Sashe 15
Magajin Izzah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan wani lokaci, ya kuma dawowa d'akin. Kwalayen allura da ruwa ya ajiye har ya durkusa zai sanya min karin ruwan. Kawai ya juya abinshi can ya kuma dawowa ya taimaka min tashi nayi kuma na koma zan zub'e da sauri ya rikoni kaina yayi baya.
        Cikin tashin hankali, ya dauke ni zuwa dakin shi, ya shiga had'a min, maganin da alluran.
Yana gamawa, ya haÉ—a min ruwan sannan ya zuba alluran, ya koma gefe yana kallon yadda nake fidda numfashi, jikin shi yayi mugun sanyi. Yana ji a ranshi bai kyauta ba. Sam yana ganin rashin dacewa da ya daukota a gaban ahalinta. Duk halin da ta shiga shine silah
#Mai_Dambu
10/23/20, 9:53 AM - Ummi Tandama: MAGAJIN IZZAH!!!
  {CIGABA KWARKWARAH}
 Â
*Ban yarda wani ko wata ta juya min koda Harafi daya ne na Labarin! Ko kuma a samun wani kafar Sadarwa! Yin haka zai sanya wani ya fuskanci b'acin rai!*
Mallakin
 Mai_Dambu
Sadaukarwa ta gare ki bazata kare ba! Mab'allin zuciyata! Zahran Addah Ramla☺ï¸
   Wannan shafin gaisuwar shi takuce Aunty Mamie da Sister Safiya ðŸ˜ðŸŒŸðŸ¤—
SHA BIYU.
Zuba mata ido yayi cikin sanyin jiki, dole ya bata kulawa kamar yadda ya daukota, dole ya ji da lafiyarta, kamar yadda ya daukota.
A hankali barci yayi gaba dashi wanda yake dauke da mafarkai daban daban.
"Zo muje na kai ka, kaga yadda al'ummar da suke jiran ka! Taso kaga yadda kowa ya jima yana jiran zuwarka."
    Riko Hannun shi aka yi, ana bude kofar haske ya cika mishi idanu, karewar da yayi kenan ya farka daga barcin.
   Jin tarina ya sashi mik'ewa, koda yazo na gama b'ata mishi zanin gadon shi da jini. A rud'e ya kai hannun shi ya riko ni.
"Don Allah ka mai dani gida! Kaji a can suna da maganin da suke min idan ciwon ya tashi kaji Jay!"
Na faÉ—a cikin wani irin kuka,
  Wani allura ya janyo tare da cikawa sannan ya ga yadda nake zare mishi idanu ina shirin kuka, fincikoni yayi tare da matse ni, ya tsikara min alluran, ajiyar zuciya na sauke, tare da janye jikina, zan kwanta.
     "Gaya min! Meye ke damunki!"
     Shiru nayi ban amsa mishi ba, can ya kuma ce min.
"Me yasa kika zabi rayuwarki sama da ta iyayenki musamman mahaifinki?!"
        A hankali nake bashi labarin, yadda na taso tare da kulawar da nake samu, a gurin Baabi, har zuwa lokacin da nayi ta samun rikicin aurena.
    "Abinda yasa naki auren Ikrama, ba kome bane sai dan ya kasance, yana niman abinda zai hada auren mu, shi da mahaifinsa tare da kanin Mahaifina, idan suka bashi aurena, zan zame musu wani abinda zasu na aikata mugun nufinsu."
    Â
    Shiru yayi sannan na cigaba da cewa.
"Nasan Baabina yana cikin damuwa, damu kuma nasan yan uwan shi zasu mishi caaa! Jay "
Na tashi a hankali, tare da matsowa gaban shi nace.
"Shekaru na talatin da uku! Zuwa da hudu! Gashi kaje ka sato ni, yanzun me zan gayawa Baabina, bana son yayi fushi dani!
  Kuma bana son ya zarge ni, Jay kana da mugun hali, amma kuma kana da tausayi, ni Yanzun bana son na koma gida ma, nafi son na zauna kayi ta ce min aljana, idan haka zai sanya kasami farin ciki. Jay bana son kana kula...."
    Zuba min ido yayi, tare da gyara min gashina.
"Jay! Wai da gaske ni mummuna ce? Don Allah gaya min meye laifina."
    "Ban tab'a ganin mummuna irinki ba!"
