Sashe 25
Duk Karfin Izzata Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ahzan ne zaune saman karfet a betroom din mum É—in sa yayin da mum ke saman gado suna hira
"Ahzan kana ganin hakan shine dai dai? "Eh mum ya kamata mu taimaka mata" "amma Ahzan abun ne da ban mamaki anya Dr walid bai yi kuskure ya baka result na wata ba, a mai makon na Ummi dan ni dai ban ga alamar Ummi na bukatar aure ba" "mum baki ji Dr yace yanzu ne abun ya fara kamata ba idan ta kara 1 week ba tare da an mata aure ba, shine abun zai bayyana karara kuma kinga idan hakan ta faru ba zanji daɗi ba" "Ahzan Hanan fa zata girmi Ummi sosai dan yadda nake ganin Ummi ba zata wuchi 16 years ba kawai tana da wadatatchen halittace, ni anawa ganin idan ma hakane to chiwon hanan ya kamata ya fara kamawa ba Ummi ba" "mum kowa da kike gani a duniyar nan da irin tasa kaddarar, ai wanna chiwon bai bi ta shekaru ba" "hakanne Ahzan kana da gaskiya to shikenan zanyiwa dadyn ka salim magana" "to mum amma fa karki sanar da kowa batun chiwon nata dan kar su fara magana akai" "ai wannan abun kunya ne baki ba zai iya faɗi ba" "yauwa my mum san nan kinji Dr yace kar a wuche 1 week baa mata Aure ba idan aka wuche za'a samu matsala, ba ƙaramin tausayi yarinyar ta bani ba shi yasa ma na yanke shawarar Auren ta kawai, dan in shere mata hawayen rashin iyaye" "In Sha Allah zaka samu ladan hakan" "Allah yasa my mum, amma mum yana ga baki shirya zuwa wajen aiki ba jiyama fa baki jeba lfy" "wlh Ahzan gaba ɗaya jikina a mache ne bana iya komai sai kwanchiya kawai" shiru Ahzan yayi yana tunani a ranshi "kai gaskiya maganin na aiki da kyau am sorry mum ba zaki iya komai ba kwakwalwan ki ma bazata yi aiki ba bare kiche babu irin wan nan chiwo a duniya, dole sai abun da na tsara miki shi zaki yi, bazaki iya fita ko nan da tsakar gida ba har sai an ɗaura Aure na da Ummi dan karki bata min shiri nasan kina fita zaki samu lbr ana neman Ummi dan haka babu in da zakije sai bayan Aure, shima dady salim yanzu zanje nayi maganin sa dan idan yazo kawai ya amince da zanchen Aure na da Ummi, babu wan da zai zo gidan nan da sunan yazo biki salon suga Ummi, su tonamin asiri Auren sirri za'ayi
"Ahzan tunanin me kake? Da sauri ya dago kai tare da mikewa ya nufi hanyar fita daga É—akin yana faÉ—in "babu wani tunanin da nake mum ina tausayin yarinyar ne kawai" ya kai karshen maganar tare da ficewa daga É—akin, gyara kwanchiyar ta mum tayi a saman gadon ta ta lumshe ido ta chigaba da barchinta da ta fara.
