Sashe 86
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Haka rayuwarsu ta ci gaba da tafiya a yayinda kowanne ke kaffa-kaffa da gujewa b'atawa d'an uwansa,basu da aikin daya wuce farantawa junansu da kyautatama junansu,inda yaransu kuma suka ci gaba da samun kulawa k'arkashin jagorancin BABA SABUWA da tun zuwanta gidan yaran suka koma gurinta,komai ita ke musu idan ka gansu gurin KHUBRA to abincinsu suke nema wanda wani lokacin idan suka tashi tsiya lokaci guda zasusa mata kuka,ba dama ta fara karb'an d'aya sai sauran susa mata rigima,ita kuma abunda ke d'aga mata hankali kenan sai kaga ta fashe da kuka,idan an tambayeta sai tace
_"Ita bata san ya za tayi musu ba,shi kenan babu damar su kyaleta ta huta.."_
Haka za tayi ta fama,har sai BB ya rarrasheta tukun zata hak'ura tayi shiru,wani lokacin ko shima da kansa zai sata gaba yana tsokana musamman idan ta fara kumbura fuska tana k'unk'uni shima haka zai kwanta kan cinyanta cike da shag'wab'a yana fad'in
"MOMMAH....saura PAPA shima yana buk'atar ayi feeding nasa..."
Duk lokacin daya mata haka sakin baki take tayi ta kuka tana fad'in
"Shi kenan kuma na shiga tara..tunda so kuke ku na mutu sai ku kasheni ai sai ku rabani hud'u kowa ya huta.."
Shi ko nan zai sata gaba yana dariya,idan yaga ta tsananta kukan ne zai dena ya kuma koma rarrashinta...Ranar da kyar zai samu tayi shiru har ta sakko daga Fushin da take yi............
*EIGHT YEAR'S LEAP.....*
Kwance take saman bed da waya a hannunta tana latsawa,da ganin alamu kuma chart take,sai dai na d'an sake matsawa kusa dan ganin abunda take yi,nan ko na ganota tana shawagi cikin group en nasu da ba wani yawa gare suba,dan duka bana jin zasu haura su goma..
Hira suke cike da k'aunar kasancewa tare a haka har k'anshen rayuwa.
Shigowar BB yasa ta ajiye wayan a gefenta tana murmusawa.Cike da so da k'auna BB ya kalli KHUBRA data zama babbar hajiya yana kwanciya saman jikinta,cikin wani voice dake kashe mata duka gab'ob'in jikinta ya sake kallonta,ido d'aya ya kashe mata yana fad'in
"JODI yaushe zaki sake bani new baby ne...? ina son sake ganinki da babyna kwance a nan...?"
Ido ta fiddo tana rufe bakinta da hannu ta furta
"Haba MY JAAN....Yanzun har fatan na sake haihuwa kakemin...? yara biyarfa nake da su..Inama laifin kace na barshi haka ai nayi k'ok'arima hakan..."
Y'ar dariya yayi yana fad'in
"Haba mana dan kin bani biyar shi ne kike rakin kinyi k'ok'ari...?"
"Ehh! mana kaima kuma ai kasan nayin indai k'ok'ari ne,kallafa CWEETY har yanzun a uku take,dama dama ma ASHNA da muke kai d'aya,amma itama ai ta rigani haihuwan fari,kuma kana dai ganin CWEETY ko shirin sakewa bata da.Daga maza biyu mace d'aya face ya is a haka..tabbb! ni dai kayi hak'uri hakanma Allah ya raya mana su cikin aminci..."
"To ameen...Amma dai da kin daure kin k'aramin ko dozin biyu ne..."
Yadda tayi da fuska yasa shi kwashewa da dariya,pillow ta d'auka tana dukansa shima ya d'auka yana ramawa,zuwa can kuma suka zube suna maida numfashi game da dariyar farin cikin yadda rayuwarsu ta kasance...
Tsagaitawa tayi da tata dariyar tana shafa fuskarsa,da sauri ya kalleta yana d'aga mata gida alaman tambaya,a hankali ta motsa bakinta cikin coolness
"Kawai YAYANAH idan na kalleka da yaranmu sai na tuna rayuwata ta baya ne lokacin da nake matsayin *Y'AR GARUWA...* sam ban tab'a kawowa rayuwata zata zamo yadda nake a yanzun ba...Alhamdulillah! komai yayi farko da sannu k'arshensa zaizo...yau ni ce kwance jikin mijina abun alfaharina,baya ga yarana dake kewaye da ni a kowane lokaci...Tabbas Allah shi ne abun godiya..Allah na gode maka bisa ni'imomin da kaimin..."