       Ware shanyayyun idanuna nayi kafin na mai da su na rufe, tare da b'ata rai, na tura mishi baki.
"Jay! Baabina yace! Babu kyakyawa irina, ina da kyau kamar Umma Jannart. Sannan ina wasu abubuwa irin nata."
Daga haka na zube a jikin shi, na fara wasu maganganun kananu, saka kunne shi yayi, yaga naja yar bakina nayi shiru, d'ago kaina yayi, yana kallon baki. Mai dani yayi kwance.
   Tare da zuba min ido, jikin shi a mace. Har zai mike na rike hannun shi.
"Jayyyyy!"
   Komawa yayi yana mai da min gashina baya, kamar zanyi kuka, na riko hannun shi. A kirjina na cigaba da barci, sai da yaga barcin yayi nisa dani, sannan ya zare hannun shi.
   Yana me komawa kujeran hutawa, ya zauna yana me nazarin maganar da nayi.
  Dole yana bukatar ya mai dani gida, amma taya!
    ---
Sokoto.
A.S.P Habib Samim talba.
 Â
Mari ya kwad'awa Ansaar, sai da bakin shi ya fashe.
"Gaya min! Ina kuka kai Fulani Aanih?"
  "Wallahi! Yallabai, ban kaita ko ina ba, asalima ita ce ta nime na sace ta, ko kaza ban tab'a dacewa ba, wallahi iya gaskiyar kenan! Muna cikin haka wani yanayin wani mutum yazo daga kasar waje.
  Shine ya bani kudi tare da cewa na bar mishi aikin zai karasa, shi kuma ya cigaba da gaya mata yadda zai shigo gidan da fari ta amince, amma daga baya ta turo min sakon karshe ta fasa, ashe shi bai fasa ba, shine ya shiga cikin gidan a matsayin me gyaran panpo. Iya abinda na sani kenan!"
    Shiru Habib yayi tare da gyara yar gemun shi da take kara tsirowa.
     Fita yayi daga dakin horon
 ...... Bayan b'atar Aanih Me girma Gwamnan ya saka aka kawo Habib yazo yayi bincike, garin binciken ne ya samu sakon da aka turo a wayarta, da kuma Whatsp ɗinta, daga nan suka shiga niman Ansaar, suka kamo shi yau sati biyu kenan, suna mishi mugun duka.
    ---
Lokacin da ya fita daga ofishin su, Fada ya wuce, inda ya samu sarki akan maganar ko yana sane da cewa Yar shi wani tabi ta gudu.
          Sunkuyar da kai Aryaan ya, cikin matsanancin kunya da jin tozarci.
.... Mik'ewa kanin shi da suke ciki d'aya yayi zai kaiwa Habib mari.
"Barshi ya fadi gaskiya! Akan yarinyar da ta gama gantali, zaka fara kokarin daukar shi, toh bari na gaya maka, wallahi ba zaka dake shi ba karya yayi muku?
.kawai Aryaan yayi murabus, mulkin a matsayin sarkin Musulmai bai dace dashi ba, sai sarkin mata, tunda bai iya lankwasa yar shi ba, waye zai lankwasa ya biyu.
    Dan haka ya sauka daga muqaminsa, dan bazamu cigaba da bin jagorancin sa ba."
  Mik'ewa Naufal yayi Aaryaan ya dakatar dashi, cikin murmushi, me cike da tawwakali.. mike daga kujeran da yake, ya sauka a kai.
     Ya kasa cewa kome, sannan ya juya ya bar fadan baki daya. Kallon kallo aka yi tsakanin Habib da Najim wanda Sarki Jaamal na daura ya turo shi domin taimakawa, Sarkin Da wasu bayyanan da ya samu.
   Sai kuma yazo ya samu kome ya lalace, cikin mutuwar jiki ya bude bakin shi dakyar yace.
"Habib! A dokar kasa ka taka doka sosai, domin amadadin ka nime shi cikin nutsuwa, kuyi magana kazo ka tadda husuma wanda dokar kasa ta haramta haka."
    "Malam Lauya! Bazaka koya min aikina ba, dan haka abinda doka ta bani nayi, dan rashin Imani an samu mun kama wani na daban, bayan yasan Yar sh...."
     Kifa mishi mari Najim yayi, cikin fusata yace.
"Dan sanda ka mara?!"