KANO
da sallama ɗauke a bakin sa Aryan ya shigo fada, kallo ɗaya Abba dake zaune kan kujerar sarauta ya masa ya kau da kansa gefe dan bai san ganin Aryan a chikin wannan hali kwata kwata, saman kujerar kusa da Abba yaje ya zauna "Aryan yaushe ka dawo? "Yanzu na dawo Abba" "to ya ake chiki Allah dai yasa diyanar ce" "aa Abba ba ita bace, wadda suke magana a kanta wai mahaukachiya che wani ya buge da mota to kaga ita kuma ai ba mahaukachiya bace shiyasa ban ma bi ta kan maganar tasu ba ina jin hakan nayi dawowata kawai" "eh lallai Aryan na yarda kana chikin matsananchin tashin hankali wadda yasa baka iya tantanche abubuwa" juyowa Aryan yayi da kyau yana kallon abba kafin yace "Abba me yasa kace haka? "Eh mana Aryan idan ba kana chikin tashin hankali ba, ai da ka daɗe da gano in da diyana take" da sauri Aryan ya kara waro idon sa waje yana kallon Abba "ta yaya kenan Abba kamin bayani" "lokachin da farida ta kira tana sanar mana da diyana ta bata kai kayi picking call din amma tashin hankali ya hanaka kaji bayanin da farida tayi kafin ɓatar diyanar" "Abba pls tell me wani bayani kuma tayi!? "Chemaka tayi diyana ta tafi babu ɗankwali babu mayafi babu ta kalma ta bar wajen, to kaga bazaka nemi diyana a chikin masu hankali ba sai dai a dubata a sawun marasa hankali, idan kayi tunani mai yuwuwa wayan chan mutanen suna da gaskiya domin babu yadda za'ayi suga hoton diyana su che itache kai kuma ka che ba ita bace ko da blue eyes nata zaka iya ganeta chikin sauki kawai dan ayanzu baka da nitsuwa ne, shiyasa Amma abun da nake so da kai yanzu ka tattara nitsuwar ka waje guda, ka dawo asalin Kga da na sani kayi aiki da kwakwalwan ka dan samun nasara ina taya ka da addu'a tare da fatan awanan karon kayi nasara"
a sukwane Aryan ya miƙe ba tare da ya sake magana ba ya nufi hanyar fita fada, taku yake da sauri sauri, wayar sa ya chiro, ya kunna hasken screen ɗin ya duba time 7pm contact ya shiga sauri sauri ya fara kiran layin Shahram, kira ɗaya Shahram ya ɗaga chike sauri da bada umarni Aryan yace "ka sanar da commissioner ya rikemin wayan nan mutanen, san nan ka shiryamin tafiya gobe karfe 7 ina son tai mana a Maiduguri" yana gama faɗin hakan batare da ya jira amsar Shahram ba ya katse kiran part na Ammi ya nufa
Da sallama a bakin sa ya shiga betroom na Ammi zaune take saman Throw pillow tana shan fura ganin shi yasa ta ajiye furar a gefe chike da kulawa ta amsa masa sallamar tare da tambayar yaushe ya dawo, sauri sauri yace mata "yanzu" Ammi zata sake magana ya rigata da chewa "Ammi ina son ganin drowar sa kayan yarinyar nan "diyana? Ammi ta tambaya tana kallon sa sosai "Eh ita inane wajen sa kayan ta yake? "Yana ɗakin su kayan na chan yadda suka bari ba a taɓa ba" tun Ammi bata karisa maganar ba ya juya ya fice ya nufi ɗakin su Hiyana, jakar da ya bawa diyana lokachin da ya dawo saudia ya ɗauka ya fice daga ɗakin, kai tsaye Part nashi ya koma
Yana shiga betroom nashi ya ajiye jakar saman mirrow ya nufi toilet dan yin wanka
Uk
8pm dai dai hiyana ta fito part nasu ta nufi kitchen already jourfree ya gama shirya abinchin Bgs dauka kawai tayi ta komo part nasu gaba ɗaya a takure take dan ji take kamar tsirara take tafiya kayan sun kamata sosai, da sallama ta shiga betroom ɗin yana zaune saman sofa yana waya da wajen aikin su ga dukkan alamu magana yake akan sojojin su da yan ta adda suka kama yana chikin bachin rai sosai, saman table dake gaban sa ta ajiye masa abinchi chikin sauri ta juya zata fita dan kar ya ganta ba hijabi muryan sane ta katse ta yace "ke zonan!? Chikin sauri ta dawo ta tsugunna a gaban sa ta sunkuyar da kai kasa dan kunyar kayan jikin ta takeji, alama ya mata da hannu akan tayi sarving nashi, da mamaki ta ɗago tana kallon sa, taga bama ita yaƙe kallo ba, chikin sauri ta ɗauko plate ta fara zuba masa abinchin tana gama zubawa bata lura da hannun sa dake saman hannun kujerar ba ta ɗora plate din awajen saman hannun nashi, wani wawan mari ya sakar mata, tare da binta da harara chikin tsawa yace "get out" da gudu ta miƙe ta fice daga ɗakin tana kuka, katse wayar da yake yayi ya ajiye wayar a gefe, chike da ɓachin rai ya miƙe ya fice daga ɗakin ya nufi waje, Hiyana na ganin fitar sa ta dawo ɗakin ta kwashe kayan abinci gaba ɗaya ta mai da kitchen tana dana sanin abun da tayi yau itache rana ta farko da yaya prince zai fara chin abun da ya fito daga hannun ta amma gashi saboda zumuɗi ta bata hakan, dawowa tayi saman doguwar kujera ta kwanta ta lumshe ido tana tunani har barchi yayi awawon gaba da ita
12:30Am
Bgs ya dawo chikin gidan kai tsaye part nasu ya nufa, dai dai zai shiga betroom nashi yaji mutun na numfashi da kyar da kyar kamar wadda aka shake, gashi palon akoi duhu wutan a kashe yake, kunna wutar wayar sa yayi haske ya gauraye wajen, juyawa yayi ya nufi in da take kwanche ta takure waje guda, sai rawan sanyi take, a hankali ya kai hannun sa saman wuyar ta jikin nata yayi zafi sosai kamar wuta hannu É—aya yasa ya dauke ta chak, ya nufi betroom nashi da ita
Jin mutun ya dauke tane yasa ta waro manya manyan blue eyes nata da kyar dishi dishi ta fara gani ta kasa gane wanene ya dauke ta kokarin kwache kanta take ta fara fisge fisge da iya karfinta, chike da jin haushin hakan ya.....
Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu🤪🤪
NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(Star Lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
💖The Talent Troupe Writer's 💖
*DUK ƘARFIN IZZATA*
💖Story And Written💖
⬇ï¸
*Star lady*
Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai
Book 2
*Episode 14*
.......Chike da jin haushi hakan ya yakacheta daga jikin sa zaiyi wurgi da ita, kalaman Fahad suka fara masa yawo a kwakwalwa kalman Ammi ta karshene ta dira masa a rai in da take chemasa idan har ya kuntata wa hiyana to yasa a ranshi tamkar ita ya kuntatawa, tuna hakan ne yasa ya mai data jikin sa ya rike ta da kyau chike da bachin rai ya daka mata tsawa "zaki min shiru ne ko sai nayi wurgi dake! Jin voice na shi yasa ta nitsu tsit dan ita bata taɓa tunanin shi bane tayi tunanin wanine yazo sache ta shi yasa take kokarin kwache kanta.
"Ahzan kana ganin hakan shine dai dai? "Eh mum ya kamata mu taimaka mata" "amma Ahzan abun ne da ban mamaki anya Dr walid bai yi kuskure ya baka result na wata ba, a mai makon na Ummi dan ni dai ban ga alamar Ummi na bukatar aure ba" "mum baki ji Dr yace yanzu ne abun ya fara kamata ba idan ta kara 1 week ba tare da an mata aure ba, shine abun zai bayyana karara kuma kinga idan hakan ta faru ba zanji daɗi ba" "Ahzan Hanan fa zata girmi Ummi sosai dan yadda nake ganin Ummi ba zata wuchi 16 years ba kawai tana da wadatatchen halittace, ni anawa ganin idan ma hakane to chiwon hanan ya kamata ya fara kamawa ba Ummi ba" "mum kowa da kike gani a duniyar nan da irin tasa kaddarar, ai wanna chiwon bai bi ta shekaru ba" "hakanne Ahzan kana da gaskiya to shikenan zanyiwa dadyn ka salim magana" "to mum amma fa karki sanar da kowa batun chiwon nata dan kar su fara magana akai" "ai wannan abun kunya ne baki ba zai iya faɗi ba" "yauwa my mum san nan kinji Dr yace kar a wuche 1 week baa mata Aure ba idan aka wuche za'a samu matsala, ba ƙaramin tausayi yarinyar ta bani ba shi yasa ma na yanke shawarar Auren ta kawai, dan in shere mata hawayen rashin iyaye" "In Sha Allah zaka samu ladan hakan" "Allah yasa my mum, amma mum yana ga baki shirya zuwa wajen aiki ba jiyama fa baki jeba lfy" "wlh Ahzan gaba ɗaya jikina a mache ne bana iya komai sai kwanchiya kawai" shiru Ahzan yayi yana tunani a ranshi "kai gaskiya maganin na aiki da kyau am sorry mum ba zaki iya komai ba kwakwalwan ki ma bazata yi aiki ba bare kiche babu irin wan nan chiwo a duniya, dole sai abun da na tsara miki shi zaki yi, bazaki iya fita ko nan da tsakar gida ba har sai an ɗaura Aure na da Ummi dan karki bata min shiri nasan kina fita zaki samu lbr ana neman Ummi dan haka babu in da zakije sai bayan Aure, shima dady salim yanzu zanje nayi maganin sa dan idan yazo kawai ya amince da zanchen Aure na da Ummi, babu wan da zai zo gidan nan da sunan yazo biki salon suga Ummi, su tonamin asiri Auren sirri za'ayi
"Ahzan tunanin me kake? Da sauri ya dago kai tare da mikewa ya nufi hanyar fita daga É—akin yana faÉ—in "babu wani tunanin da nake mum ina tausayin yarinyar ne kawai" ya kai karshen maganar tare da ficewa daga É—akin, gyara kwanchiyar ta mum tayi a saman gadon ta ta lumshe ido ta chigaba da barchinta da ta fara.
