Sashe 28
Magajin Izzah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
       Ba tare da sanin Jay ba, Abban shi ya turo Najim suka tazo da Aani.
       .....
Da yamma muka iso Daura, dan haka yan matan suka ja ni zuwa dakin su, yayinda Rumah da Aliyah suka ce na fita cikin su ba zan zauna a cikin yara ba.
         Murmushi nayi kawai, nan muka shiga hira, akan wasu abubuwan har lokacin cin abinci yayi.
     Sanye nake da jar doguwar riga, muna shigowa suma suka shigo tare da Kamil Mijin Aliyah, sai Khalid dan Mamah Raihanah, mijin Rumah, suka shiga.
        Sai Najim, Fahad, Da Shi kan shi Jay din. A hankali yake tafiya suna biye da shi, har inda aka zuba abincin, babban teburin cin abincin.
   Tunda muka zauna nake kokarin b'oye yanayin da nake ji a raina, har muka fara cin abincin. Kallon shi nayi lokacin da naji kamar shi tana yawo akan nawa, sai da na kware, murmushi yayi ya cigaba da cin abinci.
      "A ci abinci a hankali bazai kare ba."
Kura mishi ido nayi, cikin bakin ciki,, idanuna na cika da kwalla. Mik'ewa nayi yayi maza ya hard'e kafarshi da nawa.
    Komawa nayi tare da zama na kasa cin abinci.
"Kici kar ya kare!"
  Toshe baki na nayi, tare da barin gurin da sauri kuka yana zuwa min, a hankali nake tafiya. Dake nafita daga gidan, duhu ne a gurin.
   A hankali nake tafiya ina kuka, daga nesa na hango wata mace tsaye, tsigar jikina ne ya mike.
        A hankali ta fara tafiya, kamar wanda aka sani dole sai na bita, har muka kusan barin masarautan, ji nayi an dafani wani irin tsoro ne ya kamani tare da sake wata irin kuka da ajiyar zuciya.. kamshin galaxy naji na juya da sauri na fada jikinshi ina me rufe fuskana a kirjin shi. Kuka na saka me mugun karfi jikina yana rawa.
    Kasa cire ki yayi a hankali yana kallon yadda na razana,
"Me ya kawo ki nan?!"
    Fincike hannuna nayi tare da zabga mishi harara nayi, ina kuka tare da cewa.
"Ba kallon yunwa kake min ba, ace mutum yazo gidan ku kana wulakanta shi."
   Juyawa yayi tare da barin na a gurin yana fadin..
"Toh ki koma gidan ku mana"
"Ai ba kai ne ka kawo Ni ba!"
Juyowa yayi tare da takowa gabana, ya zuba min ido.
"Ina son a rayuwata, idan nayi magana kar a maida min!"
   "Sabida ka girme kowa? Toh ka tambaya da kyau na baka shekaru shida!"
      Takowa yayi ina ja da baya, har na dangana da wata bishiyar durimi.
"Haka nake son naga tsorona a cikin idanun ki, baki girme ni ba! Sabida zan iya sarrafa ki a kowani ɓangare."
  Ture shi nayi tare da cewa.
"Tir! Ni ba yar iska bace."
Na rab'a zan.wuce daga gurin shi.
Fisgo ni yayi jikin shi tare da matse ni, ya saka kan shi ta wuyana yana faÉ—in.
"Waye d'an iska?!"
"Wanda ya tsargu!"
Na bashi amsa.
"Toh bari na nuna miki Iskanci."
Lokaci guda ya saukar min da kasala, cizon shi nayi da mugun karfi sai da ya sake yar nishi, sabida zafin.
     Kwace rikon da yayi min nayi zan gudu, ya samun kafa ai kuwa na zube akan kafaffuna. Tare da sake kuka. Kallon hannun shi yayi tare da shafa gurin sabida zafi da azabar da gurin yake mishi, a hankali na mike ya kuma saka min kafa, cikin kuka.
Na fara magana, ina cewa.
"Allah ya isa min! Tunda ban san abinda nayi maka ba, kake ta samun kafa ina Fad'uwa, ba zan yafe maka ba.".
       "Ban nemi yafiyarki ba! Kuma sai na rama cizon da kika min."
 Zaro idanu yayi cikin tsoro, yadda ya murtuke fuska zaka dauka da gaske hakan ne a ran shi, sunkuyowa yayi Allah ya bani Sa'a na ture shi na kwasa da sauri sauri gudu gudu.
