Sashe 10
Magajin Izzah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi nayi, tare da kai hannuna zan dauki kwalbar turare naji hannun shi akan nawa, a razane na cire tare da yarfe hannun, kamar na tab'a wuta.
Kafin na juya har ya bar gurin mu, sako ya turo min.
_Kamar yadda kika shirya fada dani haka nima sai shirya yadda zan lalata miki suna da hujjar ki!_
  Na rasa yadda zanyi da Jay, domin ya dauki marin da nayi mishi da girma, dan haka a cikin satin kamar nayi hauka, domin burin shi ya haɗa ni da iyayena, Ni kuma nak'i biye mishi har suka tafi.
        Sau uku yana hada min rikici, a makarantar Allah yana fidda Ni, na karshe ne ya hada min rikicin da aka kusan korana a makarantar, domin sai da Abban Ablah yaje makarantar. naji mugun tsoro.
  ...sannan ya kuma sanya aka sani na bashi hakuri a gaban kowa da kowa, na yarda Jay fitinanne ne,.tun daga ranar Allah ya zuba min shakkar shi bawai dan yafi karfina ko yafi karfin Ubangiji ba, sai dai gaba ki daya, takardana nake tsoron kar yaja min sanadiyyar da zasu kore ni.
    Babu ranar da zan shiga makarantar, ban dawo da bakin cikin Jay ba. Sai da ta kai ina tanka mishi muna fada sosai, mutumin da baya magana sai gashi sosai yake iya jin haushin idan na gaya mishi magana, musamman da nake ce mishi Gata tayi kishi yawa, shi yasa yake abinda ya gadama, kuma bai yi dace iyaye na gari ba.
    Gashi ni da na dace da iyayen kwarai, burina na gama dasu lafiya. Wannan lokacin kamar yayi hauka, karshe aka gayawa Kanwar shi, ban san tana cikin makarantar.ba, sai ranar ina, karatu a kasar bishiya tazo.
  "Ke! Naji ance kece kike bibiyar dan uwana toh ahir dinki, wallahi na kuma ganin ki dashi, sai na ɓatar dake."
..."ina da abinyi idan kin gama zan wuce! Idan kuma baki gama ba, zan tsaya ko gama."
   ---- Bayan shekara daya
Abin haushi haka zan ga Jay suna tsokanata bani da ikon ramawa, kawai muna cikin wannan yanayin ne, wasu da ba san suwaye ba, ba suka yiwa wata yarinya fyade. Tashin hankali garin bincike tace har dashi.
       Abin ya faru bayan mun tashi mun fita,. ita kuma tana matakin degree, an fita an barta a cikin aji, tana wasu abubuwan ta, tana d'agowa tagansu..shine suka afka mata abin tausayi suka lalata rayuwarta baki daya, sakamakon kiran sunan Jay aka dakatar dashi, inda aka shiga bincike.
   Muna tsaka da karatu, aka mishi wannan abin bai bani tausayi ba, sai ma murmushi da nayi dan haka yayi min kyau da dad'i, kamar zai yi hauka..dan haka ya sa aka kira mishi Abeel, aka shiga tambayar shi, dakyar ya bude baki yayi magana tare da gaya musu gaskiya,, shi da Asood ne, suka yi haka tare da wasu abokan shi.
     Dan haka yan sanda suka tafi da shi,ba tare da sun kuma jin ta bakin shi ba.
#MI
#HWA
#Mai_Dambu
10/23/20, 9:50 AM - Ummi Tandama: MAGAJIN IZZAH!!!
  {CIGABA KWARKWARAH}
 Â
*Ban yarda wani ko wata ta juya min koda Harafi daya ne na Labarin! Ko kuma a samun wani kafar Sadarwa! Yin haka zai sanya wani ya fuskanci b'acin rai!*
Mallakin
 Mai_Dambu
Sadaukarwa ta gare ki bazata kare ba! Mab'allin zuciyata! Zahran Addah Ramla☺ï¸
TARA.
  Wannan abin da ya faru ya sanya shi,. shiga hankalin shi da mutane, karshe dai ya rasa inda zai huce fushinsa sai a kaina, ban damu ba. Sabida Ni nasan abin da nake shirya mishi.
.......... Muniba ta kan zo har gabana ta fessa min rashin mutunci,bata gabana balle ya dame ni, sabida kusan sa'ar kanina Abdul ne.
