Sashe 27
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ko sallama HAJIYA MURJA bata iya yiwa HAJIYA LAURA ba ta datse kiran,saboda hankalinta tashe yake da abunda yake shirin faruwa tsakaninta da KHALEED da yake neman tada mata K'AYAR BAYA...
Kaiwa da kawowa ta shiga yi cikin d'akin,sam ta kasa tunani hankalinta sam ya kasa kwanciya.....
《《》》
"Ke dallah kefa nake jira kin wani kwanta kamar kayan wanki,bayan kin san ke nake jira,bana son wannan rainin wayon,kawai hajiya ki tashi ina son jina a sama cikin hazo ina yawo"
Da kyar MA'U ta d'ago tana kallonsa "Haba mana kayi hak'uri zuwa anjima,ina jin bacci yanzun kome kake buk'ata idan na tashi kayi,amma yanzun ka kyaleni"
"Ke ai kinji matsalarki da an tab'aki ki ambaci gajiya ko bacci"
"To me kake so nayi maka idan ban hutaba so kake na mutu a tsaye ko da yaushe kana aiki a kaina sai kace wata engine"
"Kai baki fahimceni bane,amma ai ba haka nake nufi ba,kin gane so nake ko da one round ne na k'ara kin gane ai"
Cike da duniyanci yayi maganar yana mata winking...
"Uhmmm!baka da dama idan kaso abu kamar d'a yaso fitowa daga cikin mahaifiyarsa,idan ban amince bama bazaka barni nayi bacci cikin kwanciyar hankali ba ya zanyi da kai"
Dariya suka saka duka kafin su lula duniyar masha'a kamar yadda suka saba....
《《》》
"Yawwa y'ata ta kaina gara da kika dawo kinga yamma tayi sosai dama kuma ke nake jiran ganin dawowarki maza yanzu mu wuce gida"
"To BABA barin sa kayan a can"
"Su kuma robobin ki kaisu ina?"
"Laaaa!bari kiga yadda zanyi zasu shiga gaba d'aya"
Da saurinta ta k'arasa bakin kuran robber's en ta hau d'ora wata kan wata a kwance,sannan ta shiga d'ora coolers a gurin data samar tana gamawa suka kama hanyar komawa gida,suna tafe kowa da tunanin da yake a zuciyarsa.....
Duk inda suka gifta kaga mutane na k'usk'us akan neman sanin alak'ar dake tsakaninsu sai dai duk gulmar tasu babu wanda yasan gaskiyar al'amarin......
"Kai KHUBRA aikin nan yayi miki yawa ki bari muyi tare"
"A'a wallahi BABA ki bari zanyi,yanzu zaki ga har na gama fa"
"Kawai dai dan babu yadda zanyi shi yasa zan bar miki aikin nan,Allah yayi miki albarka"
"Ameen ya Allah....Laaa!na manta BABA ban baki cinikin da nayi d'azuba"
'Dan murmushi BABA ZUWAIRA tayi bata ce komaiba,ta zauna cikin rumfa tana gyara kayan miyan da zatayi na abincin gobe..
Har ta gama wanke cooler's en ta kawo su cikin rumfa ta kife su duk dan ruwan ya fita daga ciki..
Kud'in ta fito da ta kawo shi gaban BABA ZUWAIRA ta ajiye,a hankali BABA ta d'ebi kud'in tana lissafawa,da murmushi a fuskanta ta kalli KHUBRA
"Masha Allah,gaskiya kinyi ciniki sosai Allah ya k'ara bud'awa"
Suka amsa da ameen...
"Yawwa KHUBRA abunda nake so dake gobe idan Allah ya kaimu zan siyo miki banki na k'asa da zan na sa miki kud'in a ciki kema"
Bata iya,magana ba sai murmushi da tayi,ita kam tana son matar ganin yadda ta d'auketa kamar ita ta haifeta,tana son matar saboda bata da hayaniya kamar sauran mutane........
《《》》
Tun da sanyin safiya ya gama shirinsa cikin k'ananan kaya,fuskansa yayi wani fresh sai dai rashin fara'a kamar kowane lokaci ya fito,har ya kai bakin k'ofa akayi magana da yasa shi juyawa
"YAYANAH barka da safiya"
Fuskanta da fara'a take maganar a hankali ya d'anyi murmushi ta gefe a hankali cikin nutsuwa ya amsa mata...
