Sashe 11
Magajin Izzah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
    Bayan mun nufi gida, Umma Fouzan da Abban Ablah, suka yi ta min faɗa, ban ce musu kome ba, kayana na kwashe na nufi tashar jirgin sama, tunda haka muka yi da Baabi, ranar da na gama kar na kuma zama na dawo gida,
  Domin shirin bikina, da Ikrama.
      ----
Tunda bar makarantar, a haukace ya ke gudu, hawaye na zuba mishi, tare da dukar motar shi kamar wanda yayi Mishi laifi.
 Yana shiga dakin shi, ban daki ya shiga tare da sakewa kanshi ruwa, yana yi yana zubda kwalla, sabida ba a tab'a mishi haka ba, ba a tab'a dukar shi ba, yau sai gashi a cikin mutane an karya mishi zuciyar shi. Yayi kukan da bai tab'a yi ba, ya kuma yi alkawarin sai ya lalatawa Fatima Muh'd Aaryaan rayuwarta, sai ya b'ata mata sunan ta.
  Sai yayi sanadin da ta zubda kwalla a rayuwar ta.
  Da wannan ya shiga nima ita din yar wata ƙasa ce, karshe Hikmi ya kira ya tambaye shi, shiru Hikmi yayi sannan yace.
"Ta tab'a gaya min cewa babban Sarkin Sokoto ne! Amma ban tambayeta a wata kasa yake ba wallahi!"
Kashe wayar yayi, sannan ya dauko laptop din shi, tare da saka sokoto a yanar Gizo, sai gashi ya bashi a kasar da take, ya kuma duba Sarkin Sokoton, naushi ya kai da hannun shi dayan ya kura mata ido, sabida yaga hoton su da yan uwanta.
   Tare da kuma haifinta. Sai katin bikinta da za'a yi, nan da sati biyu. Murmushi yayi sannan ya mike ya fara hada kayan shi, ba tare da ya gaya musu inda zai je ba, ya ajiye musu wasikar yayi tafiya zuwa Nijar.
   A ranar shima ya bar Calgary, ya nufi kasar nijar.
  ......
 Tunda na iso sokoto, ake hidima da ni, daga wannan zuwa wannan. Abinci kuwa naci har na koshi, sannan na nufi d'akina da Hanisah ta gyara min tsaf, nayi wanka na kwanta huta gajiya.
 Dake nasan ban aikata dai-dai ba, sai gani ina mafarkin Jay yana fada min Insha Allah sai yazo ya dauki fansar abinda nayi mishi.
    ----
Tunda aka fara shirin bikina, na samu wani abokin karatuna, Aansar, na biya shi akan yazo ya sace ni.
  Nasan idan aka sace ni, Baabi zai iya dakatar da auren, amma ban tab'a kawowa Jay zai iya zuwa a lokacin ba.
.........
Mu dawo labarin.
 Ihu na kwala tare da kiran sunan shi, amma ina ko ƙurar shi ban kuma gani ba, sai tashin iskar hamada, da take saman saharar, kame jikina nayi tare da fashewa da kuka, ina danasanin mara amfani kan abinda nayi Mishi.
       Kin d'agowa nai, sabida mugun tsoron da ya kamani, ina ma da zan mutu da wannan wulakancin da Jay yayi min. Kuka na cigaba da yi.
 .....
Gudu yake kamar zai tashi sama, amma baya jin zai iya barinta a cikin wannan yanayin, sake dukar kan motar yayi, tare da d'aga wata irin ƙura, ya juyo. Idanun shi na fitar da wasu irin jini akwance cikin idanu.
    Tun daga nesa ya hango yadda na dunkule kaina a cikin cinyoyina, kamar zai take ni ya kuma juya tare da sake motar yana kallon Yadda na kara k'amk'ame jikina,
       Bude motar yayi tare da fitowa, ya tawo gabana kamar bazai magana ba yace.
"Tashi!"
 Jikina na rawa na mik'e, kallon yadda nake kame jikina yayi, yaga yadda nake kokarin kare kimata, yace.
"Duk wannan aikin banza ne!"
Takowa yayi gabana sosai, kamar zai shige jikina, yana kallon fuskana da take sunkuye d'ago shi yayi sannan ya kalli cikin idanuna, da sauri na rufe.
"Bude min idanunki munafuka!" Naji ciwon abinda ya kirani dashi, amma dake ina hannun shi bani da abinda zan iya yi dan kare rayuwata, ko kaina.