Ajiye jakar shi yayi yana nade hannun rigar shi yayi cikin b'acin rai yace.
    "Ni a matsayin abokina nake maka magana, dan abu kazan ka, idan aka sami mahaifinka da wannan batun ya zai ji? Kasan wutar da ka hura kuwa! Ina ma da Jalal yana raye, nasan sai yaci Ubanka laada a waje, banza wanda bai san aikin shi ba."
 Daga haka duk suka watse a cikin fadar, har da sauran mutanen.
   ......
Tsaye yake ko kayan jikin shi bai cire ba, yana kallon hoton. Aanih cikin rauni da tausayin wani irin yanayi take ciki, yana yawan jin kewarta da shashekar kukanta.
A baya bayan nan. Yana yawan mafarkin ta, tana mika mishi hannu. Ko kuma tana kwance cikin jini.
 Shi yasa tunda ya shigo ya hana kowacce mace ta shigo mishi daki dan bai nutsuwar zuciya.
    Kafe hotonta yayi da ido, sannan ya dauki takarda da biro,ya zauna ya rubuta takardan murabus din shi sannan ya koma ya zauna a kujeran hutawa, yana jijjiga kan shi.
   Yayi imanin duk inda take, tana cikin kariyar Ubangiji, bai lalata na kowa ba, yayi Imani Allah bazai tab'a barin a lalata mishi na shi ba.
  Sake bude ido yayi sakamakon, jin muryan Hanisah tana kuka,. Kallonta yayi tare da mika mata hannu, a hankali ta karaso ta daura kanta a bisa cinyar shi, tana wani irin kuka.
"Baabi kayi hakuri! Insha Allah Didih zata dawo muna da yakinin sace ta aka yi."
   Shafa kanta yayi, sannan ya fara magana yace.
"Me yasa kika canza abinda ya faru! Bayan kin tabbatar itace ta gudu da kafarta?!"
  "Baabi! Kimar kace na kare! Taya zan yarda a zubda maka ita! Sannan kuma zai iya shafar masarautar? Nasan idan nace musu nasan da kanta ta nime a sace ta, aure zai mata wahala, amma idan na nuna ban san kome ba akan haka, duk ranar da ta dawo.
 Ba zata rasa mijin aure ba, Baabi, yaranka maza bi, mu hudu kuma mata,. Baabi dole mu koyi boye sirrin gidan mu, dole mu rufawa kan mu asiri."
        Cikin tashin hankali, ya dauke ni zuwa dakin shi, ya shiga had'a min, maganin da alluran.
Yana gamawa, ya haÉ—a min ruwan sannan ya zuba alluran, ya koma gefe yana kallon yadda nake fidda numfashi, jikin shi yayi mugun sanyi. Yana ji a ranshi bai kyauta ba. Sam yana ganin rashin dacewa da ya daukota a gaban ahalinta. Duk halin da ta shiga shine silah
#Mai_Dambu
10/23/20, 9:53 AM - Ummi Tandama: MAGAJIN IZZAH!!!
  {CIGABA KWARKWARAH}
 Â
*Ban yarda wani ko wata ta juya min koda Harafi daya ne na Labarin! Ko kuma a samun wani kafar Sadarwa! Yin haka zai sanya wani ya fuskanci b'acin rai!*
Mallakin
 Mai_Dambu
Sadaukarwa ta gare ki bazata kare ba! Mab'allin zuciyata! Zahran Addah Ramla☺ï¸
   Wannan shafin gaisuwar shi takuce Aunty Mamie da Sister Safiya ðŸ˜ðŸŒŸðŸ¤—
SHA BIYU.
Zuba mata ido yayi cikin sanyin jiki, dole ya bata kulawa kamar yadda ya daukota, dole ya ji da lafiyarta, kamar yadda ya daukota.
A hankali barci yayi gaba dashi wanda yake dauke da mafarkai daban daban.
"Zo muje na kai ka, kaga yadda al'ummar da suke jiran ka! Taso kaga yadda kowa ya jima yana jiran zuwarka."
    Riko Hannun shi aka yi, ana bude kofar haske ya cika mishi idanu, karewar da yayi kenan ya farka daga barcin.
   Jin tarina ya sashi mik'ewa, koda yazo na gama b'ata mishi zanin gadon shi da jini. A rud'e ya kai hannun shi ya riko ni.