.... Dan ko ina tsammani Hanisah ta girmeta. Muna gab kammala karatun, muka hadu da Dr Hanash Maisara, kamar da wasa muka fara gaisawa,
   Dukda shi din dan kasar Pakistan ne, amma yana da matukar mutuncin, da sani ya kamata.
  .. sosai muke dasawa dashi, a hankali d'asawar ya koma soyayya,.tun daga ranar da ya rufta yana sona.
...na shiga mugun mafarki akan shi, abinda ya sani. Amma a hakan ban fasa jin shi a raina ba.
....."Fatimah Khatoon! Har yanzun baki bani damar nayi magana da iyayen ki ba."
   Ya kafe ni da idanun shi, manyan nan, kasa nayi da kaina, sannan na d'ago zan yi mishi magana sako ya shigo min.
   _Lallai! Toh kin zata fadar mu ya kare ne? Bari nazo na kori wannan farin fatar da yake rud'arki_
....a hankali na d'ago kaina na sauke shi a kan shi, yana shan coffee. Takaicin shi ne ya kamani, ina kallon shi ya mike ya bar gurin,
     Bayan tafiyar shi, muka cigaba da hirar mu, dan ni wallahi na manta da shi.
   ....
Shakuwar da muka yi, tayi Yawwa, domin ba karamin burge kowa muke ba, kwatsam muka fara karatun yamma, idan na shigo makarantar sai dare nake fita.
     Bani daya ba, hatta sauran daliban haka muke, yau mun taso ana ruwa, dan haka na fito da sauri. Dan lungun da ban san dashi ba, kawai naji an fincikoni tare da toshe min bakina, ya saka hannun shi a bakin shi.
"Shiii!"
     A tsorace ya zuba mishi ido, kawai sai ga su Asood, da gudu suna nima na, kamar zasu yi hauka, ashe sun zauna sun tsara yadda zasu min rashin mutunci ne, shi kuma yazo ya tare ni.
   Matse ni yayi ko nace, mun matsu a lungun gashi ruwa hana jika mu, kuma zan iya cewa jikina da nashi yayi matukar haɗuwa a guri guda, a hankali na janye daga jikin shi na koma gefe, bayan tafiyar su muka fito.
  Motar shi ya kaini, na mishi wani mugun kallo na nufi bakin hanya.
Ina fita cikin makarantar na tsaya ina jiran motar haya, zuwa yayi ya tare da tsayawa a gaba na.
  Sauke gilashin motar yayi, tare da bude motar na kauda kaina tare da tare wani motar, shi kan shi, ya sha mamaki na, yadda naki shiga motar shi. Bayan taimakona yake son yayi.
  Daga Ni har shi babu wanda yake jin a ran shi zai iyawa wani magana. Sabida kowa ji da kan shi yake.
    Rufe kofar yayi tare da cilla kan motar shi zuwa gida.
     ---
Da sauri na fito, zan wuce Muniba ta tsare ni, Yarinyar Bata da kunya, ko nace bata jin magana, gata masifaffiya ce, kowa yasan halin ta, ashe ta bakin fita makarantar, Jay na murnan zagayowar shekarar Haihuwar shine shima, ina zuwa hango Cake din da aka yi shi da wasu abubuwan masu kyau an rubuta 27. Murmushi nayi, dan na fahimci da yarinta akan shi muka yi ta abin kunya.
 Wuce su nayi, har na kusan fita wata yarinya kawar Munih tace.
"Kee! Zo mu Baki cake Dan yay murna muke."
Ban bi ta kansu ba, na cigaba da abinda yake gabana
      ----
Tun daga wannan ranar, ya daina shiga hidima ta, nima kuma ban damu dashi ba.
     Yawan mafarkan da nake da Dr Hanash ya sani rabuwa dashi babu shiri.
Na mai da hankali na, kan karatun da ya kawo ni, tare da taimakon Hikmi na samu damar sanin abinda Jay baya so.
  A shekara na biyu, Baabi ya kawo min magani daga gida, yace na fara amfani dashi anyi min miji, sam Banji daɗin haka ba, amma kuma babu abinda zan iya mishi.
 Bayan tafiyar shi nayi amfani da maganin kuma naji dadin shi. Bayan wata shida da tafiyar shi.