"Kin hada baki da abokinki! Yaje ya sace ki domin a fasa aurenki! Ni kuma na dauko ki domin na lalata miki sunanki da duniyarki, a yanzun haka kowa yasan halin da kika jefa rayuwar ki, ko iyayena ban tab'a magana dasu haka ba.
   Ake dake Shaidaniya ce, kina shigowa rayuwata kika mai dani mafadaci! Kika mai dani d'an iska. Sannan yau kin mai dani me garkuwa da mutane, yau meye nayi miki kika lalata min rayuwa? Meye nayi da zafi da kika b'ata min suna haka? A tunanina babu rigima tsakanina dake! Sai da abokaina.
   Amma lokaci guda, kin maida min rayuwa mara amfani, ki gaya min meye alakarki da Ni?.".
Yadda ya daka min tsawa ya sani....
#MI
#HWA
#Mai_Dambu
10/23/20, 9:51 AM - Ummi Tandama: MAGAJIN IZZAH!!!
  {CIGABA KWARKWARAH}
 Â
*Ban yarda wani ko wata ta juya min koda Harafi daya ne na Labarin! Ko kuma a samun wani kafar Sadarwa! Yin haka zai sanya wani ya fuskanci b'acin rai!*
Mallakin
 Mai_Dambu
Sadaukarwa ta gare ki bazata kare ba! Mab'allin zuciyata! Zahran Addah Ramla☺ï¸
GOMA
Ki gaya min meye nayi miki haka da zafi?" Ya faÉ—a tare da dukar motar, kamar zai fasa hannun shi.
   A tsora ce k'ame jikina ina sake wata irin kuka me mugun cin rai.
"Cire min kayan jikinki nan?!"
A razane na kafe shi da ido, jikina yana wani irin rawa, ban san lokacin dana zube akan gwiwata ba, tare da matse jikina a guri guda, ina keerrma.
"Don Allah ka rufa min asiri! Mu ahalin gidan sarauta an samu da kamewa, sabida kimarmu itace shaidar tarbiyyan mu."
"Cire kayan nace ko na cire nayi abinda na gadama dake!"
"Wallahi bazan cire ba, kawai ka bi takai na da motar ka, zai fi min kwanciyar hankali da ace na cire."
  Lallai Jay mahaukaci ne! Ko nace d'an mahaukaciya, ba tare da jin ko Dar ba, ya tawo ya shiga yaga sauran kayan jikina.
  Wani irin bakin ciki ne, ya sani kasa kuka. Ina girmama rashin mutunci irin na Jay, sai da babu wata kaya a jikina, sannan ya nuna min motar ya shige yana kallon agogon hannun shi.
 Kamar na had'iye zuciyata dan bakin ciki.
"Ina da abin yi!"
..kauda kan shi yayi, sabida yaga na kasa tashi, a hankali na isa jikin kofar baya na bude tare da shiga cikin motar.
"Nice zan zama driven ki?!"
   A hankali na fito tare da kare kirjina, na shiga gaban motar, ina kuka. Da wani mugun gudu ya finciki motar daga ni sai yar buje tare da shimin da na saka, babu yar rigar mama a cikin jikina
 Sai kare jikina nake ina, kuka munyi doguwar tafiya kafin, ya taka birki sai da na tafi kamar zan hantsila.
"Na rantse kika dame ni da kuka zan zane ki!"
  Cike da mamaki na ciro kai na, ina mishi kallon.
"Ka zane ni fa? Ai ni ba Yarka bace."
  "Ficce min a mota!"ya daka min tsawa, wani irin rawa jikina ya ɗauka, na fara bashi hakuri.
"Don Allah kayi hakuri bazan kuma maka magana ba."
   Sake sake motar yayi a guje, kamar zai tashi sama, gashi tsabar mugunta ya.kure karfin sanyin motar, sai rawan sanyi nake.
  "Don Allah ko zaka rage karfin sanyin nan ne?!" Banza yayi dani, sai ma kure karfin da yayi. Atishawa nayi ta sakewa tare da jin wani irin sanyi yana shugaba kamar zanyi hauka, da wutsiyar ido yake kallona, tare da tauna bakin shi, sai da muka yi tafiyar awa biyu, sannan ya tsaya. Ya fita zuwa bayan motar. Ya ciro min wata ƙatuwar rigar sanyi tare da wandon shi gajere zuwa kwanji. Sai wata yar karamar riga.
Ajiye min yayi tare da tadda motar dan wulakancin yace min.
