Sashe 62
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shirin dinner ake sai daifa har lokacin babu ANGWAYE bare kuma AMARE duk iya kaiwa ruwan da za ayi anyi akan shirya KHUBRA amma sam ta kafe akan ba inda zata,k'awayensu ASHNA da ZUHRA da su suka zama k'awayensu duka a gurin,haka suka shirya suka d'auki hanyan tafiya dinner,ZUHRA aka bari gida dan ta kafa ta tsare akan babu inda itama zata idan babu KHUBRA a wajen,har aka dawo daga dinner suna d'aki ZUHRA na kula da ita,yini guda babu wani abu da taci duk k'ok'arin da MAMA tayi akan taci wani abu amma ta gagara yin hakan kan dole suka kyaleta kowa ya sa mata ido sai sannu da take karb'a daga bakin mutane da dama.Wajen 9pm aka fara dawowa daga gurin dinner dan d'aukan amare a lokacin ne kuma MAMA ta sake shigowa gefen da su KHUBRA suke,a kan idanunta ta shirya duk jikinta a sake kamar wacce bata da laka har ta kammala,kayansu tunda aka fara biki iri d'aya da ASHNA.
Kusa da ASHNA aka zaunar da ita nan nefa ta d'ago idanunta da suke masu kama da an tsoma a man gyad'a tabi mutanen da kallo,KAKA ne zaune saman sofa sai sauran BAFFANINSU da kuma ABBA'NTA da ABBA'N BB,sai sauran y'an uwanta ZUHRA,FATAHIYYA,duk taurin kai da nunk'ufurci irin na BB da yake wannan kiran na manya ne sai daya halarta,cikin wani shigan daban sai k'amshi yake bazawa kamar sabon ango,fuska a d'aure kamar wani BOSS yake zaune gurin,ganinsa a gurin ya tabbatarmin yanzun kam da sauk'i jikin nasa sai dai har lokacin ba wani sosaiba sauk'in saboda yadda yake tafiya a hankali kuma cikin dauriya yake saboda bai son a gane halin da yake ciki.
Bayan dogon lokaci da KAKA ya d'auka yana musu nasiha mai ratsa jiki,sannan sauran iyaye suka d'ora nasu,bayan nan kuma KAKA yasa akayi addu'a wanda ya dad'a sanyaya musu jiki daga bisani kuma akayi musu fatan zaman lafiya sannan aka fita dasu kowacce sai kuka take,a haka aka dangana da kowacce d'akinta.
Amare sai muce Allah ya bada zaman lafiya...
BB ne ya mik'e zai fito daga parlor'n KAKA ya dakatar da shi ta hanyar fad'in
"To MALAM sauran kai ko naji ance ko budurwa baka da,ko dai a k'auye zan bada kai sadaka ne...?"
Murmushin k'arfin hali yayi ba tare da yayi magana ba har KAKA ya gama jansa da tsokana wanda k'arshe shima ya biye masa,daga bisani kuma KAKA yayi masa nasiha sosai,shi dai sai mamaki yake ko mene dalilin wannan nasihar ta KAKA oho,haka har ya samu KAKA ya sallameshi,yana fitowa ko KHALEEL na kiranshi babu yadda zaiyi kan dole ya d'auka saboda yanzun ba kamar da safe ba jikin da sauk'i kuma tunanin da yayi ne akan rashin dacewar abunda yakewa KHALEEL en ya rinjaye shi,dalilin kenan daya yanke shawaran sakin jikinsa d'aukan wayan yayi,KHALEEL ne ya fara magana cikin sanyin murya
"MAN! kana ina ne yanzun...?"
Shiru yayi na d'an lokaci kafin ya iya yin gyaran muya sannan a tak'aice ya furta
"Gida......"
"Ok Zaka iya rakani ko kuwa....?"
Jim ya sake yi kamar kuma bai gane mai KHALEEL en yake nufiba ya furta
"Ina kenan..?"
Cike da zolaya ko KHALEEL ya ce
"Sai da kai zanyi..."
"Uhmmm! kaima kasan na wuce haka ai"
"Banda kuri dai.."
"Haba wane irin kuri kuma kaima kasan gaskiya ai"
Sai da KHALEEL yayi dariya sannan ya furta
"Kawai dai ka shirya yanzun zan zo zaka raka ni wani waje ne mu dawo..."
"Haba MAN ina zamu kuma a wannan lokacin kai da kake da amarya bai kamata ka barta taita jiranka ba kaga dare na dad'a yi,ka bari zuwa wani lokacin ka je koma ina zaka.."
"To wai kam ina ruwan ka da maganar amarya ko kuwa shi kenan babu wani uzuri da zai taso min yanzun nayi kafin na wuce gidana...?"
Banza BB yayi masa cikin sanyin murya kuma kamar wanda bai son magana yace
"Za kayi ka bari d'an air kawai..."
Sarai KHALEEL ya jishi kawai dai baison BB en yace ya fasa rakashin ne yasa yace
"Naji...ni dai gani nan a hanya zan zo na d'aukeka.."
