon rayuwarta da karfin adduar da take yi tasan da tuni Kabiru yaci galaba a kanta,idan har zata bawa Sajeeda labarin abinda ke faruwa tamkar ta saka wa kanta tafiya lahira ne,idan Kuma tak'i fada Sajeeda bazata tab'a barin ta ba har sai ta fada Mata,idan Kuma ta fada Mata,tasan Sajeeda bazata tab'a shiru ba Koda Kabiru Bai sani ba sai Sajeeda ta tare shi da maganar
"Yesmeen daga kukan nan da kike na Kara tabbatar wa da kaina akwai wani gaggarumin abun da kike boye min har mai zai saka ki mana karyar kin makance Yesmeen idan har baki fito kin fada min abinda ke faruwa ba wallahi yanzu ba sai gari ya waye ba Zan taso kowa na fada musu kina gani,taya Zan daukeki a matsayin 'Ya ni baki daukeni a matsayin uwa ba saboda me zaki ringa min b'oye b'oye"
Sajeeda kuwa kafin a sallame su daga asibitin sai da ta Kara ganin gynecologist ya duba ta duk test din da aka mata infection Mai k'arfi aka gano mata,da Dr ya rubuta mata magunguna masu shegen tsada akan ta ringa amfani dashi duk bayan sati biyu ta ringa dawowa asibiti ana dubata.
Har suka dawo gida zuciyarta a jagule take ita infection,Yesmeen makanta,Annur kurma abin ya mata yawa.
A yanzu makantar Yesmeen da tausayinta yafi nukurkusar zuciyarta gani take bata rike amanar da Nuratu ta bata ba.
Kabiru
Koda ya bar asibiti wajen Rabiu ya wuce cikin tsananin farinciki dan ya Masa albisihir din makantar Yesmeen dan dama tunda ba makancewar Allah da Annabi bane ba yadda za'ayi likita ya gano abinda ya makantar da ita.
A gidan Rabiu yaci abincin dare cikin farinciki Rabiu na kwadaita masa auren Yar shilla ya more rayuwar sa,neman Mata ma yakeso ya fara yi Amma abinda bai tab'a yi ba sai yaji ya kasa amsa tayin Rabiun.
Koda ya isa gida bai ko kalli d'akin Sajeeda ba Dan so yake ya nuna mata fushi yake yi da ita ko zata shiga hankalin ta dadin da yaji,Yaya Abu zata taimaka Masa wajen yi Mata magana dan yasan ita tana San abun duniya.
Sajeeda kuwa wani irin zazzabi da ciwon Kai ne ya saukar Mata saboda tsabar kukan da ta sha,da hannun ta ta bawa Yesmeen abinci tana kukan yadda za'ayi budurwa kamar Yesmeen ta makance lokaci daya,Koda ta tashi d'akin ta ta Kai Yesmeen dan ta kwanta dan gani take kulawarta kawai Yesmeen ke bukata,idan Kabiru ya dawo ga roke shi ya koma d'akin sa dan ko ta bar Yesmeen a d'akin ta ba lailai su Yaya Abu su iya kula da ita ba tsawa kawai zasu yi ta daka mata.
Koda suka kwanta da zazzabi da ciwon kan nata haka ta zubawa Yesmeen ido tana kuka.
Har karfe dayan dare bata ji alamar Kabiru zai shigo ba hakane yasa ta kulle k'ofar ta dan tasan dakinsa ya tafi.
Ta zauna a gefen Yesmeen ta gyara Mata rufin bargon hawaye na zubo mata tace "Ya Allah ka dubi marainiyar ka da idon Rahama ka bud'e Mata idonta ta ringa gani"
Yesmeen da rufe idonta kawai tayi ta bud'e idon ta a hankali dan ji tayi bazata iya jurewa ba,Kar jinin Sajeeda ya hau saboda damuwar makantar da tayi.
Sajeeda kuwa ta Dan ja baya da sauri data ga ita Yesmeen ke kallo ba sama ba.
Yesmeen ta mik'e a hankali idonta cikin na Sajeeda tana "Umma Ina gani"........
MG'S SKINCARE
Dame akafiki yar uwata?
Kyan fatar ko iya gyaran fatar?
Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata?
Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa?
Hajiyata miye matsalar?
Fatar takice abun se lahaula?
Kingwada kingwada harkinsare?
Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin?
Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu,
Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya,
Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah,
Ga product din kamar hka,
Sabulu 4k
Mg's beauty kit 14k
Herbal whitening soap
Body cream
Face cream
Scrub
Cleanser
Glow oil
Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k
Tsakanida Allah kigafa
Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata,
Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba
Chat:08062991549,07046881166,07067210195,
Call,+2348064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook:mg's skincare
Team glow😍
Assalamu alaikum iyayen yara. Ko kuna da labarin shahararriyar mai saida kayan yara a garin Katsina wato BEEMYS_KIDS🤔 To tana nan tana saida kayan yara tun daga kan su riguna, wanduna, takalma, da duk wasu kayan kyale-kyali na yara da kuka sani daga sabuwar haihuwa (newborn) har matasan yara wato toddlers. Kayan ta akwai sauki dai-dai da yanayin rayuwa duba da yadda ta canja abun sai dai hamdala. Tana kawo kaya daga China, Turkey da Bangladesh. Ku hanzarta iyayen yara masu alfarma a dama daku wannan sallar kar ayi babu ku. Muna maraba da masu sayen daya ko sari duk a farashin da bazai gagari aljihu ba. Nagode🥰🥰🥰
https://wa.me/message/FMUET45HVY52N1
*WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84*
*PAGE 16*
"Kina gani Yesmeen?kina gani fa kika ce"?