"Ina sauri ki fita ko saka kayan suna bayan.. idan kika b'ata min lokaci sai na tafi na barki."
   Kallon wajen nayi na kuma duba a gogon motar shi, ban san lokacin da kwalla ya cika min ido ba, karfe biyu na dare.
"Don Allah ko zaka, fita na saka a cikin motar."
A birkice ya kalle ni, tsaki yaja tare da sake kan motar ya finciketa a guje, karshe sai juyawa nayi na kwashi kayan, ina saka rigar ina kuka, tare da jin wani irin kunya da ban tab'a jin irin shi ba.
  A gaban mutumin da ba muharramina ba, nake saka kayana, amma abin mamaki. Sam hankalin shi baya kaina, jin ya taka wani irin birki ya sani maza na d'ago kaina.
      Tare da kallon gaban mu, wasu gungun mutane ne, dauke da makamai.
   "Maza ki suturta jikinki!" Da sauri na saka rigar sanyin na saka tare da gyara kaina, wata mayafi ya ɗauka tare da wurga min.
Na rufe kaina, jikina yana rawa. Buga motar suka yi ya bude da sauri.
"Kai bamu kudi?!" Suka tambaye shi.
"Babu kudi?!"
 Cikin fusata suka shiga make motar, bude inda nike suka yi.
"Ha? Wannan abincin kuma da toh tunda babu kudi zamu fanshe daren mu da ita."
...cikin mugun tsoro na kalle shi. Shima ni yake kallo, wasu irin kwalla ne suka shiga tsiyaya a idanuna, kamar an bude magudanar ruwa.
 .....
"Zan baku kudin!"
    Zasu kai mishi duka, ya daka musu tsawa, tare da dukar gilashin motar sai da ya fashe yace.
"Nace zan baku kudin! Dama ai baku ji ta baki na ba, ita din mata ta ce! Kai zaka ji dadin yau ace na kwanta da matar ka! Eyye toh kar ku sani na muku abinda zai dame ku."
Bude bayan motar yayi ya ciro musu wata jaka, yana wurga musu, suna bude motar suka fincikoni da karfin tsiya.
Suka shiga jana a kasa.
Daya daga cikin su yan magana cikin France yana faÉ—in.
"Quand tu nous cries dessus, nous nous coucherons avec toi et devant tes yeux"
(Har ka isa kayi mana tsawa, akan idonka zamu kwanta da ita)
  Domin shirin bikina, da Ikrama.
      ----
Tunda bar makarantar, a haukace ya ke gudu, hawaye na zuba mishi, tare da dukar motar shi kamar wanda yayi Mishi laifi.
 Yana shiga dakin shi, ban daki ya shiga tare da sakewa kanshi ruwa, yana yi yana zubda kwalla, sabida ba a tab'a mishi haka ba, ba a tab'a dukar shi ba, yau sai gashi a cikin mutane an karya mishi zuciyar shi. Yayi kukan da bai tab'a yi ba, ya kuma yi alkawarin sai ya lalatawa Fatima Muh'd Aaryaan rayuwarta, sai ya b'ata mata sunan ta.
  Sai yayi sanadin da ta zubda kwalla a rayuwar ta.
  Da wannan ya shiga nima ita din yar wata ƙasa ce, karshe Hikmi ya kira ya tambaye shi, shiru Hikmi yayi sannan yace.
"Ta tab'a gaya min cewa babban Sarkin Sokoto ne! Amma ban tambayeta a wata kasa yake ba wallahi!"
Kashe wayar yayi, sannan ya dauko laptop din shi, tare da saka sokoto a yanar Gizo, sai gashi ya bashi a kasar da take, ya kuma duba Sarkin Sokoton, naushi ya kai da hannun shi dayan ya kura mata ido, sabida yaga hoton su da yan uwanta.
   Tare da kuma haifinta. Sai katin bikinta da za'a yi, nan da sati biyu. Murmushi yayi sannan ya mike ya fara hada kayan shi, ba tare da ya gaya musu inda zai je ba, ya ajiye musu wasikar yayi tafiya zuwa Nijar.
   A ranar shima ya bar Calgary, ya nufi kasar nijar.
  ......
 Tunda na iso sokoto, ake hidima da ni, daga wannan zuwa wannan. Abinci kuwa naci har na koshi, sannan na nufi d'akina da Hanisah ta gyara min tsaf, nayi wanka na kwanta huta gajiya.