KANO
da sallama ɗauke a bakin sa Aryan ya shigo fada, kallo ɗaya Abba dake zaune kan kujerar sarauta ya masa ya kau da kansa gefe dan bai san ganin Aryan a chikin wannan hali kwata kwata, saman kujerar kusa da Abba yaje ya zauna "Aryan yaushe ka dawo? "Yanzu na dawo Abba" "to ya ake chiki Allah dai yasa diyanar ce" "aa Abba ba ita bace, wadda suke magana a kanta wai mahaukachiya che wani ya buge da mota to kaga ita kuma ai ba mahaukachiya bace shiyasa ban ma bi ta kan maganar tasu ba ina jin hakan nayi dawowata kawai" "eh lallai Aryan na yarda kana chikin matsananchin tashin hankali wadda yasa baka iya tantanche abubuwa" juyowa Aryan yayi da kyau yana kallon abba kafin yace "Abba me yasa kace haka? "Eh mana Aryan idan ba kana chikin tashin hankali ba, ai da ka daɗe da gano in da diyana take" da sauri Aryan ya kara waro idon sa waje yana kallon Abba "ta yaya kenan Abba kamin bayani" "lokachin da farida ta kira tana sanar mana da diyana ta bata kai kayi picking call din amma tashin hankali ya hanaka kaji bayanin da farida tayi kafin ɓatar diyanar" "Abba pls tell me wani bayani kuma tayi!? "Chemaka tayi diyana ta tafi babu ɗankwali babu mayafi babu ta kalma ta bar wajen, to kaga bazaka nemi diyana a chikin masu hankali ba sai dai a dubata a sawun marasa hankali, idan kayi tunani mai yuwuwa wayan chan mutanen suna da gaskiya domin babu yadda za'ayi suga hoton diyana su che itache kai kuma ka che ba ita bace ko da blue eyes nata zaka iya ganeta chikin sauki kawai dan ayanzu baka da nitsuwa ne, shiyasa Amma abun da nake so da kai yanzu ka tattara nitsuwar ka waje guda, ka dawo asalin Kga da na sani kayi aiki da kwakwalwan ka dan samun nasara ina taya ka da addu'a tare da fatan awanan karon kayi nasara"
a sukwane Aryan ya miƙe ba tare da ya sake magana ba ya nufi hanyar fita fada, taku yake da sauri sauri, wayar sa ya chiro, ya kunna hasken screen ɗin ya duba time 7pm contact ya shiga sauri sauri ya fara kiran layin Shahram, kira ɗaya Shahram ya ɗaga chike sauri da bada umarni Aryan yace "ka sanar da commissioner ya rikemin wayan nan mutanen, san nan ka shiryamin tafiya gobe karfe 7 ina son tai mana a Maiduguri" yana gama faɗin hakan batare da ya jira amsar Shahram ba ya katse kiran part na Ammi ya nufa
Da sallama a bakin sa ya shiga betroom na Ammi zaune take saman Throw pillow tana shan fura ganin shi yasa ta ajiye furar a gefe chike da kulawa ta amsa masa sallamar tare da tambayar yaushe ya dawo, sauri sauri yace mata "yanzu" Ammi zata sake magana ya rigata da chewa "Ammi ina son ganin drowar sa kayan yarinyar nan "diyana? Ammi ta tambaya tana kallon sa sosai "Eh ita inane wajen sa kayan ta yake? "Yana ɗakin su kayan na chan yadda suka bari ba a taɓa ba" tun Ammi bata karisa maganar ba ya juya ya fice ya nufi ɗakin su Hiyana, jakar da ya bawa diyana lokachin da ya dawo saudia ya ɗauka ya fice daga ɗakin, kai tsaye Part nashi ya koma
Yana shiga betroom nashi ya ajiye jakar saman mirrow ya nufi toilet dan yin wanka
Uk