Siraran hawayenta dake mak'ale a idanunta suka sakko.
'Dan murmushi yayi yana dad'a mannata da jikinsa,cikin kunnenta ya shiga fad'a mata magan-ganun da zasu sata ta manta da damuwar da ke neman kunno mata kai,sai da yaga ta ware sosai sannan ya furta
"Tohh! MR'S KHALEED SAFWAN yanzun komai ya wuce ai kuma maganar kin tab'a yin wani wahala da har ya kai ki zama matsayin *Y'AR GARUWA* ina so ya wuce,coz ban son wata rana wani yaji bare har ya gorantama yaranmu.....Tun da kin jima da barin wannan layin,kuma ko a yanzun aka kalleki babu wanda zai yarda kin yi irin wannan rayuwar,saboda kina da abubuwan da zasu gogema mutum tunanin haka,kina da ilimi bayaga nasarori da kika samu a rayuwa,yanzun kina a matsayin mata ga MR KHALEED SAFWAN,after all these gashi har kin haifamin sanyin idaniyata kuma abun k'aunata,so kada ki damu ako da yaushe zamu ci gaba da kasancewa tare kamar farkon auren mu...So yanzu komai zai koma FREE.....
*LOVE FREE...!*
*KISS FREE...!!*
*LIVE FREE...!!!"*
Dariya dukansu suka yi yana dad'a rungumeta a jikinsa had'e da sakar mata fake a Cheek's enta,da gudu yaransu suka shigo maza uku mata biyu suna fad'in
*"PAPA nd MOMMA.....APPY WEEDING ANNIVASERY...."*
Da mamaki iyayen suka kallesu coz basu san inda suka jiba,LITTLE ce ta kalli iyayen nasu tana fad'in
"PAPA..... UNCLE ne ya fad'a mana jiya da muka je gidan Granny's..."
Cike da nishad'i BB ya bud'e musu hannu inda MOMMA'NSU ke kwance cikin jikinsa wanda ganinsu baisa ta tashiba,da gudu ko suka k'arasa suna dariya dukansu ya rungume yana jin sonsu har cikin b'argonsa....
"To yanzun kowa ya yazo fad'amin abunda yake da buk'ata a yau ni kuma nayi muku alk'awarin bawa kowa abunda yake so..."
Kallonsa HAJIYA KHUBRA tayi tana murmushi,shi d'inma ita yake kallo kuma yana maganar,da sauri LITTLE dake da shekara takwas a lokacin ta furta
"PAPA mu dai da kid sis a kaimu saudiyya muga d'akin Allah...irin na photon nan..."
Ido KHUBRA ta dad'a bud'ewa tana kallonsu da mamaki coz batayi tsammanin jin hakaba daga bakinsu,sai dai amsar *ALHAJI KHALEED* tasa ta binsu da kallo dan ko amsa musu yayi da fad'in
"An gama...ku shirya in sha Allah idan kuka yi hutu a skul zamuje Umra next month...."
Ihu suka d'auka duka yaran suka sake rungume iyayen nasu suna fad'in
*"WE ALL LUV AND PROUD WITH U PAPA ND MOMMAH..........!"*
~K'ARSHE.....~
*ALHAMDULILLAH...!*
*ALHAMDULILLAH...!!*
*ALHAMDULILLAH...!!!*
_A nan na kawo k'arshen wannan littafi nawa na *Y'AR GARUWA..* Ina mai mik'a d'umbin godiyata ga Allah (S.W.T) daya bani iko,dama da kuma lafiyar dana kawo k'arshen wannan labari nawa,inda nayi kuskure ubangiji ya yafemin ni daku,inda kuma nayi dai² Ubangiji ya had'amu a ladan..._
_Sannan ina mai mik'a godiya ga masoyana,y'an uwana,dama magoya bayana,da sukayi jimirin ci gaba da bina cikin saurarena akoda yaushe,inda har ga shi na samu na kawo k'arshen wannan labari,Allah yasa jama'a suyi amfani da darussan dake cikin wannan labari,ina godiya sosai tare da fatan alkhairi a gareku masoya....Sai mun sake had'uwa nan gaba idan Allah ya nufa...Fasubhanakallahumma wabii-hamdika nash-hadu an-laa-ilaha illa-antaa nastagfiruka wana tubu ilaiik........._
_TAMMAT BII HAMDILLAH...!_
_FOR CORRECTION'S/COMMENT'S JUST CONTACT ME @MY WHATSAPP ACCOUNT +2348125527472._
*UR'S AND ONLY....*
*_®єαl $mααhєr._* 😉
_"Ita bata san ya za tayi musu ba,shi kenan babu damar su kyaleta ta huta.."_
Haka za tayi ta fama,har sai BB ya rarrasheta tukun zata hak'ura tayi shiru,wani lokacin ko shima da kansa zai sata gaba yana tsokana musamman idan ta fara kumbura fuska tana k'unk'uni shima haka zai kwanta kan cinyanta cike da shag'wab'a yana fad'in
"MOMMAH....saura PAPA shima yana buk'atar ayi feeding nasa..."