   Mik'ewa yayi tare da kwafa, akan sai ya rama abin da nayi mishi.
.....
A cikin kwana biyu mun zama wasu irin abokan fada, kamar wuta da auduga, yana gani na zai ce zai rama cizon shi. Ji min Iskanci sai kace Yaro.
     Ranar Juma'a aka yi walimar dawowar shi, bayan an gama nasiha da fadakarwa, kawai Galadima ya tashi yayi sallama tare da godiya, sannan yace.
"Ina farin cikin dawowar Abokina, Jalaludeen ina kuma kara mishi wata kyauta ta musamman, na Jikar da nafi so yar wajen Umar, wato Husnah. Tana gurin Nanah Khadijah. Ku dai-daita kanku."
Zufa ne ya shiga sauko min ina kallon shi daga can sanye da alkyaba ruwan madara wanda yake sirke da zaren gwal.
Kurawa juna ido muka yi, sannan na kauda kaina,
Sunkuyar da kaina nayi hawaye na zuba min, sabida bakin ciki. Kusan har aka tashi ban iya kallon kowa ba. Sai dai an shirya wasan dawakai ne. Kuma shima zai hau dokin.
Bakin ciki ya sani ko zuwa gurin kallon dawakan ban yi ba, na nufi can bayan gidan, na zauna a lambu.
Ina kallon ruwan da ya taru a gurin da wasu manyan agwagi ke wasan ruwan dasu.
"Shiiiiii!" Na juya ina kallon inda nake jin karar, matan nan ce sanye da jajjayen kaya, jini na zuba a jikinta duk inda ta wuce jinin na b'atawa, hannunta rungume a kirjinta, ga kudar zuma bakakke da suke shawagi a kanta.
Kukan doki naji, ya shiga wani irin mik'ewa.
Da gudun gaske yayo kaina, tun kafin ya iso, naja zuwa zuciya tare da zuɓewa a gurin, ban san lokacin da na dauka ba, sai dai na kuma ganin matar ne, a kusada ni tana shafa fuskana.
"Wani lokaci bayyana cutar da take ran mu, itace igiyar farko da take fara illatar mu, ko da kuwa zaka fadawa duniya girman halin da ka wanzu a cikin shi ba Lallai bane kowa ya fahimci bashin da ba kaine ka ci ba.
Taya duniya zata fahimci girman Soyayyar da Sadaukarwa? Taya duniya zata gane halin da zuciya take ciki? Maza ki dakatar da wannan Kuskuren da ake shirin saka shi a ciki, idan ba haka ba.
Daukar nauyin kasadar yana jingine bisa kafadarki!"
Bude idanu nayi, tare da tashi zane. Jini ne ya digo daga cikin hancina, ga kaina yayi wani dum.
Da sauri na fita daga lambun dan ina iya hango abinda yake shirin faruwa a filin nan da wasu mintuna masu zuwa.
Ganin shi nayi yana ƙoƙarin hawa doki, na rike shi hancina na saukar da jini.
Girgiza mishi kai nayi cikin zubda kwalla, sabida jin wani irin karfi da nake ji a jikina, tare da wani irin yanayi me tadda hankali.
Zuba mishi ido nayi dakyar bakina ya iya furta.
"Jay! Karka tafi."
Cikin ganin yafi karfin ya saurare ni yace min.
" Koda zaki ya zamma wulakantace, ba ya yi wasa da khinzeri ba! Dan haka ki sa kai ki bar nan kafin na miki abinda baki zata ba."
"A'ah Jay, Bera yana gani'n raminshi, bazai yarda wuta ta cishi ba. Me yasa?"
"Ke bana son shirme da yayyafi kogi yake cika, ke kin isa ko dakatar da ni ne?!"
Murmushin takaici nayi tare da zuba mishi ido, sannan nace.
"Allah ba ya ba gwanni'n tona tsaba.! Ai ya fishi sanin dalilin da ya hana shi, don Allah karka tafi."
Ture Ni yayi tare da hawa dokin shi...
Paid before read 🕊�
10/23/20, 9:55 AM - Ummi Tandama: Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga 300â‚? katin mtn 300 normal posting 21/October Insha Allah
Zahrahn Addah Ramlat domin nuna shaidar biya! ita za a turawa....
07035133148/ +22784506476 yan Nijar zasu iya samun A'isha Indo Nijar.....
*Jiki Magayi... Duka da d'anyen kara*
  Da gudu ya zaburi dokin, ji nayi kamar ance min.
