Sashe 60
Duk Karfin Izzata Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gaba É—aya iyalan Abba suna zaune a palo suna cin abincin rana sai hira suke tsakanin su ban da Aryan da Aunty Amarya da suke zaune shiru Aryan na latsa waya Aunty Amarya na chin abincin ta
"Aryan gobe fa zamu wuce hope ka kammala abubuwan da zakayi" chewar Abba sai lokacin Aryan ya ɗago kai "Eh Abba akoi in da zanje yau idan na dawo zan zo muyi wata magana" Abba yana kokarin yin magana diyana ta rigashi da chewa Abba eyya ina son muje kauye ina son inje in kalli su yaya bello da innar sa" satar kallon Aryan Abba yayi dan yasan halin ƴaƴan na shi chike da zolaya yace "to my diyana an jima zakuje da mijin ki" a sukwane Aryan ya ɗago ido yana kallon Abba kashe masa ido ɗaya Abba yayi ɗaure fuska sosai Aryan yayi ya dubi diyana ya fara magana "ke idan kika sake yi mana Maganar wanchan ban... Haɗa ido da Ammi ya sanya ya mata kara bai karisa maganar ba ya miƙe chike da ɓachin rai zai bar palon Abba yayi saurin chewa "aa ba sai ka ɓata rai ba ai ba yadda za ayi na yanke wa diyana abun da zatayi yanzu dole sai da izinin ka zatayi komai" zama yayi saman sofa mai zaman mutun 2 a palon yana latsawa da alama wani sakon yake turawa "Abba yanzu ke nan duk abun da yaya Aryan yace na yi shi zan rinƙa yi? Chewar diyana tayi maganar tana kallon Ammi dan ta lura da Ammi tun ɗazu kamar tana son yi mata magana "eh my daughter yanzu duk wani abun da zakiyi sai kin nemi iznin sa idan bai yarda ba sai ki hakura" "to amma Abba in tambaye ka? Gyaɗa mata kai Abba yayi alamar Eh "Abba menene fyaɗe na tambayi yaya Aryan yaki faɗa min" a sukwane Aryan ya juyo yana kallon ta ita ko batama san yana yi ba hankalin na kan Abba "my daughter ai na ki kajiyo wanna kalmar? "Abba wata yarinya che tace zatayiwa yaya Aryan fyaɗe kuma tun da na kalli yarinyar batayi kalan mutanen masu hankali ba shi yasa nake son sanin manar maganar da ta faɗa" gaba ɗaya su Abba suka juyo suna kallon Aryan ɗauke kan sa yayi kamar bai san suna yi ba "my daughter ai na kuka haɗu da yarinyar? "Abba jiyane muna tafiya da yaya Aryan a mota shine wasu mutane suka kama mu suka kaimu wani waje wai zasu kashe mu shine wanchan mai kama da hiyana ya turo sojojin sa suka kashe su" tsaki Ammi taja kafin tace "wanna ɗan baki akoi magana wlh ke dai diyana ina ganin manne bakin nan naki zamu rinƙa yi" chikin sauri diyana tace "wai ni me baki na ya muku ne kowa sai ya rinƙa zagin baki na haka ma yaya Aryan yace sai ya shanye min ɗan baki na ɗin nan na dai na magana" kasa kasa Haidar ya sachi kallon Omar suna murmushi kasa kasa,
diyana na kokarin chi gaba da magana Abba yayi saurin chan za mata topic ɗin hiran da chewa "baki faɗa min ya akayi kuka kuɓuta daga hannun mutane da suka kamaku ba" dafe kai Aryan yayi Abba zai kara kwaɓe masa abubuwa yanzu idan diyana ta bada lbr abun ya faru tsakanin su da zulaihat ai ta rusa musu shiri gashi ita mutunce da bata karya bata iya ɓuye abu ba iya gaskiyan abun da ya faru take faɗe yanzu tana basu lbr ma Aunty Amarya zata tasa shi a gaba sai