"YAYANAH fita za kayi da safen nan?"
Da kai ya amsa mata yana juyawa yaci gaba da tafiya
"Ammmm!BB da ka bari kaci wani abun kafin ka fita,na kammala dama yanzun nake shirin zuwa na kiraka muyi break"
Tsayawa yayi a inda yake,kome ya tuna kuma ya dawo,d'an murmushi sukayi suka nufi dinning tare...
"Woww!delicious CWEETY yaushe kika iya girki ne kam,nasan baku iya komai ba,ko dai wani yayi ba keba?"
"Laaaa!BB Allah ni kam na iya babu wanda ya taimakamin da kaina nayi...
Tun kafin kaci har ka fara santii"
"A'a fa CWEETY ni kam babu wani santii da nake,kawai dai na fad'a ne"
"Uhmm!to ai shi kenan idan ka ci sai kunnenka ya fice kan dad'i"
"Aaaa!ai kuwa na fasa kada ina ci kunnena ya fice kiyiwa mai ni asara,maza kici abunki ke d'aya"
Dariya sosai sukayi kamar ba sune suke cikin damuwa ba,sun maida damuwansu nasu su kad'ai yayinda akan fuskokinsu babu wani abu da ya wuce annuri duk dan kada kowa ya gane halin da suke ciki...
Da kyar ta dawo dashi saboda mik'ewa yayi zai tafi,dariya suka sa dukansu,haka suke break da annashuwa..
"Amm!BB kace wani abu d'azun d'an dad'a maimaitawa naji"
Kallonta yayi yana murmushi "Me na fad'a da kika manta"
"Ba kace baza kaciba ko dan kada ko ayiwa wa asara?"
Dariya sosai yayi saboda ya tuna me take nufin ya fad'a
"Nak'i wayon na fad'a miki kiji ki dinga fad'awa saura......."
"Laaaaaa!wallahi BB a'a nawa nakema da zan fara kula samari"
"Yawwa CWEETY gara ki tsaya kiyi karatunki dama na fad'i hakane dan na tsokaneki"
"To YAYANAH d'an fad'amin kaji"
Ta marairaice fuska kamar za tayi kuka...
Mik'ewa yayi ya soma tafiya,tana kallonsa har ya kai bakin k'ofan fita daga parlor sannan ya juyo yana murmushi
"Mai ni nace"
Yana fad'a ya fice da sauri har da dariya,nan ko ZUHRA ta zauna tana ta kwasar dariya,sai da tayi iya yinta sannan ta tsaigaita
"BB nah kenan wai mai shi"
Tana ta faman dariya ta ji maganar ASHNA "Ke kuma lafiyarki kike faman dariya kamar wata tab'ab'b'iya"
"Ke dallah dakata,kuma daga yau duk ranar da kika sake cemin tab'ab'b'iya wallahi saina nuna miki tab'in hankali,banza kawai"
"Dan uwarki dawa kike?"
ASHNA ta tambaya tana nufo inda ZUHRA take
"Dake nake sai me?"
Kamata ASHNA tayi da kokawa nan ko ZUHRA ta shammaceta ta timata da k'asa ta shiga jibgarta baji bare gani,sai da taji dukan ya isheta gashi ta kasa ture ZUHRA daga kantane yasa ta fasa ihu wanda ya janyo hankalin MAMA da sauri ta fito tana fad'in
"Me ya faru ne ASHNA kike mana ihu cikin gida da wannan safiyar?".......
Maganar ce ta mak'ale ganin ZUHRA a kan ASHNA tana jibga
"Ke baki da hankali kike mata irin wannan dukan?bazaki d'aga taba sai na zo kanki?"
Har ta k'araso gurin ZUHRA bata san me take cewa ba,fizgota tayi ta kifa mata mari wanda yasata sakin k'ara wadda tafi ta ASHNA....
Cikin sauri ya fad'o parlorn kamar an harbo shi yana raba eyes,ganin ZUHRA na kuka ya nufi inda take
"Me ya sameki CWEETY?waye ya tab'aki?"