"Ki dakatar dashi!"
   Da sauri na mike na nufi hanyar wajen.
"Karku sake tafito!"
Ya fadawa Fadawa masu tsaron kofar shiga filin, ina zuwa suka hanani shiga, kamar zanyi hauka haka nake kuka.
"Don Allah ku barni na je, wallahi akwai abin da zai faru mara daÉ—i ne!" Na fada musu ina rokon su.
Juya min baya suka yi, alamar ba zasu saurare ni ba, sunkuyar da kai nayi, dai dai fitowan Abban shi dasu Baba Aswad, suna zuwa aka bude musu kofar kafin suyi wani yunkuri, na shiga filin da sauri.
Tattaro alkyabar jikina nake, tare da niman in da yake. Hango sahun farko nayi nasu Fahad, tare da Mijin Rumah sahu na biyu kuma shine akan doki, wata irin guguwa ce ta taso tare da mamaye filin baki daya.
Kafin ya lafa, tawagar farko suka fara suka juya da gudu sannan suka koma, tawagar Jay suka tashi amma dokin shi yaki tafiya sai mik'ewa take, abinda ya d'aga hankalin Iyayen shi.
Kowa so yake ya kai mishi dauki, shi kuma yana hankoron ya jan linzamin dokin yake, amma dokin yaki sai ma mik'ewa da dokin yake.
Ban san lokacin da na cire alkyabar jikina ba, babu takalmi a kafana, nake keta dandazon mutanen da suke kokarin ganin sun dakatar da mutane shiga.
Tsalle yake tare da walagigi da shi, kamar wacce ake cilla ni cikin filin.
"Hasssss! Kunba nuba! Jiyya hiyya, huuuuuuuuuu, ja hass bam da..." Na daka mishi tsawa, wani irin tsalle dokin yayi suka zube a gabana, durkusa nayi a hankali tare da riko hannun shi.
Jini na d'iga a hancina tare da idanuna, dakyar ya mike tare da fisge hannun shi, yana harara na. D'igin shi ya fara a hankali lokacin da su Abban shi suka iso filin.
Guguwa ce ta kuma tashi da karfin tsiya zata sure shi.
"Zulum! Ka Raf ka, atɓa di na, fass haya mi ro, fur ab fuuwa"
       .....
Da yamma muka iso Daura, dan haka yan matan suka ja ni zuwa dakin su, yayinda Rumah da Aliyah suka ce na fita cikin su ba zan zauna a cikin yara ba.
         Murmushi nayi kawai, nan muka shiga hira, akan wasu abubuwan har lokacin cin abinci yayi.
     Sanye nake da jar doguwar riga, muna shigowa suma suka shigo tare da Kamil Mijin Aliyah, sai Khalid dan Mamah Raihanah, mijin Rumah, suka shiga.
        Sai Najim, Fahad, Da Shi kan shi Jay din. A hankali yake tafiya suna biye da shi, har inda aka zuba abincin, babban teburin cin abincin.
   Tunda muka zauna nake kokarin b'oye yanayin da nake ji a raina, har muka fara cin abincin. Kallon shi nayi lokacin da naji kamar shi tana yawo akan nawa, sai da na kware, murmushi yayi ya cigaba da cin abinci.
      "A ci abinci a hankali bazai kare ba."
Kura mishi ido nayi, cikin bakin ciki,, idanuna na cika da kwalla. Mik'ewa nayi yayi maza ya hard'e kafarshi da nawa.
    Komawa nayi tare da zama na kasa cin abinci.
"Kici kar ya kare!"
  Toshe baki na nayi, tare da barin gurin da sauri kuka yana zuwa min, a hankali nake tafiya. Dake nafita daga gidan, duhu ne a gurin.
   A hankali nake tafiya ina kuka, daga nesa na hango wata mace tsaye, tsigar jikina ne ya mike.
        A hankali ta fara tafiya, kamar wanda aka sani dole sai na bita, har muka kusan barin masarautan, ji nayi an dafani wani irin tsoro ne ya kamani tare da sake wata irin kuka da ajiyar zuciya.. kamshin galaxy naji na juya da sauri na fada jikinshi ina me rufe fuskana a kirjin shi. Kuka na saka me mugun karfi jikina yana rawa.
    Kasa cire ki yayi a hankali yana kallon yadda na razana,
"Me ya kawo ki nan?!"
    Fincike hannuna nayi tare da zabga mishi harara nayi, ina kuka tare da cewa.
