← Book details Duk Karfin Izzata Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 9 OF 80

Sashe 9

Duk Karfin Izzata Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

a hankali ya zuro kafafun sa ya shigo chikin palon saman sofa mai zaman mutun 1 ya zauna kasa kasa ya fara kiran sunan Aryan "Aryan Aryan" ɗauke hannun sa Aryan yayi daga kan fiskar sa slowly ya waro Ash eyes nashi da suka sauya yanzu sun kara girma saboda raman da yayi sunyi jaa sosai gaba ɗaya jijiyoyin idon nasa a tsai tsaye suke kallo ɗaya yayiwa Bgs ya kawar da kan sa gefe guda tare da yun kurawa ya tashi zaune "Aryan ka tashi ka shirya dan ina ga yau zamu wuche mu koma bakin aiki ba zan iya zaman Naija ba" chikin kasalalliyar murya Aryan ya fara magana "Bgs ka tafi kawai ni ba zan je ko ina ba tare da matata ba idan kaga na bar Naija to tare da ita ne" "what!!? Aryan kasan me kake faɗe kuwa mace fa kace ni ai na ɗauka duk damuwar da kake chiki saboda rasuwar Aiman ne" "No Bgs zafi biyu ne a lokacin guda suka haɗun min ina rokon Allah daya bani ikon chin wan nan jaraba da ya jarab cheni da shi, wlh zuchiya ta ta fara karaya kwata kwata ji nake duniya ta ishe ni na rasa ina zan saka kaina" "Amin amma yanzu dai katashi kaje ka shirya mu tafi, ka dai na yawan tunani addu'a Aiman ke buƙa ba wani abu ba"
"Bgs nafa faɗa maka babu in da zanje ba tare da matata ba "wai ni kam Aryan kana da lfy kuwa kasan me kake chewa kuwa Aikin naka fa "bgs lfy na kalau aiki kuma idan ba zaka iya ɗaga min kafa har Allah yasa naga matata ba to zan rubuta maka later barin aikin sai kasa hannu domin idan babu my d a rayuwata rayuwar tawa bata da sauran wani amfani, shiru Bgs yayi ya zubawa Aryan green eyes nashi yana kallon sa from head to toe ya san dai iya gaskiya Aryan ke faɗa domin duk wani maganar da zasu yi da Aryan tofa basa saka wasa a chikin ta "Aryan mace kuma kai ina ba gaskiya kunne na ke faɗamin ba "no bgs gaskiya kunnen ka ke faɗama ba karya bane ina son matata ina kaunar ta fiye da rai na tun ranar da na fara ganin ta a duniya na kamu da matsanancin Son ta idan har na bika London yanzu ba tare da ita ba tofa ba zan kai labari ba dan haka ka kyaleni a nan kawai har ta Allah ta kasan che idan Allah ya ƙaddara zan ganta tofa zaka iya dawowa ka sameni idan kuma babu rabon na ganta tofa zaka dawo kasamu gawata yana kai karshen maganar ya miƙe da kyar ya shiga betroom nashi, wani irin bakin ciki ne ya tokarewa bgs makoshi jiyayi ya kara tsanar mace a rayuwar sa yanzu yasake tabbatar wa kan shi mace halittace mai rauni kuma duk lokacin da ta raɓeka kai ma zaka zama mai rauni dobi duk jarumtar Aryan da izza da kuɗi da mulkin da yake da shi jibi yadda ya dawo saboda mace, macen ma yar karamar yarinya no ba zan taɓa bari hakan ta faru da niba wlh mikewa yayi jiki ba kwari yanufi hanyar fita har yakai bakin kofar fita sai kuma ya juyo dan ba zai iya barin Aryan a halin da yake chiki ba bin Aryan yayi chikin betroom ɗin

Zaune a gefen gadon ya isko Aryan ya dafe kansa da hannu ɗaya sai wani huci yake yana murza sai tin zuchiyar sa da hannu ɗaya, karisowa in da yake Bgs yayi gefen sa ya zauna yasa hannu ya chire hannun Aryan da ya dafe kan sa dashi chike da tausayin ɗan uwan nashi ya fara magana "Aryan pls ka daina damuwa kasan dai ba zan iya jure ganin ka a wan nan yana yin bako zan baka hutu har tsawon lokaci da zaka gane matar taka san nan ai na ta ɓata? Chiki rau'nanniyar murya Aryan yace "a Maiduguri ta ɓata" "ok to nama alkawarin in dai tana chikin Maiduguri bata fitaba to In Sha Allah bazata kara kwana biyu bata dawo gareka ba, kayi waya headquarter kace ni na bada izinin abaka sojoji mota 20 naso na taya ka neman ta da kaina amma ba lokachin all the best my blood amma dai ka dai na shiga damuwa dan in kana chikin damuwa nima dole na shiga damuwa kuma ba zan samu kwanchiyar hankali ba" juyowa Aryan yayi ya rungumi Bgs yana faɗin "nagode da ka fahimci ni nagode ɗan uwana" hannu Bgs yasa yana ɗan bubbuga bayan Aryan awan nan yanayin Fahad ya shigo ya same su

Zama yayi a gefen Bgs yana kwaɓe fuska sakin Bgs Aryan yayi yana faɗin "Fahad lfy na ganka haka, sai lokachin Bgs ya dawo da kallon sa kan Fahad ɗin "yaya Aryan pls wani magani ya kamata na bawa Amrat bata da lfy ne? Dogon tsaki Bgs yaja tare da miƙewa ya fice daga ɗakin