 Dake nasan ban aikata dai-dai ba, sai gani ina mafarkin Jay yana fada min Insha Allah sai yazo ya dauki fansar abinda nayi mishi.
    ----
Tunda aka fara shirin bikina, na samu wani abokin karatuna, Aansar, na biya shi akan yazo ya sace ni.
  Nasan idan aka sace ni, Baabi zai iya dakatar da auren, amma ban tab'a kawowa Jay zai iya zuwa a lokacin ba.
.........
Mu dawo labarin.
 Ihu na kwala tare da kiran sunan shi, amma ina ko ƙurar shi ban kuma gani ba, sai tashin iskar hamada, da take saman saharar, kame jikina nayi tare da fashewa da kuka, ina danasanin mara amfani kan abinda nayi Mishi.
       Kin d'agowa nai, sabida mugun tsoron da ya kamani, ina ma da zan mutu da wannan wulakancin da Jay yayi min. Kuka na cigaba da yi.
 .....
Gudu yake kamar zai tashi sama, amma baya jin zai iya barinta a cikin wannan yanayin, sake dukar kan motar yayi, tare da d'aga wata irin ƙura, ya juyo. Idanun shi na fitar da wasu irin jini akwance cikin idanu.
    Tun daga nesa ya hango yadda na dunkule kaina a cikin cinyoyina, kamar zai take ni ya kuma juya tare da sake motar yana kallon Yadda na kara k'amk'ame jikina,
       Bude motar yayi tare da fitowa, ya tawo gabana kamar bazai magana ba yace.
"Tashi!"
 Jikina na rawa na mik'e, kallon yadda nake kame jikina yayi, yaga yadda nake kokarin kare kimata, yace.
"Duk wannan aikin banza ne!"
Takowa yayi gabana sosai, kamar zai shige jikina, yana kallon fuskana da take sunkuye d'ago shi yayi sannan ya kalli cikin idanuna, da sauri na rufe.
"Bude min idanunki munafuka!" Naji ciwon abinda ya kirani dashi, amma dake ina hannun shi bani da abinda zan iya yi dan kare rayuwata, ko kaina.
"Kin hada baki da abokinki! Yaje ya sace ki domin a fasa aurenki! Ni kuma na dauko ki domin na lalata miki sunanki da duniyarki, a yanzun haka kowa yasan halin da kika jefa rayuwar ki, ko iyayena ban tab'a magana dasu haka ba.
   Ake dake Shaidaniya ce, kina shigowa rayuwata kika mai dani mafadaci! Kika mai dani d'an iska. Sannan yau kin mai dani me garkuwa da mutane, yau meye nayi miki kika lalata min rayuwa? Meye nayi da zafi da kika b'ata min suna haka? A tunanina babu rigima tsakanina dake! Sai da abokaina.
   Amma lokaci guda, kin maida min rayuwa mara amfani, ki gaya min meye alakarki da Ni?.".
Yadda ya daka min tsawa ya sani....
#MI
#HWA
#Mai_Dambu
10/23/20, 9:51 AM - Ummi Tandama: MAGAJIN IZZAH!!!
  {CIGABA KWARKWARAH}
 Â
*Ban yarda wani ko wata ta juya min koda Harafi daya ne na Labarin! Ko kuma a samun wani kafar Sadarwa! Yin haka zai sanya wani ya fuskanci b'acin rai!*
Mallakin
 Mai_Dambu
Sadaukarwa ta gare ki bazata kare ba! Mab'allin zuciyata! Zahran Addah Ramla☺ï¸
GOMA
Ki gaya min meye nayi miki haka da zafi?" Ya faÉ—a tare da dukar motar, kamar zai fasa hannun shi.
   A tsora ce k'ame jikina ina sake wata irin kuka me mugun cin rai.
"Cire min kayan jikinki nan?!"
A razane na kafe shi da ido, jikina yana wani irin rawa, ban san lokacin dana zube akan gwiwata ba, tare da matse jikina a guri guda, ina keerrma.
"Don Allah ka rufa min asiri! Mu ahalin gidan sarauta an samu da kamewa, sabida kimarmu itace shaidar tarbiyyan mu."
"Cire kayan nace ko na cire nayi abinda na gadama dake!"
"Wallahi bazan cire ba, kawai ka bi takai na da motar ka, zai fi min kwanciyar hankali da ace na cire."
  Lallai Jay mahaukaci ne! Ko nace d'an mahaukaciya, ba tare da jin ko Dar ba, ya tawo ya shiga yaga sauran kayan jikina.