"Ba kallon yunwa kake min ba, ace mutum yazo gidan ku kana wulakanta shi."
   Juyawa yayi tare da barin na a gurin yana fadin..
"Toh ki koma gidan ku mana"
"Ai ba kai ne ka kawo Ni ba!"
Juyowa yayi tare da takowa gabana, ya zuba min ido.
"Ina son a rayuwata, idan nayi magana kar a maida min!"
   "Sabida ka girme kowa? Toh ka tambaya da kyau na baka shekaru shida!"
      Takowa yayi ina ja da baya, har na dangana da wata bishiyar durimi.
"Haka nake son naga tsorona a cikin idanun ki, baki girme ni ba! Sabida zan iya sarrafa ki a kowani ɓangare."
  Ture shi nayi tare da cewa.
"Tir! Ni ba yar iska bace."
Na rab'a zan.wuce daga gurin shi.
Fisgo ni yayi jikin shi tare da matse ni, ya saka kan shi ta wuyana yana faÉ—in.
"Waye d'an iska?!"
"Wanda ya tsargu!"
Na bashi amsa.
"Toh bari na nuna miki Iskanci."
Lokaci guda ya saukar min da kasala, cizon shi nayi da mugun karfi sai da ya sake yar nishi, sabida zafin.
     Kwace rikon da yayi min nayi zan gudu, ya samun kafa ai kuwa na zube akan kafaffuna. Tare da sake kuka. Kallon hannun shi yayi tare da shafa gurin sabida zafi da azabar da gurin yake mishi, a hankali na mike ya kuma saka min kafa, cikin kuka.
Na fara magana, ina cewa.
"Allah ya isa min! Tunda ban san abinda nayi maka ba, kake ta samun kafa ina Fad'uwa, ba zan yafe maka ba.".
       "Ban nemi yafiyarki ba! Kuma sai na rama cizon da kika min."
 Zaro idanu yayi cikin tsoro, yadda ya murtuke fuska zaka dauka da gaske hakan ne a ran shi, sunkuyowa yayi Allah ya bani Sa'a na ture shi na kwasa da sauri sauri gudu gudu.
   Mik'ewa yayi tare da kwafa, akan sai ya rama abin da nayi mishi.
.....
A cikin kwana biyu mun zama wasu irin abokan fada, kamar wuta da auduga, yana gani na zai ce zai rama cizon shi. Ji min Iskanci sai kace Yaro.
     Ranar Juma'a aka yi walimar dawowar shi, bayan an gama nasiha da fadakarwa, kawai Galadima ya tashi yayi sallama tare da godiya, sannan yace.
"Ina farin cikin dawowar Abokina, Jalaludeen ina kuma kara mishi wata kyauta ta musamman, na Jikar da nafi so yar wajen Umar, wato Husnah. Tana gurin Nanah Khadijah. Ku dai-daita kanku."
Zufa ne ya shiga sauko min ina kallon shi daga can sanye da alkyaba ruwan madara wanda yake sirke da zaren gwal.
Kurawa juna ido muka yi, sannan na kauda kaina,
Sunkuyar da kaina nayi hawaye na zuba min, sabida bakin ciki. Kusan har aka tashi ban iya kallon kowa ba. Sai dai an shirya wasan dawakai ne. Kuma shima zai hau dokin.
Bakin ciki ya sani ko zuwa gurin kallon dawakan ban yi ba, na nufi can bayan gidan, na zauna a lambu.
Ina kallon ruwan da ya taru a gurin da wasu manyan agwagi ke wasan ruwan dasu.
"Shiiiiii!" Na juya ina kallon inda nake jin karar, matan nan ce sanye da jajjayen kaya, jini na zuba a jikinta duk inda ta wuce jinin na b'atawa, hannunta rungume a kirjinta, ga kudar zuma bakakke da suke shawagi a kanta.
Kukan doki naji, ya shiga wani irin mik'ewa.
Da gudun gaske yayo kaina, tun kafin ya iso, naja zuwa zuciya tare da zuɓewa a gurin, ban san lokacin da na dauka ba, sai dai na kuma ganin matar ne, a kusada ni tana shafa fuskana.
"Wani lokaci bayyana cutar da take ran mu, itace igiyar farko da take fara illatar mu, ko da kuwa zaka fadawa duniya girman halin da ka wanzu a cikin shi ba Lallai bane kowa ya fahimci bashin da ba kaine ka ci ba.