"Ba MAMA bace ta mare ni akan waccan dak'ik'iyar"
Wani mugun kallo ya jefesu da shi,kafin ya kama hannunta
"Yi shiru kinji maza je d'auko vail enki mu tafi"
Da gudunta ta bar parlorn,cikin sakanni ta dawo ya rik'e hannunta suka fice,MAMA da yar lelenta suka rakasu da harara....
A mota BB yake tambayan ZUHRA me ya had'asu da ASHNA,nan ta kwashe komai ta sanar masa dariya yayi yana fad'in
"Kinyimin dai² amma abunda ke so dake duk abunda za tayi miki ki daina biye mata kinji ko"
"To BB in sha Allah hakan bazai sake faruwaba"
"Yawwa CWEETY"
Motan shiru suka d'auki hanya.......
《《》》
"Aikin banza aikin wofi tarho d'inma tsabar tsiya irin ta y'an garin nan an rasa wanda zai taimaka ya kiramin MA'U naji halin da ake ciki..
Gashi ta barni da bashi fal kaina,gashi har yau ta gagara zuwa garin nan,kuma babu wani aike da tayimin,ba danma boka na saman dutse yana taimakona ba da yanzun mutanen dake bina bashi duk an mantar da su ba da sun zo sunmin rashin mutunci"
Ita kad'ai sai surutai take kamar wacce k'wak'walwarta ta kwance
"Amma babu komai,ai duk inda take dole wata rana zata kawo kanta zata ci gidansu a hannuna,ita da cin moriya wato ni kuma da wahala"
Sai k'wafa take saki ita kad'ai talauci duk ya isheta,MALAM en kuma da take ta faman bankawa asiri babu wata mafuta da ta samu daga gurinsa,abunda take so babu dan kuwa bai samu ba dan kuwa so take ta dinga juyashi amma yak'i juyuwa,nasara d'aya da tayi kansa an rabashi da y'arsa abar k'aunarsa,ya manta da ita wanda yanzun ko maganarta bayayi....
Wannan kenan.......
《《》》
A gidan su KHALEEL kuwa tun da KHALEED yace masa ga shinan ya fito,daga yanzun zai taho yake ta faman jiran ganin zuwansa amma shiru,hakan ne yasa shi kiran line ensa...
"MAN ina ka tsaya ne kam,kasa sai jiranka nake tun d'azun kace kana hanya fa"
"Idan ka gama min fad'an sai ka ajiye waya muna bakin gate fito mu wuce"
Daga haka ya ajiye wayan ba tare da ya kashe ba,saima hand's free da yasa ta...
"Amma kai kam koi bak'in mugu maimakon ka kashe shi ne zaka sani a hand's free?"
Dariya yayi mai sauti,KHALEEL na jin haka yayi saurin kashewa dan ya san KHALEED ba kashewa zaiba...
Yana fitowa ya tarar dasu cikin motor en...
"Aaaaaa!kace tare kuke da Momcynah"
Sukayi murmushi dukkansu kafin suka shiga gaisawa..
"Ammm!nace ba"
KHALEED ya kalleshi yayin da ita kuma ZUHRA ta sunkuyar da kanta k'asa tana murza hannunta...
"Mu shiga ku gaisa da UMMI sai mu bar ZUHRA a nan muje mu dawo"
"Noo! kada ka damu tare zamu je da ita,idan mun dawo sai mu shiga,ai ina jin nan zamu yini yau"
"Wow! kace UMMI tana da manyan bak'i"
"Ka jika da wata magana mune bak'in?"
"Noo! sub'ucewa bakina yayi ya fad'i haka" sukayi dariya gaba d'aya su uku...
Seat en baya ZUHRA ta koma daga nan motansu ta cilla kan titi sai police station..........
*_~TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._*
💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*22/ʝųŋɛ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
🍰🍩🍯
🎂🎂🎂🎂🎂
🌹🌹🌹🌹
*~HAPPY HAPPY BIRTHDAY.. ~*
_May it be the best day of your life thus far, & may your happiness grow with each passing day through the many many birthdays that surely are ahead of you._
*~HAPPY BIRTHDAY TO YOU MY SISTER'S~*
_NI'IMATULLAH M.U (AUNTY G) & RAHMATULLAH M.U (AUNTY U) wishing u many more blessing year's........Happy fruitful year's dearies._
🎂🎂🎂
🎁🎁
_Here is my gift.._ 😋📦
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*3⃣1⃣*
Kaiwa da kawowa ta shiga yi cikin d'akin,sam ta kasa tunani hankalinta sam ya kasa kwanciya.....