"Don Allah ka mai dani gida! Kaji a can suna da maganin da suke min idan ciwon ya tashi kaji Jay!"
Na faÉ—a cikin wani irin kuka,
  Wani allura ya janyo tare da cikawa sannan ya ga yadda nake zare mishi idanu ina shirin kuka, fincikoni yayi tare da matse ni, ya tsikara min alluran, ajiyar zuciya na sauke, tare da janye jikina, zan kwanta.
     "Gaya min! Meye ke damunki!"
     Shiru nayi ban amsa mishi ba, can ya kuma ce min.
"Me yasa kika zabi rayuwarki sama da ta iyayenki musamman mahaifinki?!"
        A hankali nake bashi labarin, yadda na taso tare da kulawar da nake samu, a gurin Baabi, har zuwa lokacin da nayi ta samun rikicin aurena.
    "Abinda yasa naki auren Ikrama, ba kome bane sai dan ya kasance, yana niman abinda zai hada auren mu, shi da mahaifinsa tare da kanin Mahaifina, idan suka bashi aurena, zan zame musu wani abinda zasu na aikata mugun nufinsu."
    Â
    Shiru yayi sannan na cigaba da cewa.
"Nasan Baabina yana cikin damuwa, damu kuma nasan yan uwan shi zasu mishi caaa! Jay "
Na tashi a hankali, tare da matsowa gaban shi nace.
"Shekaru na talatin da uku! Zuwa da hudu! Gashi kaje ka sato ni, yanzun me zan gayawa Baabina, bana son yayi fushi dani!
  Kuma bana son ya zarge ni, Jay kana da mugun hali, amma kuma kana da tausayi, ni Yanzun bana son na koma gida ma, nafi son na zauna kayi ta ce min aljana, idan haka zai sanya kasami farin ciki. Jay bana son kana kula...."
    Zuba min ido yayi, tare da gyara min gashina.
"Jay! Wai da gaske ni mummuna ce? Don Allah gaya min meye laifina."
    "Ban tab'a ganin mummuna irinki ba!"
       Ware shanyayyun idanuna nayi kafin na mai da su na rufe, tare da b'ata rai, na tura mishi baki.
"Jay! Baabina yace! Babu kyakyawa irina, ina da kyau kamar Umma Jannart. Sannan ina wasu abubuwa irin nata."
Daga haka na zube a jikin shi, na fara wasu maganganun kananu, saka kunne shi yayi, yaga naja yar bakina nayi shiru, d'ago kaina yayi, yana kallon baki. Mai dani yayi kwance.
   Tare da zuba min ido, jikin shi a mace. Har zai mike na rike hannun shi.
"Jayyyyy!"
   Komawa yayi yana mai da min gashina baya, kamar zanyi kuka, na riko hannun shi. A kirjina na cigaba da barci, sai da yaga barcin yayi nisa dani, sannan ya zare hannun shi.
   Yana me komawa kujeran hutawa, ya zauna yana me nazarin maganar da nayi.
  Dole yana bukatar ya mai dani gida, amma taya!
    ---
Sokoto.
A.S.P Habib Samim talba.
 Â
Mari ya kwad'awa Ansaar, sai da bakin shi ya fashe.
"Gaya min! Ina kuka kai Fulani Aanih?"
  "Wallahi! Yallabai, ban kaita ko ina ba, asalima ita ce ta nime na sace ta, ko kaza ban tab'a dacewa ba, wallahi iya gaskiyar kenan! Muna cikin haka wani yanayin wani mutum yazo daga kasar waje.
  Shine ya bani kudi tare da cewa na bar mishi aikin zai karasa, shi kuma ya cigaba da gaya mata yadda zai shigo gidan da fari ta amince, amma daga baya ta turo min sakon karshe ta fasa, ashe shi bai fasa ba, shine ya shiga cikin gidan a matsayin me gyaran panpo. Iya abinda na sani kenan!"
    Shiru Habib yayi tare da gyara yar gemun shi da take kara tsirowa.
     Fita yayi daga dakin horon
 ...... Bayan b'atar Aanih Me girma Gwamnan ya saka aka kawo Habib yazo yayi bincike, garin binciken ne ya samu sakon da aka turo a wayarta, da kuma Whatsp ɗinta, daga nan suka shiga niman Ansaar, suka kamo shi yau sati biyu kenan, suna mishi mugun duka.