Duk lokacin daya mata haka sakin baki take tayi ta kuka tana fad'in
"Shi kenan kuma na shiga tara..tunda so kuke ku na mutu sai ku kasheni ai sai ku rabani hud'u kowa ya huta.."
Shi ko nan zai sata gaba yana dariya,idan yaga ta tsananta kukan ne zai dena ya kuma koma rarrashinta...Ranar da kyar zai samu tayi shiru har ta sakko daga Fushin da take yi............
*EIGHT YEAR'S LEAP.....*
Kwance take saman bed da waya a hannunta tana latsawa,da ganin alamu kuma chart take,sai dai na d'an sake matsawa kusa dan ganin abunda take yi,nan ko na ganota tana shawagi cikin group en nasu da ba wani yawa gare suba,dan duka bana jin zasu haura su goma..
Hira suke cike da k'aunar kasancewa tare a haka har k'anshen rayuwa.
Shigowar BB yasa ta ajiye wayan a gefenta tana murmusawa.Cike da so da k'auna BB ya kalli KHUBRA data zama babbar hajiya yana kwanciya saman jikinta,cikin wani voice dake kashe mata duka gab'ob'in jikinta ya sake kallonta,ido d'aya ya kashe mata yana fad'in
"JODI yaushe zaki sake bani new baby ne...? ina son sake ganinki da babyna kwance a nan...?"
Ido ta fiddo tana rufe bakinta da hannu ta furta
"Haba MY JAAN....Yanzun har fatan na sake haihuwa kakemin...? yara biyarfa nake da su..Inama laifin kace na barshi haka ai nayi k'ok'arima hakan..."
Y'ar dariya yayi yana fad'in
"Haba mana dan kin bani biyar shi ne kike rakin kinyi k'ok'ari...?"
"Ehh! mana kaima kuma ai kasan nayin indai k'ok'ari ne,kallafa CWEETY har yanzun a uku take,dama dama ma ASHNA da muke kai d'aya,amma itama ai ta rigani haihuwan fari,kuma kana dai ganin CWEETY ko shirin sakewa bata da.Daga maza biyu mace d'aya face ya is a haka..tabbb! ni dai kayi hak'uri hakanma Allah ya raya mana su cikin aminci..."
"To ameen...Amma dai da kin daure kin k'aramin ko dozin biyu ne..."
Yadda tayi da fuska yasa shi kwashewa da dariya,pillow ta d'auka tana dukansa shima ya d'auka yana ramawa,zuwa can kuma suka zube suna maida numfashi game da dariyar farin cikin yadda rayuwarsu ta kasance...
Tsagaitawa tayi da tata dariyar tana shafa fuskarsa,da sauri ya kalleta yana d'aga mata gida alaman tambaya,a hankali ta motsa bakinta cikin coolness
"Kawai YAYANAH idan na kalleka da yaranmu sai na tuna rayuwata ta baya ne lokacin da nake matsayin *Y'AR GARUWA...* sam ban tab'a kawowa rayuwata zata zamo yadda nake a yanzun ba...Alhamdulillah! komai yayi farko da sannu k'arshensa zaizo...yau ni ce kwance jikin mijina abun alfaharina,baya ga yarana dake kewaye da ni a kowane lokaci...Tabbas Allah shi ne abun godiya..Allah na gode maka bisa ni'imomin da kaimin..."
Siraran hawayenta dake mak'ale a idanunta suka sakko.