Yana gama fad'an abunda zai fad'a ya datse kiran ba tare da yaji amsan da BB zai bashiba,cikin k'ank'anin lokaci kuma ya k'arawa motan wuta zuwa gidan su BB en.
A harabar gidan ya tadda shi tun da suka gama waya ya kasa barin gurin har lokacin kuma yana jin chest ensa ba daidaiba duk da dai ya bawa kansa hak'uri amma kam yana jin zuciyarsa na k'aik'ayi kawai dai k'arfin hali yake.
Yana daidaita parking BB na isowa kusa da shi cikin shiga kamar ta d'azun yanzunma haka suke har mamaki BB yayi daya ga KHALEEL sanye da irin kayansa wanda suka kasance kyauta daga gurin ABBA'NSA,bai tambaye shiba ya b'oye mamakinsa ta hanyar d'auke kansa daga kan KHALEEL en ya shiga motan suka bar gurin.
Tafiyan babu wani nisa daga gidan su zuwa inda suka je en,a bakin wani gida KHALEEL ya tsaya sannan yayi horn,bud'e masa k'ofar get man en yayi nan ya danna hancin motan ciki,farfajiyan babu laifi akwai girma dan ko yanayin gurin zai tabbatar da hakan duba da yadda motoci da dama suke a parke a gurin,fita sukayi tare da kama hanyan shiga gidan KHALEEL na kan gaba sai BB dake bayansa,shi dai binsa kawai yake ba tare da yayi masa tambayan komai game da inda suka zo enba,har suka k'araso kusa da inda taron abokan nasu suke a cikin parlor.
A nan ne kuma mamakin BB ya kasa b'oyuwa duba da yadda suka tarar da wasu daga cikin abokansu ke zaune,mamakin dake kan fuskarsa ya kautar sannan suka gaisa nan ko suketa masa tsiyan basu ganshi gurin reception ba da sauri KHALEEL yace
"Ammm! da yake ai kunsan k'anwarsa ce amarya to kuma bata ji dad'i ba shiyasa ya tafi ya wakilce ni a gurin..."
"Eyyahhh! gaskiya ne aiko yayi maka babbar karafa.."
Daga haka suka yi musu fatan alkahiri sannan suka yi sallama da su ba tare da sun jira ganin amarya ba suka kama hanyan maida jama'ah zuwa gida.
Parlor'n ya rage daga KHALEEL sai BB suna zaune can BB ya kalleshi
"Ko mene ne ma'anar yin hakan da kayi...?
A nawa tunanin ba sai kamin haka zan san kana son na rako kaba,idan ka sanarmin gidanka zan rakoka zan gagara yi maka hakan ne...?"
Banza shima KHALEEL en ya masa saima dad'a nutsewa da yayi cikin cousion yana turo hulansa saman giransa,wayansa a hannu yana danne-danne,zaman kurame suka ci gaba da yi inda yake ankara da BB daya gama cika kamar zai fashe saboda haushin banzan daya masa bai bashi amsaba.
Jin gidan yayi shiru yasa KHALEEL ya mik'e tare da gyara zaman cap nasa yana fad'in
"Muje ko naji alamun babu mutane a gidan..."
K'wafa yayi sannan ya mik'e yabi bayansa,ta nan cikin parlor'n suka bi wani k'ofan daban,sai gasu a wani k'ayataccen parlor'n fiye da wanda suka baro,a nan BB ya nemi guri ya zauna KHALEEL ya juyo cikin d'an alamu na kamar yayi mantuwa ya kalli BB
"Sorry MAN d'an jirani nan nayi mantuwafa.."
Kallonsa yayi sannan yaja wani uban tsaki,KHALEEL dai bai jira jin me zai fad'a ba ya fice da sauri.
BB na zaune yaji alamun tashin mota a fili ya furta
"Lallaima GUY ennan koi d'an rainin hankali..."
Kiran KHALEEL en ya soma yana zaune har lokacin a gurin,shi kuma KHALEEL yana ganin kiran BB yayi murmushi game da k'in d'aukan kiran coz time en ya isa bakin get ko fita baiyi daga gidanba,sai da ya tabbatar da ya fice sannan ya tsaya gefen hanya ya fiddo wayansa,dai² lokacin kiran BB ya sake shigowa da sauri ya d'auka ko kafin yayi magana BB ya rigashi
"Wane irin iskanci ne wannan zaka ajiye ni ka fice...Ko kuma ka maidani mai tsaron gidanka ne...?"
Dariya sosai KHALEEL yayi iya son ransa har saida BB yaji haushinsa
"Idan ka gama gasamin maganar to ka shiga ciki matarka na jiranka..."
Yana fad'in haka ya datse kiran,cikin rashin fahimta BB yake son tambayansa,anya kuwa yaji dai² ko kuwa dai kunnensa ne yake yaudararsa,kafin yayi magana yaji an katse wayan,k'ok'arin sake kira yayi amma KHALEEL yak'i d'auka har ya gaji da kira dan kansa ya bari..