《《》》
"Ke dallah kefa nake jira kin wani kwanta kamar kayan wanki,bayan kin san ke nake jira,bana son wannan rainin wayon,kawai hajiya ki tashi ina son jina a sama cikin hazo ina yawo"
Da kyar MA'U ta d'ago tana kallonsa "Haba mana kayi hak'uri zuwa anjima,ina jin bacci yanzun kome kake buk'ata idan na tashi kayi,amma yanzun ka kyaleni"
"Ke ai kinji matsalarki da an tab'aki ki ambaci gajiya ko bacci"
"To me kake so nayi maka idan ban hutaba so kake na mutu a tsaye ko da yaushe kana aiki a kaina sai kace wata engine"
"Kai baki fahimceni bane,amma ai ba haka nake nufi ba,kin gane so nake ko da one round ne na k'ara kin gane ai"
Cike da duniyanci yayi maganar yana mata winking...
"Uhmmm!baka da dama idan kaso abu kamar d'a yaso fitowa daga cikin mahaifiyarsa,idan ban amince bama bazaka barni nayi bacci cikin kwanciyar hankali ba ya zanyi da kai"
Dariya suka saka duka kafin su lula duniyar masha'a kamar yadda suka saba....
《《》》
"Yawwa y'ata ta kaina gara da kika dawo kinga yamma tayi sosai dama kuma ke nake jiran ganin dawowarki maza yanzu mu wuce gida"
"To BABA barin sa kayan a can"
"Su kuma robobin ki kaisu ina?"
"Laaaa!bari kiga yadda zanyi zasu shiga gaba d'aya"
Da saurinta ta k'arasa bakin kuran robber's en ta hau d'ora wata kan wata a kwance,sannan ta shiga d'ora coolers a gurin data samar tana gamawa suka kama hanyar komawa gida,suna tafe kowa da tunanin da yake a zuciyarsa.....
Duk inda suka gifta kaga mutane na k'usk'us akan neman sanin alak'ar dake tsakaninsu sai dai duk gulmar tasu babu wanda yasan gaskiyar al'amarin......
"Kai KHUBRA aikin nan yayi miki yawa ki bari muyi tare"
"A'a wallahi BABA ki bari zanyi,yanzu zaki ga har na gama fa"
"Kawai dai dan babu yadda zanyi shi yasa zan bar miki aikin nan,Allah yayi miki albarka"
"Ameen ya Allah....Laaa!na manta BABA ban baki cinikin da nayi d'azuba"
'Dan murmushi BABA ZUWAIRA tayi bata ce komaiba,ta zauna cikin rumfa tana gyara kayan miyan da zatayi na abincin gobe..
Har ta gama wanke cooler's en ta kawo su cikin rumfa ta kife su duk dan ruwan ya fita daga ciki..
Kud'in ta fito da ta kawo shi gaban BABA ZUWAIRA ta ajiye,a hankali BABA ta d'ebi kud'in tana lissafawa,da murmushi a fuskanta ta kalli KHUBRA
"Masha Allah,gaskiya kinyi ciniki sosai Allah ya k'ara bud'awa"
Suka amsa da ameen...
"Yawwa KHUBRA abunda nake so dake gobe idan Allah ya kaimu zan siyo miki banki na k'asa da zan na sa miki kud'in a ciki kema"
Bata iya,magana ba sai murmushi da tayi,ita kam tana son matar ganin yadda ta d'auketa kamar ita ta haifeta,tana son matar saboda bata da hayaniya kamar sauran mutane........
《《》》
Tun da sanyin safiya ya gama shirinsa cikin k'ananan kaya,fuskansa yayi wani fresh sai dai rashin fara'a kamar kowane lokaci ya fito,har ya kai bakin k'ofa akayi magana da yasa shi juyawa
"YAYANAH barka da safiya"
Fuskanta da fara'a take maganar a hankali ya d'anyi murmushi ta gefe a hankali cikin nutsuwa ya amsa mata...