ya faɗa mata me ya faru,har Abban ma ba barinsa za suyi ba sai sun dame sa akan me ya faru kuma su waye mutane yanzu idan yace zai kira diyana su tafi ɗaki dole Aunty Amarya zata zargi wani abu zata tasa shi agaba sosai Aryan ya shiga damuwa akan surutan diyana gashi ya rasa mafita abun haushin ma shine biye mata da Abba ke yi wlh Abba ya chika shagwaɓa yara wlh yayi nisa chikin tunanin,diyana kuwa sai bawa su Abba lbr abun da ya faru take har da yi musu kwatan chen zulaihat
kamar daga sama Aryan yaji wayar sa na ringing picking call ɗin yayi tare da manna wayar a kunnen yana faɗin "hello my blood" daga ɗan ɓangaren Bgs yace "bata wayar" ba musu Aryan yace "my jidda zo ki anshi waya yaya ki na son magana da ke" make kafaɗa ta tana faɗin "wanchan mai kama da hiyana? Idan dai shine bana son magana da shi tun da yana azabtar min da yar uwa hiyana ta faɗa min duk abun da yake mata kuma wlh sai Allah ya saka mata tun da ba abun da ta masa wlh ni ban gama me yasa hiyana zata che tana son shi kamar ta mutu ba ita ma yar banza wlh rashin duka ke damun ta Allah ya sama ya mata dukan mutuwa ta yadda zata dai na son sa shike nan tana dai na son sa dole ya sake ta ta huta da ukubar sa mugu wlh da ina chan ba zan taɓa barinsa ya rinka bugun taba abun haushi ma har da wani chemin wai karna faɗawa kowa abun da ta faɗa min to me abun rufa masa asiri ni wlh na kusa barin gidan nan dan ba naso......bata kai karshen maganar ba Aryan ya daka mata gigitatchiyar tsawa "kimin shiru!!! wadda ya sata miƙewa tsaye ta rungumi Abba tana faɗin "kai ma yaya Aryan zaka dawo irin sa kenan? Mamaki ne ya kama Abba ita dai diyana ko zaa kashe ta bakin ta ba zai yi shiru ba ta wani gefen kuma albarka yake sa mata yau bakin ta yayi rana tun da sunji halin da hiyana ke chiki lallai ya zama dole a kai na a matsayina na uba na ɗau mataki chikin fushi Aryan ya tako ya kariso wajen da hannu ɗaya ya damko hannun ta ya jata suka nufi hanyar fita ko ajikin ta sai ma kallon sa da take tana faɗin "yaya Aryan ya naga da ka ɓata rai kafi kyau ne? Ba karamin dariya ta bawa su Abba ba wato ita batama damu da ɓacin ran nasa ba dogon numfashi Omar yaja kafin yace "tab wani abu sai soyayya idan ban da soyayya yadda yaya Aryan ya bata rai ɗin nan ai da yanzu ya tashi gidan nan da bom lallai yarinyar nan ta chiri tuta tun da har yaya Prince yace zai yi magana da ita awaya tab lallai samun irin ta akoi wahala" Haidar ne ya chaɓi zanchen da chewa "kai dai Omar bari ai wlh da da ne yaya Aryan ranshi ya ɓachi haka ai da gaba ɗaya gidan nan munji a jikin mu Sister fa tayi winning akan zafin zuchiyar yaya Aryan" "kai dalla ku mana shiru" chewar Ummi "miƙewa Abba yayi chike da ɓachin rai ya nufi bedroom nashi mikewa Ammi tayi chikin sauri ta bi bayan sa dan ita ma maganganu diyana sun ɗaga mata hankali duk tunanin ta yanzu Hiyana ta samu peace of mind a gidan Bgs amma ba komai za suyi maganin sa