    ---
Lokacin da ya fita daga ofishin su, Fada ya wuce, inda ya samu sarki akan maganar ko yana sane da cewa Yar shi wani tabi ta gudu.
          Sunkuyar da kai Aryaan ya, cikin matsanancin kunya da jin tozarci.
.... Mik'ewa kanin shi da suke ciki d'aya yayi zai kaiwa Habib mari.
"Barshi ya fadi gaskiya! Akan yarinyar da ta gama gantali, zaka fara kokarin daukar shi, toh bari na gaya maka, wallahi ba zaka dake shi ba karya yayi muku?
.kawai Aryaan yayi murabus, mulkin a matsayin sarkin Musulmai bai dace dashi ba, sai sarkin mata, tunda bai iya lankwasa yar shi ba, waye zai lankwasa ya biyu.
    Dan haka ya sauka daga muqaminsa, dan bazamu cigaba da bin jagorancin sa ba."
  Mik'ewa Naufal yayi Aaryaan ya dakatar dashi, cikin murmushi, me cike da tawwakali.. mike daga kujeran da yake, ya sauka a kai.
     Ya kasa cewa kome, sannan ya juya ya bar fadan baki daya. Kallon kallo aka yi tsakanin Habib da Najim wanda Sarki Jaamal na daura ya turo shi domin taimakawa, Sarkin Da wasu bayyanan da ya samu.
   Sai kuma yazo ya samu kome ya lalace, cikin mutuwar jiki ya bude bakin shi dakyar yace.
"Habib! A dokar kasa ka taka doka sosai, domin amadadin ka nime shi cikin nutsuwa, kuyi magana kazo ka tadda husuma wanda dokar kasa ta haramta haka."
    "Malam Lauya! Bazaka koya min aikina ba, dan haka abinda doka ta bani nayi, dan rashin Imani an samu mun kama wani na daban, bayan yasan Yar sh...."
     Kifa mishi mari Najim yayi, cikin fusata yace.
"Dan sanda ka mara?!"
Ajiye jakar shi yayi yana nade hannun rigar shi yayi cikin b'acin rai yace.
    "Ni a matsayin abokina nake maka magana, dan abu kazan ka, idan aka sami mahaifinka da wannan batun ya zai ji? Kasan wutar da ka hura kuwa! Ina ma da Jalal yana raye, nasan sai yaci Ubanka laada a waje, banza wanda bai san aikin shi ba."
 Daga haka duk suka watse a cikin fadar, har da sauran mutanen.
   ......
Tsaye yake ko kayan jikin shi bai cire ba, yana kallon hoton. Aanih cikin rauni da tausayin wani irin yanayi take ciki, yana yawan jin kewarta da shashekar kukanta.
A baya bayan nan. Yana yawan mafarkin ta, tana mika mishi hannu. Ko kuma tana kwance cikin jini.
 Shi yasa tunda ya shigo ya hana kowacce mace ta shigo mishi daki dan bai nutsuwar zuciya.
    Kafe hotonta yayi da ido, sannan ya dauki takarda da biro,ya zauna ya rubuta takardan murabus din shi sannan ya koma ya zauna a kujeran hutawa, yana jijjiga kan shi.
   Yayi imanin duk inda take, tana cikin kariyar Ubangiji, bai lalata na kowa ba, yayi Imani Allah bazai tab'a barin a lalata mishi na shi ba.
  Sake bude ido yayi sakamakon, jin muryan Hanisah tana kuka,. Kallonta yayi tare da mika mata hannu, a hankali ta karaso ta daura kanta a bisa cinyar shi, tana wani irin kuka.
"Baabi kayi hakuri! Insha Allah Didih zata dawo muna da yakinin sace ta aka yi."
   Shafa kanta yayi, sannan ya fara magana yace.
"Me yasa kika canza abinda ya faru! Bayan kin tabbatar itace ta gudu da kafarta?!"
  "Baabi! Kimar kace na kare! Taya zan yarda a zubda maka ita! Sannan kuma zai iya shafar masarautar? Nasan idan nace musu nasan da kanta ta nime a sace ta, aure zai mata wahala, amma idan na nuna ban san kome ba akan haka, duk ranar da ta dawo.
 Ba zata rasa mijin aure ba, Baabi, yaranka maza bi, mu hudu kuma mata,. Baabi dole mu koyi boye sirrin gidan mu, dole mu rufawa kan mu asiri."