"YAYANAH fita za kayi da safen nan?"
Da kai ya amsa mata yana juyawa yaci gaba da tafiya
"Ammmm!BB da ka bari kaci wani abun kafin ka fita,na kammala dama yanzun nake shirin zuwa na kiraka muyi break"
Tsayawa yayi a inda yake,kome ya tuna kuma ya dawo,d'an murmushi sukayi suka nufi dinning tare...
"Woww!delicious CWEETY yaushe kika iya girki ne kam,nasan baku iya komai ba,ko dai wani yayi ba keba?"
"Laaaa!BB Allah ni kam na iya babu wanda ya taimakamin da kaina nayi...
Tun kafin kaci har ka fara santii"
"A'a fa CWEETY ni kam babu wani santii da nake,kawai dai na fad'a ne"
"Uhmm!to ai shi kenan idan ka ci sai kunnenka ya fice kan dad'i"
"Aaaa!ai kuwa na fasa kada ina ci kunnena ya fice kiyiwa mai ni asara,maza kici abunki ke d'aya"
Dariya sosai sukayi kamar ba sune suke cikin damuwa ba,sun maida damuwansu nasu su kad'ai yayinda akan fuskokinsu babu wani abu da ya wuce annuri duk dan kada kowa ya gane halin da suke ciki...
Da kyar ta dawo dashi saboda mik'ewa yayi zai tafi,dariya suka sa dukansu,haka suke break da annashuwa..
"Amm!BB kace wani abu d'azun d'an dad'a maimaitawa naji"
Kallonta yayi yana murmushi "Me na fad'a da kika manta"
"Ba kace baza kaciba ko dan kada ko ayiwa wa asara?"
Dariya sosai yayi saboda ya tuna me take nufin ya fad'a
"Nak'i wayon na fad'a miki kiji ki dinga fad'awa saura......."
"Laaaaaa!wallahi BB a'a nawa nakema da zan fara kula samari"
"Yawwa CWEETY gara ki tsaya kiyi karatunki dama na fad'i hakane dan na tsokaneki"
"To YAYANAH d'an fad'amin kaji"
Ta marairaice fuska kamar za tayi kuka...
Mik'ewa yayi ya soma tafiya,tana kallonsa har ya kai bakin k'ofan fita daga parlor sannan ya juyo yana murmushi
"Mai ni nace"
Yana fad'a ya fice da sauri har da dariya,nan ko ZUHRA ta zauna tana ta kwasar dariya,sai da tayi iya yinta sannan ta tsaigaita
"BB nah kenan wai mai shi"
Tana ta faman dariya ta ji maganar ASHNA "Ke kuma lafiyarki kike faman dariya kamar wata tab'ab'b'iya"
"Ke dallah dakata,kuma daga yau duk ranar da kika sake cemin tab'ab'b'iya wallahi saina nuna miki tab'in hankali,banza kawai"
"Dan uwarki dawa kike?"
ASHNA ta tambaya tana nufo inda ZUHRA take
"Dake nake sai me?"
Kamata ASHNA tayi da kokawa nan ko ZUHRA ta shammaceta ta timata da k'asa ta shiga jibgarta baji bare gani,sai da taji dukan ya isheta gashi ta kasa ture ZUHRA daga kantane yasa ta fasa ihu wanda ya janyo hankalin MAMA da sauri ta fito tana fad'in
"Me ya faru ne ASHNA kike mana ihu cikin gida da wannan safiyar?".......
Maganar ce ta mak'ale ganin ZUHRA a kan ASHNA tana jibga
"Ke baki da hankali kike mata irin wannan dukan?bazaki d'aga taba sai na zo kanki?"
Har ta k'araso gurin ZUHRA bata san me take cewa ba,fizgota tayi ta kifa mata mari wanda yasata sakin k'ara wadda tafi ta ASHNA....
Cikin sauri ya fad'o parlorn kamar an harbo shi yana raba eyes,ganin ZUHRA na kuka ya nufi inda take
"Me ya sameki CWEETY?waye ya tab'aki?"
"Ba MAMA bace ta mare ni akan waccan dak'ik'iyar"
Wani mugun kallo ya jefesu da shi,kafin ya kama hannunta
"Yi shiru kinji maza je d'auko vail enki mu tafi"
Da gudunta ta bar parlorn,cikin sakanni ta dawo ya rik'e hannunta suka fice,MAMA da yar lelenta suka rakasu da harara....