8pm dai dai hiyana ta fito part nasu ta nufi kitchen already jourfree ya gama shirya abinchin Bgs dauka kawai tayi ta komo part nasu gaba ɗaya a takure take dan ji take kamar tsirara take tafiya kayan sun kamata sosai, da sallama ta shiga betroom ɗin yana zaune saman sofa yana waya da wajen aikin su ga dukkan alamu magana yake akan sojojin su da yan ta adda suka kama yana chikin bachin rai sosai, saman table dake gaban sa ta ajiye masa abinchi chikin sauri ta juya zata fita dan kar ya ganta ba hijabi muryan sane ta katse ta yace "ke zonan!? Chikin sauri ta dawo ta tsugunna a gaban sa ta sunkuyar da kai kasa dan kunyar kayan jikin ta takeji, alama ya mata da hannu akan tayi sarving nashi, da mamaki ta ɗago tana kallon sa, taga bama ita yaƙe kallo ba, chikin sauri ta ɗauko plate ta fara zuba masa abinchin tana gama zubawa bata lura da hannun sa dake saman hannun kujerar ba ta ɗora plate din awajen saman hannun nashi, wani wawan mari ya sakar mata, tare da binta da harara chikin tsawa yace "get out" da gudu ta miƙe ta fice daga ɗakin tana kuka, katse wayar da yake yayi ya ajiye wayar a gefe, chike da ɓachin rai ya miƙe ya fice daga ɗakin ya nufi waje, Hiyana na ganin fitar sa ta dawo ɗakin ta kwashe kayan abinci gaba ɗaya ta mai da kitchen tana dana sanin abun da tayi yau itache rana ta farko da yaya prince zai fara chin abun da ya fito daga hannun ta amma gashi saboda zumuɗi ta bata hakan, dawowa tayi saman doguwar kujera ta kwanta ta lumshe ido tana tunani har barchi yayi awawon gaba da ita
12:30Am
Bgs ya dawo chikin gidan kai tsaye part nasu ya nufa, dai dai zai shiga betroom nashi yaji mutun na numfashi da kyar da kyar kamar wadda aka shake, gashi palon akoi duhu wutan a kashe yake, kunna wutar wayar sa yayi haske ya gauraye wajen, juyawa yayi ya nufi in da take kwanche ta takure waje guda, sai rawan sanyi take, a hankali ya kai hannun sa saman wuyar ta jikin nata yayi zafi sosai kamar wuta hannu É—aya yasa ya dauke ta chak, ya nufi betroom nashi da ita
Jin mutun ya dauke tane yasa ta waro manya manyan blue eyes nata da kyar dishi dishi ta fara gani ta kasa gane wanene ya dauke ta kokarin kwache kanta take ta fara fisge fisge da iya karfinta, chike da jin haushin hakan ya.....
Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu🤪🤪
NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(Star Lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
💖The Talent Troupe Writer's 💖
*DUK ƘARFIN IZZATA*
💖Story And Written💖
⬇ï¸
*Star lady*
Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai
Book 2
*Episode 14*
.......Chike da jin haushi hakan ya yakacheta daga jikin sa zaiyi wurgi da ita, kalaman Fahad suka fara masa yawo a kwakwalwa kalman Ammi ta karshene ta dira masa a rai in da take chemasa idan har ya kuntata wa hiyana to yasa a ranshi tamkar ita ya kuntatawa, tuna hakan ne yasa ya mai data jikin sa ya rike ta da kyau chike da bachin rai ya daka mata tsawa "zaki min shiru ne ko sai nayi wurgi dake! Jin voice na shi yasa ta nitsu tsit dan ita bata taɓa tunanin shi bane tayi tunanin wanine yazo sache ta shi yasa take kokarin kwache kanta.