← Book details Duk Karfin Izzata Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 65 OF 80

Sashe 65

Duk Karfin Izzata Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read

"yaya Prince na koshi" ajiye spoon ɗin yayi ya sanya hannu ya ɗago haɓar ta yana kallon face nata "ok to kwanta nayi binchike a chikin ki dan na tabbatar kin koshi ko da saura" murmushi tayi kafin tace "aa ba sai ka duba ba da gaske na koshi" zuba mata ido yayi ya kasa ɗauke kallon sa da ga kanta "har yanzu fushi kike da yayan ki? Girgiza masa kai tayi alamar aa "to why har yanzu baki saki jikin ki ba ko dai ki na tunanin zan sake maki abun da na miki ɗa zunne? Nan ma girgiza masa kai tayi alamar a'a "no banason girgiza kai open your mouth an talk" "aa bana fushi da kai kuma ina rokon Allah da ya hanani ganin ranar da zan yi fushi da kai" ajiyar zuchiya ya sauke tare da jawota jikin sa "na sani nasan ba zaki yi fushi da ni ba because halin ki iri ɗaya da my Ammi shi ya sanya nake jin daɗi da kika kasance sister a gare ni" shiru tayi tana tunani "wato dai yaya Prince ba zai taɓa ɗauka na a matsayin mata ba kenan wato har yanzu a matsayin sister nake hmmmm ya Allah ka sauyamin wanan bawan nake" "tashi muje ki sa kaya sai mu kwanta" make kafaɗa tayi tare da kara lafewa a kirjin sa kasa kasa chikin shagwaɓa tace "aa sai ka chi abin cin kai ma" mai da kallon sa yayi kan abincin kafin ya dawo da kallon sa kan face mata "zaki bani a baki? Waro ido tayi waje tare da ɗago kan ta daga kirjin sa tana kallon sa kashe mata ido ɗaya yayi ya sanya hannu ya jaa karan hanchin ta sunkuyar da kan ta tayi kasa ba tare da tayi magana ba "ko baki san chan zawar da nayine? ba kin che kina burin na chan za ba ko dai ba irin wanna chan zawar kike son nayi bane? Shiru tayi ta kasa magana dan ita gani take kamar yaudarar ta kawai zai yi yayi amfani da ita "na san komai a kan ki ina son ki san wani abu ni ba mugu bane kawai haka yanayi na yake ban taɓa tunani dai dai da second 1 na chutar da ke ba ina sane Ammi ta fi son ku fiye da kan ta ko dan farincikin ta zan so naku farincikin ni ban san ya ake yin magana da mata ba kullun da maza nake magana kuma duk wayan da nake magana da su sojojine a karkashi na suke umarni kawai nake basu bayan umarni ni ban iya wata magana ba amma tun da kina son na rinƙa yin magana da ke sai ki koyamin yanzu haka maganar nan da nake dake ji nake tankar zan mutu bana son yawan magana idan nayi magana kaɗan sai naji na gaji try to understand me ni ba mugu bane ki dai na kirana da sunan mugu bata min daɗin ji" rungume sa tayi sosai a jikin ta chikine farinciki tace "yaya Prince da gaske zaka sauya? da gaske in koya maka magana? Kallon yadda take dariya kawai yake kamar ba itace mai kunbura kumatu yanzun nan ba "ba shakka zan yi kokari na sauya ko dan wanan farinciki ya zauna a kan face ɗin marainiyar Allah amma fa sai kin kara hakuri dan mutun ya sauya lokaci guda ba abune mai yiwuwa ba sai dai kaɗan kaɗan" "yaya Prince to yanzu ka juyo na baka abincin" ba musu ya juya ita ma ta gyara zaman ta a jikin sa ta zuba wani abincin ta ɗauki spoon ta fara bashi a baki "yaya Prince yanzu a wani matsayi ka ajiye Ni? "A matsayin sister na mana" "amma yaya Prince ya zanyi da Auren ka dake kai na? "Wanna karki ɗauke sa a matsayin wani abun idan kin samu wanda kike so zan baki takardan ki sai na aura miki wanda kike so ɗin ba ma lallai sai kin sanar da su Abba ba" mamaki ne ya kamata wai shi dai maganar mata ce baya so "amma yaya Prince me ya sanya baka so mata? An san spoon na hannun ta yayi ya mai da chikin plate ɗin ya juyo ya fiskance ta da kyau ya fara magana "no ba wai bana son mata bane bana son jefa rayuwar ko wace mace a haɗarine" "yaya Prince ban gane ba? "Eh duk wata mace da nayi tarayya da ita to tana chikin haɗari shi ya sanya" "yaya Prince wlh har yanzu ban gane ba" hanchin ta ya ja kafin yace "ai ba zaki gane ba ke dai yanzu dare yayi sosai kije ki sa kaya ki kwanta gobe karfe 5 na asuba jirgin mu zai tashi zuwa Nigeria" waro ido waje tayi chike da murna ta rungume sa tana faɗin "da gaske yaya Prince gobe zamu koma naija? Kai ya gyaɗa mata alamar eh miƙewa tayi chikin sauri ta nufi wajen trolley ɗin ta ta fito da wasu kayan ta sanya a jikin ta ta dawo kusa ta shi tace "yaya Prince muje" miƙa wa yayi ya kama hannun ta suka wuce saman gado daga ɗan gefe ta kwanta tana satar kallon sa