A mota BB yake tambayan ZUHRA me ya had'asu da ASHNA,nan ta kwashe komai ta sanar masa dariya yayi yana fad'in
"Kinyimin dai² amma abunda ke so dake duk abunda za tayi miki ki daina biye mata kinji ko"
"To BB in sha Allah hakan bazai sake faruwaba"
"Yawwa CWEETY"
Motan shiru suka d'auki hanya.......
《《》》
"Aikin banza aikin wofi tarho d'inma tsabar tsiya irin ta y'an garin nan an rasa wanda zai taimaka ya kiramin MA'U naji halin da ake ciki..
Gashi ta barni da bashi fal kaina,gashi har yau ta gagara zuwa garin nan,kuma babu wani aike da tayimin,ba danma boka na saman dutse yana taimakona ba da yanzun mutanen dake bina bashi duk an mantar da su ba da sun zo sunmin rashin mutunci"
Ita kad'ai sai surutai take kamar wacce k'wak'walwarta ta kwance
"Amma babu komai,ai duk inda take dole wata rana zata kawo kanta zata ci gidansu a hannuna,ita da cin moriya wato ni kuma da wahala"
Sai k'wafa take saki ita kad'ai talauci duk ya isheta,MALAM en kuma da take ta faman bankawa asiri babu wata mafuta da ta samu daga gurinsa,abunda take so babu dan kuwa bai samu ba dan kuwa so take ta dinga juyashi amma yak'i juyuwa,nasara d'aya da tayi kansa an rabashi da y'arsa abar k'aunarsa,ya manta da ita wanda yanzun ko maganarta bayayi....
Wannan kenan.......
《《》》
A gidan su KHALEEL kuwa tun da KHALEED yace masa ga shinan ya fito,daga yanzun zai taho yake ta faman jiran ganin zuwansa amma shiru,hakan ne yasa shi kiran line ensa...
"MAN ina ka tsaya ne kam,kasa sai jiranka nake tun d'azun kace kana hanya fa"
"Idan ka gama min fad'an sai ka ajiye waya muna bakin gate fito mu wuce"
Daga haka ya ajiye wayan ba tare da ya kashe ba,saima hand's free da yasa ta...
"Amma kai kam koi bak'in mugu maimakon ka kashe shi ne zaka sani a hand's free?"
Dariya yayi mai sauti,KHALEEL na jin haka yayi saurin kashewa dan ya san KHALEED ba kashewa zaiba...
Yana fitowa ya tarar dasu cikin motor en...
"Aaaaaa!kace tare kuke da Momcynah"
Sukayi murmushi dukkansu kafin suka shiga gaisawa..
"Ammm!nace ba"
KHALEED ya kalleshi yayin da ita kuma ZUHRA ta sunkuyar da kanta k'asa tana murza hannunta...
"Mu shiga ku gaisa da UMMI sai mu bar ZUHRA a nan muje mu dawo"
"Noo! kada ka damu tare zamu je da ita,idan mun dawo sai mu shiga,ai ina jin nan zamu yini yau"
"Wow! kace UMMI tana da manyan bak'i"
"Ka jika da wata magana mune bak'in?"
"Noo! sub'ucewa bakina yayi ya fad'i haka" sukayi dariya gaba d'aya su uku...
Seat en baya ZUHRA ta koma daga nan motansu ta cilla kan titi sai police station..........
*_~TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._*
💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*22/ʝųŋɛ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
🍰🍩🍯
🎂🎂🎂🎂🎂
🌹🌹🌹🌹
*~HAPPY HAPPY BIRTHDAY.. ~*
_May it be the best day of your life thus far, & may your happiness grow with each passing day through the many many birthdays that surely are ahead of you._
*~HAPPY BIRTHDAY TO YOU MY SISTER'S~*
_NI'IMATULLAH M.U (AUNTY G) & RAHMATULLAH M.U (AUNTY U) wishing u many more blessing year's........Happy fruitful year's dearies._
🎂🎂🎂
🎁🎁
_Here is my gift.._ 😋📦
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*3⃣1⃣*