   Sai ga Ikrama, tunda yazo wallahi bana son shi asalima naki bashi damar da zai gayawa min yana sona, sam bai min ba, kuma Bama zai tab'a min ba.
..... domin raina bai min zan iya auren shi ba, haka yazo ya gama kwanakin shi yayi tafiyar shi, daga nan na maida hankali gurin jarabawar mu da tarage saura wata shida.
....... A iya wannan lokacin na mai da hankali na,.kan karatu. Tsakanina da Jay sai ido tunda ba shiga al'amuran juna muke ba.
 .....a sannu sannu sai gashi nan har mun kammala jarabawar mu na karshe aka kuma saka ranar da zasu sallame mu, wanda yayi dai-dai da ranar zan bar kasar dan haka na gama shirya kudirina,.kome na yana tafiya dai-dai.
..... Ranar da aka shirya sallamar mu, dake gagarumin bikin aka shirya mana, dan haka a bangarena na shiryawa Jay gagarumin kyauta, muna gama amsar kyautattunakar da aka bamu, naje na taro motar da zata kaini gida a cikin yan mintuna, na gama kome, ana kiran shi a matsayin dalilin da yafi kowani dalibi hazaka. Da kome sai da ya haÉ—a mugu kawai.
   Ya fita cikin shigar Alfarma, yana taki d'ai-d'ai, nima kuma na kutso ta cikin mutane, na nufi inda ya amshi kyautar da aka bashi, yana sake murmushin nasarar da ya samu.
.... Ina zuwa ba tare da nayi wata magana ba, na tsinka mishi mari. Hatta su Umma Fouzan, sai da suka tsorata, na kuma sake mishi mari, amadadin ya b'ata rai samu murmushin da ya sake, na kai hannu zan kuma marin shi, ya riko hannuna tare da murda ni ya rungume ni ta baya, sannan ya saka baki shi a amsakuwar ya fata magana yace.
"Ina me farin cikin sanar muku, Nida Fatima Muh'd Aaryaan! Zamu koma ƙasar su domin samun damar auren juna."
 Abinda ban kawo ba shi yaron yayi min, tare da sake ni Nan aka shiga tafa mishi, amma a zuciyar shi ta fasa yake, kawai ya danne damuwar ce dan kar aga ya sare.
Kafin na juya har ya bar gurin mu, sako ya turo min.
_Kamar yadda kika shirya fada dani haka nima sai shirya yadda zan lalata miki suna da hujjar ki!_
  Na rasa yadda zanyi da Jay, domin ya dauki marin da nayi mishi da girma, dan haka a cikin satin kamar nayi hauka, domin burin shi ya haɗa ni da iyayena, Ni kuma nak'i biye mishi har suka tafi.
        Sau uku yana hada min rikici, a makarantar Allah yana fidda Ni, na karshe ne ya hada min rikicin da aka kusan korana a makarantar, domin sai da Abban Ablah yaje makarantar. naji mugun tsoro.
  ...sannan ya kuma sanya aka sani na bashi hakuri a gaban kowa da kowa, na yarda Jay fitinanne ne,.tun daga ranar Allah ya zuba min shakkar shi bawai dan yafi karfina ko yafi karfin Ubangiji ba, sai dai gaba ki daya, takardana nake tsoron kar yaja min sanadiyyar da zasu kore ni.
    Babu ranar da zan shiga makarantar, ban dawo da bakin cikin Jay ba. Sai da ta kai ina tanka mishi muna fada sosai, mutumin da baya magana sai gashi sosai yake iya jin haushin idan na gaya mishi magana, musamman da nake ce mishi Gata tayi kishi yawa, shi yasa yake abinda ya gadama, kuma bai yi dace iyaye na gari ba.
    Gashi ni da na dace da iyayen kwarai, burina na gama dasu lafiya. Wannan lokacin kamar yayi hauka, karshe aka gayawa Kanwar shi, ban san tana cikin makarantar.ba, sai ranar ina, karatu a kasar bishiya tazo.
  "Ke! Naji ance kece kike bibiyar dan uwana toh ahir dinki, wallahi na kuma ganin ki dashi, sai na ɓatar dake."
..."ina da abinyi idan kin gama zan wuce! Idan kuma baki gama ba, zan tsaya ko gama."