kasa kasa yace "why yau ba zaki kwanta a jikin yayan ki ba? Ko dai kin fara tsoro nane? Murmushin tayi tana girgiza kai ta mirgino ta dawo jikin sa ta kwanta rungumota yayi da ɗan karfi tace "wash zafi" da sauri ya ɗan saketa yana faɗin "lfy? Kirjin ta ta nuna masa da hannun ta tana faɗin "ka danne min ne kuma chiwo suke min" "me ya same ki awajen da suke miki chiwo? Waro ido waje tayi da mamaki tace "babu komai" ɗaga mata gera ɗaya yayi kafin yace "yaushe kika fara karya? "Ba karya nayi ba fa babu komai" "karya kikayi mana ba yayan ki bane ya matse su ya sa suke chiwo? Rufe ido tayi da hannun ta tallabota yayi ya zame mata rigar jikin ta ya kurawa tula tulan nata ido yan bakin nipple ɗin sunyi jaa sosai har chikin ran sa bai ji daɗin hakan da ya mata ba amma ba yadda zai yi ne, sai yau ya kara tabbatar wa kan sa hiyana ba macece kamar kowa ba duk wanna abubuwan da ya rinƙa yi mata ashe ita kam ma addu'ar samun rahamar Ubangiji take masa yanzu duk abun da ya mata ɗazun nan hakan bai sa tayi fushi da shi ba ba shakka idan hiyana tayi addu'ar Allah ya saka mata akan abun da ya mata ba makawa Allah zai saka mata dan ya wahalar da marainiyar Allah amma sai batayi hakan ba addu'ar ma take masa mai kyau gaskiya ko dan wanna ya zama dole nayi kokari in rinƙa sata farinciki
"Yaya Prince me kake tunani? "Babu komai Sister" ya kai karshen maganar tare da miƙa wa ya sauka daga gadon ya ya nufi wajen mirror jim kaɗan ya dawo saman gadon hannun sa rike da hotona da kuma robar magani ajiye hoto nan yayi a gefe ya buɗe robar maganin ya ɗibo ya shafa mata a bakin nipple nata bayan ya gama ya rufe robar ya ajiye saman bedside drawer ya ɗauki hoto nan yana kallon su

"Tashi ki nunamin maman ku a nan" chikin sauri ta miƙe ta ansa hoton wanan hoton ne da ranar ta kalla awajen drawer mirror sa jikin ta har rawa take wajen nuna masa maman su,zubawa ummar nasu ido yayi na ɗan lokacin kafin yace "ok to yanzu dai kwanta muyi barci idan Allah ya kai mu gobe in muka sauka naija lfy zamuyi maganar" yana kai karshen maganar ya miƙe ya mai da hoton ya dawo ya kwanta tare da jawota jikin sa yana ɗan bubbuga bayan ta da haka har barci yayi awon gaba da su

Nigeria

A ɓangaren su yaya bello kuwa sai shirye shirye suke da shi da hasana dan gobe Ammi zata turo a ɗauke su kwata kwata yaya bello jikin sa a mace bai san tafiya ya bar innar sa amma ba yadda zai yi ya sa a ransa idan yaje ba jimawa zai zo ya ɗauki innar sa su koma tare a ɓangaren inna habiba kuwa yanzu ta samu saukin laulayin chikin nata ba laifi amma dai har tanzu bata da wani abinci sai gawayi a ɓangaren buba shima ya samu lfy ya warke kamar ba shi ba ya rungumi ɗan uwan sa tare suke zuwa gona da yaya bello tare suke komai yanzu yana taimakawa yaya bello sosai susuka riƙe gidan

A ɓangaren bokan inna kuwa wani kurji ne ya fito masa a gaban sa kan bananar sa kafin yayi fitsari sai ya rinƙa ihu saboda azaban zafin da kurjin ke masa yayi magani har ya gaji amma shiru ba sauyi sai ma kara girma da kurjin ke yi yana fitar da ruwa milk colour mai bala'i wari yanzu ya dai na yiwa kowa aiki fama yake da kansa burin sa kawai ya samu lfy lafiya kuwa taki samuwa

💋Duk Karfin Izzata 💋29

By Star Lady

💖The talent troupe writer's 💖

Page 29

Uk
Chapter 65 · 0% Book details