'Dan murmushi yayi yana dad'a mannata da jikinsa,cikin kunnenta ya shiga fad'a mata magan-ganun da zasu sata ta manta da damuwar da ke neman kunno mata kai,sai da yaga ta ware sosai sannan ya furta
"Tohh! MR'S KHALEED SAFWAN yanzun komai ya wuce ai kuma maganar kin tab'a yin wani wahala da har ya kai ki zama matsayin *Y'AR GARUWA* ina so ya wuce,coz ban son wata rana wani yaji bare har ya gorantama yaranmu.....Tun da kin jima da barin wannan layin,kuma ko a yanzun aka kalleki babu wanda zai yarda kin yi irin wannan rayuwar,saboda kina da abubuwan da zasu gogema mutum tunanin haka,kina da ilimi bayaga nasarori da kika samu a rayuwa,yanzun kina a matsayin mata ga MR KHALEED SAFWAN,after all these gashi har kin haifamin sanyin idaniyata kuma abun k'aunata,so kada ki damu ako da yaushe zamu ci gaba da kasancewa tare kamar farkon auren mu...So yanzu komai zai koma FREE.....
*LOVE FREE...!*
*KISS FREE...!!*
*LIVE FREE...!!!"*
Dariya dukansu suka yi yana dad'a rungumeta a jikinsa had'e da sakar mata fake a Cheek's enta,da gudu yaransu suka shigo maza uku mata biyu suna fad'in
*"PAPA nd MOMMA.....APPY WEEDING ANNIVASERY...."*
Da mamaki iyayen suka kallesu coz basu san inda suka jiba,LITTLE ce ta kalli iyayen nasu tana fad'in
"PAPA..... UNCLE ne ya fad'a mana jiya da muka je gidan Granny's..."
Cike da nishad'i BB ya bud'e musu hannu inda MOMMA'NSU ke kwance cikin jikinsa wanda ganinsu baisa ta tashiba,da gudu ko suka k'arasa suna dariya dukansu ya rungume yana jin sonsu har cikin b'argonsa....
"To yanzun kowa ya yazo fad'amin abunda yake da buk'ata a yau ni kuma nayi muku alk'awarin bawa kowa abunda yake so..."
Kallonsa HAJIYA KHUBRA tayi tana murmushi,shi d'inma ita yake kallo kuma yana maganar,da sauri LITTLE dake da shekara takwas a lokacin ta furta
"PAPA mu dai da kid sis a kaimu saudiyya muga d'akin Allah...irin na photon nan..."
Ido KHUBRA ta dad'a bud'ewa tana kallonsu da mamaki coz batayi tsammanin jin hakaba daga bakinsu,sai dai amsar *ALHAJI KHALEED* tasa ta binsu da kallo dan ko amsa musu yayi da fad'in
"An gama...ku shirya in sha Allah idan kuka yi hutu a skul zamuje Umra next month...."
Ihu suka d'auka duka yaran suka sake rungume iyayen nasu suna fad'in
*"WE ALL LUV AND PROUD WITH U PAPA ND MOMMAH..........!"*
~K'ARSHE.....~
*ALHAMDULILLAH...!*
*ALHAMDULILLAH...!!*
*ALHAMDULILLAH...!!!*
_A nan na kawo k'arshen wannan littafi nawa na *Y'AR GARUWA..* Ina mai mik'a d'umbin godiyata ga Allah (S.W.T) daya bani iko,dama da kuma lafiyar dana kawo k'arshen wannan labari nawa,inda nayi kuskure ubangiji ya yafemin ni daku,inda kuma nayi dai² Ubangiji ya had'amu a ladan..._
_Sannan ina mai mik'a godiya ga masoyana,y'an uwana,dama magoya bayana,da sukayi jimirin ci gaba da bina cikin saurarena akoda yaushe,inda har ga shi na samu na kawo k'arshen wannan labari,Allah yasa jama'a suyi amfani da darussan dake cikin wannan labari,ina godiya sosai tare da fatan alkhairi a gareku masoya....Sai mun sake had'uwa nan gaba idan Allah ya nufa...Fasubhanakallahumma wabii-hamdika nash-hadu an-laa-ilaha illa-antaa nastagfiruka wana tubu ilaiik........._
_TAMMAT BII HAMDILLAH...!_
_FOR CORRECTION'S/COMMENT'S JUST CONTACT ME @MY WHATSAPP ACCOUNT +2348125527472._
*UR'S AND ONLY....*
*_®єαl $mααhєr._* 😉