Zaune bankin gado ta samu Abba gefen sa ta zauna chikin sanyin murya tace "ranka ya daɗe menene abun yi yanzu dan ka san dai maganar diyana gaskiya ne bata faɗen magana idan ba gaskiya ba" ɗago kai Abba yayi yana kallon ta ya fara magana "ni ba wanna ne damuwa ta ba babban damuwa yadda diyana tayi maganar bakiji me take faɗe bane ta tsani Safras bata son sa kuma sai ta chusawa hiyana tsanar sa" "bai kamata ka ɗauki zanchen diyana na chewa ta tsane sa da sauran su ba dan yarinya cen yanzu dai kamata yayi mu nemi mafita akan zaman hiyana da yaron nan" "no Aisha ni na san ya zaman su yake dan ba wani motsi na ƴaƴa na da ban sani ba ni damuwa na kalaman da diyana ta faɗa ne kin san fa fulanin daji basu iya tsanar abuba idan sukace miki basu son abu tofa tabbas basu sone kuma zasu iya yin komai dan suga sun rabu da wanna abun yanzu damuwa ta a nan kar diyana ta juyawa hiyana tunani dan shi Safras ya fara sauya wa yanzu haka maganar da nake miki ina da tabbacin yana son hiyana sai dai shi bai fahimci hakan ba ina gab da shirya masa wani tarko da shi da kan sa zai furta yana son ta to amma kalaman diyana sun kashemin hiki" "to menene abun kashe maka jiki kuma diyana fa yarinya ce kuma idan ka auna ka gani hiyana tana da hankali bazata ɗauki zanchen diyana ba" "aa Aisha ina raba ki kin san fa yaran nan suna matikar kaunar junan su to kinga ɗaya zata iya sadaukar da abun da take so domin ɗayan ke baki bibiyar sune shiya sanya bazaki gane abun da nake gudu ba wlh tsab hiyana zata iya hakura da Safras saboda diyana" shiru Ammi ta ɗan yi kafin tace "karka damu daga yau zan sanya Aryan ya dawo min da diyana domin na faro tarbiya daga farko diyana na bukatar abubuwa da yawa" shiru Abba yayi bai sake magana ba miƙewa Ammi tayi ta fice daga ɗakin Ammi na fita Abba ya gyara kwanciyar a saman gadon
"Aryan gobe fa zamu wuce hope ka kammala abubuwan da zakayi" chewar Abba sai lokacin Aryan ya ɗago kai "Eh Abba akoi in da zanje yau idan na dawo zan zo muyi wata magana" Abba yana kokarin yin magana diyana ta rigashi da chewa Abba eyya ina son muje kauye ina son inje in kalli su yaya bello da innar sa" satar kallon Aryan Abba yayi dan yasan halin ƴaƴan na shi chike da zolaya yace "to my diyana an jima zakuje da mijin ki" a sukwane Aryan ya ɗago ido yana kallon Abba kashe masa ido ɗaya Abba yayi ɗaure fuska sosai Aryan yayi ya dubi diyana ya fara magana "ke idan kika sake yi mana Maganar wanchan ban... Haɗa ido da Ammi ya sanya ya mata kara bai karisa maganar ba ya miƙe chike da ɓachin rai zai bar palon Abba yayi saurin chewa "aa ba sai ka ɓata rai ba ai ba yadda za ayi na yanke wa diyana abun da zatayi yanzu dole sai da izinin ka zatayi komai" zama yayi saman sofa mai zaman mutun 2 a palon yana latsawa da alama wani sakon yake turawa "Abba yanzu ke nan duk abun da yaya Aryan yace na yi shi zan rinƙa yi? Chewar diyana tayi maganar tana kallon Ammi dan ta lura da Ammi tun ɗazu kamar tana son yi mata magana "eh my daughter yanzu duk wani abun da zakiyi sai kin nemi iznin sa idan bai yarda ba sai ki hakura" "to amma Abba in tambaye ka? Gyaɗa mata kai Abba yayi alamar Eh "Abba menene fyaɗe na tambayi yaya Aryan yaki faɗa min" a sukwane Aryan ya juyo yana kallon ta ita