  Wani irin bakin ciki ne, ya sani kasa kuka. Ina girmama rashin mutunci irin na Jay, sai da babu wata kaya a jikina, sannan ya nuna min motar ya shige yana kallon agogon hannun shi.
 Kamar na had'iye zuciyata dan bakin ciki.
"Ina da abin yi!"
..kauda kan shi yayi, sabida yaga na kasa tashi, a hankali na isa jikin kofar baya na bude tare da shiga cikin motar.
"Nice zan zama driven ki?!"
   A hankali na fito tare da kare kirjina, na shiga gaban motar, ina kuka. Da wani mugun gudu ya finciki motar daga ni sai yar buje tare da shimin da na saka, babu yar rigar mama a cikin jikina
 Sai kare jikina nake ina, kuka munyi doguwar tafiya kafin, ya taka birki sai da na tafi kamar zan hantsila.
"Na rantse kika dame ni da kuka zan zane ki!"
  Cike da mamaki na ciro kai na, ina mishi kallon.
"Ka zane ni fa? Ai ni ba Yarka bace."
  "Ficce min a mota!"ya daka min tsawa, wani irin rawa jikina ya ɗauka, na fara bashi hakuri.
"Don Allah kayi hakuri bazan kuma maka magana ba."
   Sake sake motar yayi a guje, kamar zai tashi sama, gashi tsabar mugunta ya.kure karfin sanyin motar, sai rawan sanyi nake.
  "Don Allah ko zaka rage karfin sanyin nan ne?!" Banza yayi dani, sai ma kure karfin da yayi. Atishawa nayi ta sakewa tare da jin wani irin sanyi yana shugaba kamar zanyi hauka, da wutsiyar ido yake kallona, tare da tauna bakin shi, sai da muka yi tafiyar awa biyu, sannan ya tsaya. Ya fita zuwa bayan motar. Ya ciro min wata ƙatuwar rigar sanyi tare da wandon shi gajere zuwa kwanji. Sai wata yar karamar riga.
Ajiye min yayi tare da tadda motar dan wulakancin yace min.
"Ina sauri ki fita ko saka kayan suna bayan.. idan kika b'ata min lokaci sai na tafi na barki."
   Kallon wajen nayi na kuma duba a gogon motar shi, ban san lokacin da kwalla ya cika min ido ba, karfe biyu na dare.
"Don Allah ko zaka, fita na saka a cikin motar."
A birkice ya kalle ni, tsaki yaja tare da sake kan motar ya finciketa a guje, karshe sai juyawa nayi na kwashi kayan, ina saka rigar ina kuka, tare da jin wani irin kunya da ban tab'a jin irin shi ba.
  A gaban mutumin da ba muharramina ba, nake saka kayana, amma abin mamaki. Sam hankalin shi baya kaina, jin ya taka wani irin birki ya sani maza na d'ago kaina.
      Tare da kallon gaban mu, wasu gungun mutane ne, dauke da makamai.
   "Maza ki suturta jikinki!" Da sauri na saka rigar sanyin na saka tare da gyara kaina, wata mayafi ya ɗauka tare da wurga min.
Na rufe kaina, jikina yana rawa. Buga motar suka yi ya bude da sauri.
"Kai bamu kudi?!" Suka tambaye shi.
"Babu kudi?!"
 Cikin fusata suka shiga make motar, bude inda nike suka yi.
"Ha? Wannan abincin kuma da toh tunda babu kudi zamu fanshe daren mu da ita."
...cikin mugun tsoro na kalle shi. Shima ni yake kallo, wasu irin kwalla ne suka shiga tsiyaya a idanuna, kamar an bude magudanar ruwa.
 .....
"Zan baku kudin!"
    Zasu kai mishi duka, ya daka musu tsawa, tare da dukar gilashin motar sai da ya fashe yace.
"Nace zan baku kudin! Dama ai baku ji ta baki na ba, ita din mata ta ce! Kai zaka ji dadin yau ace na kwanta da matar ka! Eyye toh kar ku sani na muku abinda zai dame ku."
Bude bayan motar yayi ya ciro musu wata jaka, yana wurga musu, suna bude motar suka fincikoni da karfin tsiya.
Suka shiga jana a kasa.
Daya daga cikin su yan magana cikin France yana faÉ—in.
"Quand tu nous cries dessus, nous nous coucherons avec toi et devant tes yeux"
(Har ka isa kayi mana tsawa, akan idonka zamu kwanta da ita)