   ---- Bayan shekara daya
Abin haushi haka zan ga Jay suna tsokanata bani da ikon ramawa, kawai muna cikin wannan yanayin ne, wasu da ba san suwaye ba, ba suka yiwa wata yarinya fyade. Tashin hankali garin bincike tace har dashi.
       Abin ya faru bayan mun tashi mun fita,. ita kuma tana matakin degree, an fita an barta a cikin aji, tana wasu abubuwan ta, tana d'agowa tagansu..shine suka afka mata abin tausayi suka lalata rayuwarta baki daya, sakamakon kiran sunan Jay aka dakatar dashi, inda aka shiga bincike.
   Muna tsaka da karatu, aka mishi wannan abin bai bani tausayi ba, sai ma murmushi da nayi dan haka yayi min kyau da dad'i, kamar zai yi hauka..dan haka ya sa aka kira mishi Abeel, aka shiga tambayar shi, dakyar ya bude baki yayi magana tare da gaya musu gaskiya,, shi da Asood ne, suka yi haka tare da wasu abokan shi.
     Dan haka yan sanda suka tafi da shi,ba tare da sun kuma jin ta bakin shi ba.
#MI
#HWA
#Mai_Dambu
10/23/20, 9:50 AM - Ummi Tandama: MAGAJIN IZZAH!!!
  {CIGABA KWARKWARAH}
 Â
*Ban yarda wani ko wata ta juya min koda Harafi daya ne na Labarin! Ko kuma a samun wani kafar Sadarwa! Yin haka zai sanya wani ya fuskanci b'acin rai!*
Mallakin
 Mai_Dambu
Sadaukarwa ta gare ki bazata kare ba! Mab'allin zuciyata! Zahran Addah Ramla☺ï¸
TARA.
  Wannan abin da ya faru ya sanya shi,. shiga hankalin shi da mutane, karshe dai ya rasa inda zai huce fushinsa sai a kaina, ban damu ba. Sabida Ni nasan abin da nake shirya mishi.
.......... Muniba ta kan zo har gabana ta fessa min rashin mutunci,bata gabana balle ya dame ni, sabida kusan sa'ar kanina Abdul ne.
.... Dan ko ina tsammani Hanisah ta girmeta. Muna gab kammala karatun, muka hadu da Dr Hanash Maisara, kamar da wasa muka fara gaisawa,
   Dukda shi din dan kasar Pakistan ne, amma yana da matukar mutuncin, da sani ya kamata.
  .. sosai muke dasawa dashi, a hankali d'asawar ya koma soyayya,.tun daga ranar da ya rufta yana sona.
...na shiga mugun mafarki akan shi, abinda ya sani. Amma a hakan ban fasa jin shi a raina ba.
....."Fatimah Khatoon! Har yanzun baki bani damar nayi magana da iyayen ki ba."
   Ya kafe ni da idanun shi, manyan nan, kasa nayi da kaina, sannan na d'ago zan yi mishi magana sako ya shigo min.
   _Lallai! Toh kin zata fadar mu ya kare ne? Bari nazo na kori wannan farin fatar da yake rud'arki_
....a hankali na d'ago kaina na sauke shi a kan shi, yana shan coffee. Takaicin shi ne ya kamani, ina kallon shi ya mike ya bar gurin,
     Bayan tafiyar shi, muka cigaba da hirar mu, dan ni wallahi na manta da shi.
   ....
Shakuwar da muka yi, tayi Yawwa, domin ba karamin burge kowa muke ba, kwatsam muka fara karatun yamma, idan na shigo makarantar sai dare nake fita.
     Bani daya ba, hatta sauran daliban haka muke, yau mun taso ana ruwa, dan haka na fito da sauri. Dan lungun da ban san dashi ba, kawai naji an fincikoni tare da toshe min bakina, ya saka hannun shi a bakin shi.
"Shiii!"
     A tsorace ya zuba mishi ido, kawai sai ga su Asood, da gudu suna nima na, kamar zasu yi hauka, ashe sun zauna sun tsara yadda zasu min rashin mutunci ne, shi kuma yazo ya tare ni.
   Matse ni yayi ko nace, mun matsu a lungun gashi ruwa hana jika mu, kuma zan iya cewa jikina da nashi yayi matukar haɗuwa a guri guda, a hankali na janye daga jikin shi na koma gefe, bayan tafiyar su muka fito.