ko batama san yana yi ba hankalin na kan Abba "my daughter ai na ki kajiyo wanna kalmar? "Abba wata yarinya che tace zatayiwa yaya Aryan fyaɗe kuma tun da na kalli yarinyar batayi kalan mutanen masu hankali ba shi yasa nake son sanin manar maganar da ta faɗa" gaba ɗaya su Abba suka juyo suna kallon Aryan ɗauke kan sa yayi kamar bai san suna yi ba "my daughter ai na kuka haɗu da yarinyar? "Abba jiyane muna tafiya da yaya Aryan a mota shine wasu mutane suka kama mu suka kaimu wani waje wai zasu kashe mu shine wanchan mai kama da hiyana ya turo sojojin sa suka kashe su" tsaki Ammi taja kafin tace "wanna ɗan baki akoi magana wlh ke dai diyana ina ganin manne bakin nan naki zamu rinƙa yi" chikin sauri diyana tace "wai ni me baki na ya muku ne kowa sai ya rinƙa zagin baki na haka ma yaya Aryan yace sai ya shanye min ɗan baki na ɗin nan na dai na magana" kasa kasa Haidar ya sachi kallon Omar suna murmushi kasa kasa,
diyana na kokarin chi gaba da magana Abba yayi saurin chan za mata topic ɗin hiran da chewa "baki faɗa min ya akayi kuka kuɓuta daga hannun mutane da suka kamaku ba" dafe kai Aryan yayi Abba zai kara kwaɓe masa abubuwa yanzu idan diyana ta bada lbr abun ya faru tsakanin su da zulaihat ai ta rusa musu shiri gashi ita mutunce da bata karya bata iya ɓuye abu ba iya gaskiyan abun da ya faru take faɗe yanzu tana basu lbr ma Aunty Amarya zata tasa shi a gaba sai ya faɗa mata me ya faru,har Abban ma ba barinsa za suyi ba sai sun dame sa akan me ya faru kuma su waye mutane yanzu idan yace zai kira diyana su tafi ɗaki dole Aunty Amarya zata zargi wani abu zata tasa shi agaba sosai Aryan ya shiga damuwa akan surutan diyana gashi ya rasa mafita abun haushin ma shine biye mata da Abba ke yi wlh Abba ya chika shagwaɓa yara wlh yayi nisa chikin tunanin,diyana kuwa sai bawa su Abba lbr abun da ya faru take har da yi musu kwatan chen zulaihat
kamar daga sama Aryan yaji wayar sa na ringing picking call ɗin yayi tare da manna wayar a kunnen yana faɗin "hello my blood" daga ɗan ɓangaren Bgs yace "bata wayar" ba musu Aryan yace "my jidda zo ki anshi waya yaya ki na son magana da ke" make kafaɗa ta tana faɗin "wanchan mai kama da hiyana? Idan dai shine bana son magana da shi tun da yana azabtar min da yar uwa hiyana ta faɗa min duk abun da yake mata kuma wlh sai Allah ya saka mata tun da ba abun da ta masa wlh ni ban gama me yasa hiyana zata che tana son shi kamar ta mutu ba ita ma yar banza wlh rashin duka ke damun ta Allah ya sama ya mata dukan mutuwa ta yadda zata dai na son sa shike nan tana dai na son sa dole ya sake ta ta huta da ukubar sa mugu wlh da ina chan ba zan taɓa barinsa ya rinka bugun taba abun haushi ma har da wani chemin wai karna faɗawa kowa abun da ta faɗa min to me abun rufa masa asiri ni wlh na kusa barin gidan nan dan ba naso......bata kai karshen maganar ba Aryan ya daka mata gigitatchiyar tsawa "kimin shiru!!! wadda ya sata miƙewa tsaye ta rungumi Abba tana faɗin "kai ma yaya Aryan zaka dawo irin sa kenan? Mamaki ne ya kama Abba ita dai diyana ko zaa kashe ta bakin ta ba zai