Taya duniya zata fahimci girman Soyayyar da Sadaukarwa? Taya duniya zata gane halin da zuciya take ciki? Maza ki dakatar da wannan Kuskuren da ake shirin saka shi a ciki, idan ba haka ba.
Daukar nauyin kasadar yana jingine bisa kafadarki!"
Bude idanu nayi, tare da tashi zane. Jini ne ya digo daga cikin hancina, ga kaina yayi wani dum.
Da sauri na fita daga lambun dan ina iya hango abinda yake shirin faruwa a filin nan da wasu mintuna masu zuwa.
Ganin shi nayi yana ƙoƙarin hawa doki, na rike shi hancina na saukar da jini.
Girgiza mishi kai nayi cikin zubda kwalla, sabida jin wani irin karfi da nake ji a jikina, tare da wani irin yanayi me tadda hankali.
Zuba mishi ido nayi dakyar bakina ya iya furta.
"Jay! Karka tafi."
Cikin ganin yafi karfin ya saurare ni yace min.
" Koda zaki ya zamma wulakantace, ba ya yi wasa da khinzeri ba! Dan haka ki sa kai ki bar nan kafin na miki abinda baki zata ba."
"A'ah Jay, Bera yana gani'n raminshi, bazai yarda wuta ta cishi ba. Me yasa?"
"Ke bana son shirme da yayyafi kogi yake cika, ke kin isa ko dakatar da ni ne?!"
Murmushin takaici nayi tare da zuba mishi ido, sannan nace.
"Allah ba ya ba gwanni'n tona tsaba.! Ai ya fishi sanin dalilin da ya hana shi, don Allah karka tafi."
Ture Ni yayi tare da hawa dokin shi...
Paid before read 🕊�
10/23/20, 9:55 AM - Ummi Tandama: Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga 300â‚? katin mtn 300 normal posting 21/October Insha Allah
Zahrahn Addah Ramlat domin nuna shaidar biya! ita za a turawa....
07035133148/ +22784506476 yan Nijar zasu iya samun A'isha Indo Nijar.....
*Jiki Magayi... Duka da d'anyen kara*
  Da gudu ya zaburi dokin, ji nayi kamar ance min.
"Ki dakatar dashi!"
   Da sauri na mike na nufi hanyar wajen.
"Karku sake tafito!"
Ya fadawa Fadawa masu tsaron kofar shiga filin, ina zuwa suka hanani shiga, kamar zanyi hauka haka nake kuka.
"Don Allah ku barni na je, wallahi akwai abin da zai faru mara daÉ—i ne!" Na fada musu ina rokon su.
Juya min baya suka yi, alamar ba zasu saurare ni ba, sunkuyar da kai nayi, dai dai fitowan Abban shi dasu Baba Aswad, suna zuwa aka bude musu kofar kafin suyi wani yunkuri, na shiga filin da sauri.
Tattaro alkyabar jikina nake, tare da niman in da yake. Hango sahun farko nayi nasu Fahad, tare da Mijin Rumah sahu na biyu kuma shine akan doki, wata irin guguwa ce ta taso tare da mamaye filin baki daya.
Kafin ya lafa, tawagar farko suka fara suka juya da gudu sannan suka koma, tawagar Jay suka tashi amma dokin shi yaki tafiya sai mik'ewa take, abinda ya d'aga hankalin Iyayen shi.
Kowa so yake ya kai mishi dauki, shi kuma yana hankoron ya jan linzamin dokin yake, amma dokin yaki sai ma mik'ewa da dokin yake.
Ban san lokacin da na cire alkyabar jikina ba, babu takalmi a kafana, nake keta dandazon mutanen da suke kokarin ganin sun dakatar da mutane shiga.
Tsalle yake tare da walagigi da shi, kamar wacce ake cilla ni cikin filin.
"Hasssss! Kunba nuba! Jiyya hiyya, huuuuuuuuuu, ja hass bam da..." Na daka mishi tsawa, wani irin tsalle dokin yayi suka zube a gabana, durkusa nayi a hankali tare da riko hannun shi.
Jini na d'iga a hancina tare da idanuna, dakyar ya mike tare da fisge hannun shi, yana harara na. D'igin shi ya fara a hankali lokacin da su Abban shi suka iso filin.
Guguwa ce ta kuma tashi da karfin tsiya zata sure shi.
"Zulum! Ka Raf ka, atɓa di na, fass haya mi ro, fur ab fuuwa"