Hawaye ne ya hau zubowa Yesmeen ta hau gyadawa Sajeeda Kai,Sajeeda kuwa cikin mamaki ta tashi tsaye tana so taga ko zata bita da Ido, sai taga Yesmeen din ta daga kai tana kallon ta alamar dai tana ganin ta
Sajeeda cikin mamaki da bacin rai ta Kara nuna kanta tana "Yesmeen kina nufin kina ganina yanzu?dama ganin da kika ce ba Kya yi karyane"?
Yesmeen Kai ta Kara gyada mata tana danne kukan da ke Neman kwace mata, ta nunawa Sajeeda tana gani ne saboda ta samu kwanciyar hankali,dan damuwar da ta Shiga akan makantar karyar da tayi yayi yawa tunda har sumewa tayi aka Kai ta asibiti,ganin sun dawo ta Kuma kasa bacci sai kukan da take yasa taji bazata iya jure ganin Sajeeda a damuwa ba,tana da hawan jini bata San jinin ta ya hau,sai Kuma da ta nuna mata tana gani,ta gano kuskuren da tayi dan dole sai ta fada wa Sajeeda dalilin daya saka tayi karyar makanta, Marin da Sajeeda ta watsa mata ya katse mata tunanin da ta tafi Sajeeda da ranta yayi mugun b'aci ta fara k'ok'arin magana Yesmeen cikin zafin nama ta mike tsaye ta daka tsalle tana neman rufe mata baki dan bata so tayi magana Kabiru ya jiyota idan har Kabiru ya gano tana gani tasan kashinta ya bushe,
Sajeeda kuwa hannun ta ta buge da ta kai bakinta dan ranta yayi mugun b'aci taya Yesmeen zata musu karyar makanta duk tashin hankalin nan da ta Shiga har tana Jin bugun zuciyarta na wuce misali ashe duk karya Yesmeen take.
"Wane irin rashin hankali ne wanan Yesmeen akan me zaki mana karyar makanta?
Yesmeen zubewa tayi akan gwiwarta ta daga hannu alamar roko tana "Ki daina daga murya umma dan Allah ki Rufa min asiri bana so Abba ya jiyoki idan har ya gano Ina gani kasheni zai yi"
Yesmeen tace tana rufe bakinta dan a yanzu tana tsaka Mai wuya,tasan a yau dole ta tona sirrin Kabiru ga Sajeeda dan tasan dole ta fada mata mai yasa Kabiru ke San kasheta.
Idan har ta Kuma fadawa Sajeeda tasan dole Kabiru yasan ta tona sirrin sa a sani,Mai ya kai ta nuna wa Sajeeda ta na gani,da ta sani ba ta bude idon ta ba,tasan damuwar bazai wuce na yan kwanaki ba har ya zame wa Sajeeda jiki, Amma sai taji ta kasa jure ganin ta cikin damuwa ita Kuma haka tata kaddarar tazo mata a tsaka mai wuya.
Sajeeda kuwa cikin daurewar Kai da mamaki ta zubawa Yesmeen ido,da jikinta ke rawa tana danne kukan dake neman kubce mata,shayar da Yesmeen ne kawai bata yi ba amma daga wanan kukan da take tasan akwai wani gaggarumin abun da Yesmeen ke b'oyewa da Kuma dukan alamu Yesmeen na cikin tsananin damuwa ya aka yi duk tsawon lokacin nan bata tab'a ganowa ba.
Gefen gado ta samu ta zauna tana "Yesmeen wane Abban ne zai kashe ki idan ya gane kina gani"?mai yasa Kika yi karyar kin makance"?Mai ke faruwane Yesmeen"?
Yesmeen bakin kofa ta kalla tayi kasa da murya tana "Umma zan fada miki gobe dan Allah a yanzu bana so a jiyo muna magana dan Allah umma ki Rufa min asiri karki nuna kinsan Ina gani"
"Bangane ba yesmeen ai kin Kara Sakani a cikin duhu ki fito ki fada min abinda ke faruwa kin manta ni mahaifiyar ki ce taya kike tunanin Zan samu kwanciyar hankali idan baki fada min ba?Yesmeen mai yake faruwa ne Abban ki akan me zai kashe ki idan ya gane kina gani,kin daure min Kai Yesmeen ki fada min ba Wanda zai jiyo mu yanzu karfe biyu kowa bacci yake Yi"
"Yesmeen hannu ta dora akai dan bata san taya zata fadawa Sajeeda sirrin Kabiru ba,bata san ya akayi Kabiru ya gane ta leka shi ba kwanaki sai gashi har daki ya biyo ta ya kusa kasheta,yanzu idan ta fadawa Sajeeda dole Kabiru ya gano,ta tuna yadda ya Sha alwashin sai ya kasheta idan ta tona masa asiri,Allah ne yayi da tsawon rayuwarta da karfin adduar da take yi tasan da tuni Kabiru yaci galaba a kanta,idan har zata bawa Sajeeda labarin abinda ke faruwa tamkar ta saka wa kanta tafiya lahira ne,idan Kuma tak'i fada Sajeeda bazata tab'a barin ta ba har sai ta fada Mata,idan Kuma ta fada Mata,tasan Sajeeda bazata tab'a shiru ba Koda Kabiru Bai sani ba sai Sajeeda ta tare shi da maganar
"Yesmeen daga kukan nan da kike na Kara tabbatar wa da kaina akwai wani gaggarumin abun da kike boye min har mai zai saka ki mana karyar kin makance Yesmeen idan har baki fito kin fada min abinda ke faruwa ba wallahi yanzu ba sai gari ya waye ba Zan taso kowa na fada musu kina gani,taya Zan daukeki a matsayin 'Ya ni baki daukeni a matsayin uwa ba saboda me zaki ringa min b'oye b'oye"