yi shiru ba ta wani gefen kuma albarka yake sa mata yau bakin ta yayi rana tun da sunji halin da hiyana ke chiki lallai ya zama dole a kai na a matsayina na uba na ɗau mataki chikin fushi Aryan ya tako ya kariso wajen da hannu ɗaya ya damko hannun ta ya jata suka nufi hanyar fita ko ajikin ta sai ma kallon sa da take tana faɗin "yaya Aryan ya naga da ka ɓata rai kafi kyau ne? Ba karamin dariya ta bawa su Abba ba wato ita batama damu da ɓacin ran nasa ba dogon numfashi Omar yaja kafin yace "tab wani abu sai soyayya idan ban da soyayya yadda yaya Aryan ya bata rai ɗin nan ai da yanzu ya tashi gidan nan da bom lallai yarinyar nan ta chiri tuta tun da har yaya Prince yace zai yi magana da ita awaya tab lallai samun irin ta akoi wahala" Haidar ne ya chaɓi zanchen da chewa "kai dai Omar bari ai wlh da da ne yaya Aryan ranshi ya ɓachi haka ai da gaba ɗaya gidan nan munji a jikin mu Sister fa tayi winning akan zafin zuchiyar yaya Aryan" "kai dalla ku mana shiru" chewar Ummi "miƙewa Abba yayi chike da ɓachin rai ya nufi bedroom nashi mikewa Ammi tayi chikin sauri ta bi bayan sa dan ita ma maganganu diyana sun ɗaga mata hankali duk tunanin ta yanzu Hiyana ta samu peace of mind a gidan Bgs amma ba komai za suyi maganin sa
Zaune bankin gado ta samu Abba gefen sa ta zauna chikin sanyin murya tace "ranka ya daɗe menene abun yi yanzu dan ka san dai maganar diyana gaskiya ne bata faɗen magana idan ba gaskiya ba" ɗago kai Abba yayi yana kallon ta ya fara magana "ni ba wanna ne damuwa ta ba babban damuwa yadda diyana tayi maganar bakiji me take faɗe bane ta tsani Safras bata son sa kuma sai ta chusawa hiyana tsanar sa" "bai kamata ka ɗauki zanchen diyana na chewa ta tsane sa da sauran su ba dan yarinya cen yanzu dai kamata yayi mu nemi mafita akan zaman hiyana da yaron nan" "no Aisha ni na san ya zaman su yake dan ba wani motsi na ƴaƴa na da ban sani ba ni damuwa na kalaman da diyana ta faɗa ne kin san fa fulanin daji basu iya tsanar abuba idan sukace miki basu son abu tofa tabbas basu sone kuma zasu iya yin komai dan suga sun rabu da wanna abun yanzu damuwa ta a nan kar diyana ta juyawa hiyana tunani dan shi Safras ya fara sauya wa yanzu haka maganar da nake miki ina da tabbacin yana son hiyana sai dai shi bai fahimci hakan ba ina gab da shirya masa wani tarko da shi da kan sa zai furta yana son ta to amma kalaman diyana sun kashemin hiki" "to menene abun kashe maka jiki kuma diyana fa yarinya ce kuma idan ka auna ka gani hiyana tana da hankali bazata ɗauki zanchen diyana ba" "aa Aisha ina raba ki kin san fa yaran nan suna matikar kaunar junan su to kinga ɗaya zata iya sadaukar da abun da take so domin ɗayan ke baki bibiyar sune shiya sanya bazaki gane abun da nake gudu ba wlh tsab hiyana zata iya hakura da Safras saboda diyana" shiru Ammi ta ɗan yi kafin tace "karka damu daga yau zan sanya Aryan ya dawo min da diyana domin na faro tarbiya daga farko diyana na bukatar abubuwa da yawa" shiru Abba yayi bai sake magana ba miƙewa Ammi tayi ta fice daga ɗakin Ammi na fita Abba ya gyara kwanciyar a saman gadon