  Motar shi ya kaini, na mishi wani mugun kallo na nufi bakin hanya.
Ina fita cikin makarantar na tsaya ina jiran motar haya, zuwa yayi ya tare da tsayawa a gaba na.
  Sauke gilashin motar yayi, tare da bude motar na kauda kaina tare da tare wani motar, shi kan shi, ya sha mamaki na, yadda naki shiga motar shi. Bayan taimakona yake son yayi.
  Daga Ni har shi babu wanda yake jin a ran shi zai iyawa wani magana. Sabida kowa ji da kan shi yake.
    Rufe kofar yayi tare da cilla kan motar shi zuwa gida.
     ---
Da sauri na fito, zan wuce Muniba ta tsare ni, Yarinyar Bata da kunya, ko nace bata jin magana, gata masifaffiya ce, kowa yasan halin ta, ashe ta bakin fita makarantar, Jay na murnan zagayowar shekarar Haihuwar shine shima, ina zuwa hango Cake din da aka yi shi da wasu abubuwan masu kyau an rubuta 27. Murmushi nayi, dan na fahimci da yarinta akan shi muka yi ta abin kunya.
 Wuce su nayi, har na kusan fita wata yarinya kawar Munih tace.
"Kee! Zo mu Baki cake Dan yay murna muke."
Ban bi ta kansu ba, na cigaba da abinda yake gabana
      ----
Tun daga wannan ranar, ya daina shiga hidima ta, nima kuma ban damu dashi ba.
     Yawan mafarkan da nake da Dr Hanash ya sani rabuwa dashi babu shiri.
Na mai da hankali na, kan karatun da ya kawo ni, tare da taimakon Hikmi na samu damar sanin abinda Jay baya so.
  A shekara na biyu, Baabi ya kawo min magani daga gida, yace na fara amfani dashi anyi min miji, sam Banji daɗin haka ba, amma kuma babu abinda zan iya mishi.
 Bayan tafiyar shi nayi amfani da maganin kuma naji dadin shi. Bayan wata shida da tafiyar shi.
   Sai ga Ikrama, tunda yazo wallahi bana son shi asalima naki bashi damar da zai gayawa min yana sona, sam bai min ba, kuma Bama zai tab'a min ba.
..... domin raina bai min zan iya auren shi ba, haka yazo ya gama kwanakin shi yayi tafiyar shi, daga nan na maida hankali gurin jarabawar mu da tarage saura wata shida.
....... A iya wannan lokacin na mai da hankali na,.kan karatu. Tsakanina da Jay sai ido tunda ba shiga al'amuran juna muke ba.
 .....a sannu sannu sai gashi nan har mun kammala jarabawar mu na karshe aka kuma saka ranar da zasu sallame mu, wanda yayi dai-dai da ranar zan bar kasar dan haka na gama shirya kudirina,.kome na yana tafiya dai-dai.
..... Ranar da aka shirya sallamar mu, dake gagarumin bikin aka shirya mana, dan haka a bangarena na shiryawa Jay gagarumin kyauta, muna gama amsar kyautattunakar da aka bamu, naje na taro motar da zata kaini gida a cikin yan mintuna, na gama kome, ana kiran shi a matsayin dalilin da yafi kowani dalibi hazaka. Da kome sai da ya haÉ—a mugu kawai.
   Ya fita cikin shigar Alfarma, yana taki d'ai-d'ai, nima kuma na kutso ta cikin mutane, na nufi inda ya amshi kyautar da aka bashi, yana sake murmushin nasarar da ya samu.
.... Ina zuwa ba tare da nayi wata magana ba, na tsinka mishi mari. Hatta su Umma Fouzan, sai da suka tsorata, na kuma sake mishi mari, amadadin ya b'ata rai samu murmushin da ya sake, na kai hannu zan kuma marin shi, ya riko hannuna tare da murda ni ya rungume ni ta baya, sannan ya saka baki shi a amsakuwar ya fata magana yace.
"Ina me farin cikin sanar muku, Nida Fatima Muh'd Aaryaan! Zamu koma ƙasar su domin samun damar auren juna."
 Abinda ban kawo ba shi yaron yayi min, tare da sake ni Nan aka shiga tafa mishi, amma a zuciyar shi ta fasa yake, kawai ya danne damuwar ce dan kar aga ya sare.