"me yake damun ta Fahad? Shiru Fahad yayi ya sunkuyar da kai dan bai son ya faɗawa yaya Aryan amrat ta fara period "to Fahad lfy ko dai chiwon nata baa faɗa ne? "Aa yaya Aryan kawai irin chiwon sun nan ne na matan kuma chikin ta yana chiwo sosai tun safe takemin kuka" duk da tashin hankali da Aryan ke chiki hakan bai hana shi yin murmushi ba dan Fahad ya bashi dariya eyee su Fahad ma an girma har da mata yanzu kam "tashi gaje ka ɗauko min box bari na baka maganin da sauri Fahad ya miƙe ya nufi wajen da ake ajiye wa ya ɗauko ya kawowa yaya Aryan magani kala uku Aryan ya bashi tare da faɗa masa yadda zai bata chikin sauri Fahad ya ansa tare da faɗin ngd kana ya fice daga ɗakin binsa da kallo Aryan yayi har ya fice san nan ya karisa hayewa kan gadon ya kwan ta ya lumshe ido

KHALID

" Yaya Khalid dan Allah ka barni naje wajen Aunty hiyana mana" chewar Zahra dake kwanche saman sofa ta tada kai da chinyar Khalid "eyeee Auta wato yanzu ba kya tsoron yaya prince ko!? "aa yaya Khalid ina tsoron sa sosaima amma dai gaskiya zanje wajen Aunty hiyana dan wlh ina kewar ta sosai" "to yau she kika fara kiran Hiyana da Aunty kuma?Yayi maganar yana tura hannun sa chikin rigar ta, ɗan buge hannun sa Zahra tayi chikin shogoɓa tace "Kai yaya Khalid jiyama da ka shamin wlh zafi suke min ni ka kyaleni" sunkuyo da kansa yayi dai dai sai tin face nata chike da so da kauna yace "gaskiya ni da kayana ba zan bari ba bazan iya dai na sha da kuma matse suba" rufe ido Zahra tayi ta turo baki tana faɗin "Allah to sai na koma ɗakin Ammi na" yar dariya yayi kafin yace "ai da yafi domin a part ɗin Ammi ma zai fi daɗi abun kinga jiya dan ina sha kika rinƙa min kuka wai zafi to idan a part ɗin Ammi ne ko zan shanye dukka ba zakiyi kuka ba dan kina tsoron wani yaji kuma kin san ni kam ba ruwana ko agabab Ammi zan.. bai kai ga karisa maganar ba Zahra ta rufe masa baki da hannun ta tana faɗin "ai nasan zaka iya to ni babu in da ma zanje yanzu dai pls yaya Khalid ka barni mana naje na ga Aunty hiyana" "to naji idan na barki kikaje kika dubo hiyana in kin dawo me zaki bani? Da sauri Zahra tace Allah ka barni zaje duk abun da kake so zan baka" "kin tabbatar? "Eh yaya Khalid na tabbatar "ok to tashi kije amma karki daɗe minti 30 na baki kawai "yauwa yaya Khalid nagode" chikin zumuɗi ta muƙe

fisgo ta yayi ta dawo ta faɗa saman kirjinsa a tare suka furta ash zafi "yaya Khalid me kuma na maka ka barni na tafi mana pls" "ba zaki tafi baki min kiss ba" turo baki Zahra tayi tana faɗin "to ka rufe ido ka" "aa ban yarda ba gaskiya haka jiya ki kamin ni dai ido na a buɗe zaki min in ba haka ba afasa zuwa wajen Hiyana nan" dukan wasa ta kai masa a kirji bam tana faɗin "Allah yaya Khalid kai ko "amin hot kiss ko kuma afasa zuwa wajen Hiyana ɗago kanta tayi a hankali ta haɗe fuskokin su tare da runtse idonta a hankali ta kamo lips nashi na kasa tafara tsotsa kamar jira yake daman ya tura hannun sa chikin rigar ta ya fara wasa da breast nata sai wani nishi yake Zahra data ga abun nashi ya fara yawa chikin dabara ta shammache sa ta kwache kanta da gudu ta miƙe ta fice daga Palon kwafa yayi yana faɗin "wlh zan kamakine yau bazan ɗaga miki kafaba, ita dai Zahra bata bi ta kansa ba tayi waje abun ta kai tsaye part ɗin Bgs ta nufa gaban ta na dukan uku uku

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖
⬇️
*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 6*

Saɗab saɗab Zahra take lallabawa kamar ɓarauniya ta shiga part ɗin Bgs sai waige waige take tana tafiya tana juyowa ta kalli bayan ta karaf sai ji tayi tayi karo da mutun chikin tsoro da tashin hankali ta ɗago kai ganin Aunty amarya ne tsaye a gaban ya sa ta sauke nauyayyar Ajiyar zuchiya tare da faɗin "ina wuni Aunty amarya "lfy lau Auta me ki ka zo yi a nan kuma kika bar ɗakin mijin ki? "Wajen Aunty hiyana nazo" jin Zahra ta ambaci sunan hiyana yasa Aunty amarya ta ɗaure fuska cheke da ɓachin rai tasa hannu tawa Zahra nuni da ɗakin Bgs dan mugunta tache hiyana na chikin nan" "to" kawai Zahra tace san nan ta wuche ta haye saman stair case ɗin ta nufi ɗakin yaya prince ɗin
Chapter 9 · 0% Book details