Ganin bai sake kiraba KHALEEL en ya tafa masa text kamar haka...
_Am sorry friend naso yi maka bayani tuni sai dai kak'i amincewa muyi maganar shi yasa ni kuma na yanke shawaran yi maka haka,tabbas nasan a yanzun kana cikin shock da maganar da na maka,sai daifa tabbas abunda na fad'a babu k'arya ko zolaya a ciki,dama kai na rako ba wai ni ka rakoba,ina maka fatan alkhairi kai da amaryarka *KHADIJATUL-KHUBRA*.Na barka lafiya aci amarci lafiya._
*UR'S KHALEEL.*
Dai² lokacin daya samu sak'on bayan ya gama karantawa mik'ewa yayi tsaye kamar wanda aka tsikara yana nanata sunan *KHUBRA* da ya gani rubuce...............
*COMMENT FOR MORE PAGE'S......* 💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
*©®2018*
*26/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣4⃣
*S* till yayi a inda yake har lokaci he ain't believe abunda yaji kuma ya gani gaske ne,cap nasa yayi removing ya cilla saman cuition shi kad'ai sai kaiwa da kawowa yake cikin parlor,zuciyarsa tak'i samun nutsuwa da abunda KHALEEL en ya sanar masa,nan ko ya shiga magana a fili
"How za ace haka ya faru bayan akan kunnena naji d'aurin auren wannan kawai shirme ne na sani irin na KHALEEL babu yadda za ayi haka ya faru,am not believing any more...."
Waya ya sake dannama KHALEEL,ganin kiran BB yasan da akwai damuwa kan dole ko ya tsaya gefe still yayi yana sauraron maganganun BB da yake yinsu cikin fad'-fad'a
"Heyy! MR MAN u have to came and take me up here right now.....
Banda shirme irin naka taya za a d'aura maka aure da yarinya naji kuma akan kunnena ka maida ni wani sauna....Idan ma baza ka dawoba to zan bar maka matarka cikin gida,and ni kuma na san inda dare yamin..."
"Ka gama fad'an....?"
KHALEEL ya tambaya cikin coolness tone
Kusa da ASHNA aka zaunar da ita nan nefa ta d'ago idanunta da suke masu kama da an tsoma a man gyad'a tabi mutanen da kallo,KAKA ne zaune saman sofa sai sauran BAFFANINSU da kuma ABBA'NTA da ABBA'N BB,sai sauran y'an uwanta ZUHRA,FATAHIYYA,duk taurin kai da nunk'ufurci irin na BB da yake wannan kiran na manya ne sai daya halarta,cikin wani shigan daban sai k'amshi yake bazawa kamar sabon ango,fuska a d'aure kamar wani BOSS yake zaune gurin,ganinsa a gurin ya tabbatarmin yanzun kam da sauk'i jikin nasa sai dai har lokacin ba wani sosaiba sauk'in saboda yadda yake tafiya a hankali kuma cikin dauriya yake saboda bai son a gane halin da yake ciki.
Bayan dogon lokaci da KAKA ya d'auka yana musu nasiha mai ratsa jiki,sannan sauran iyaye suka d'ora nasu,bayan nan kuma KAKA yasa akayi addu'a wanda ya dad'a sanyaya musu jiki daga bisani kuma akayi musu fatan zaman lafiya sannan aka fita dasu kowacce sai kuka take,a haka aka dangana da kowacce d'akinta.
Amare sai muce Allah ya bada zaman lafiya...
BB ne ya mik'e zai fito daga parlor'n KAKA ya dakatar da shi ta hanyar fad'in
"To MALAM sauran kai ko naji ance ko budurwa baka da,ko dai a k'auye zan bada kai sadaka ne...?"
Murmushin k'arfin hali yayi ba tare da yayi magana ba har KAKA ya gama jansa da tsokana wanda k'arshe shima ya biye masa,daga bisani kuma KAKA yayi masa nasiha sosai,shi dai sai mamaki yake ko mene dalilin wannan nasihar ta KAKA oho,haka har ya samu KAKA ya sallameshi,yana fitowa ko KHALEEL na kiranshi babu yadda zaiyi kan dole ya d'auka saboda yanzun ba kamar da safe ba jikin da sauk'i kuma tunanin da yayi ne akan rashin dacewar abunda yakewa KHALEEL en ya rinjaye shi,dalilin kenan daya yanke shawaran sakin jikinsa d'aukan wayan yayi,KHALEEL ne ya fara magana cikin sanyin murya
"MAN! kana ina ne yanzun...?"
Shiru yayi na d'an lokaci kafin ya iya yin gyaran muya sannan a tak'aice ya furta
"Gida......"
"Ok Zaka iya rakani ko kuwa....?"
Jim ya sake yi kamar kuma bai gane mai KHALEEL en yake nufiba ya furta
"Ina kenan..?"
Cike da zolaya ko KHALEEL ya ce
"Sai da kai zanyi..."
"Uhmmm! kaima kasan na wuce haka ai"
"Banda kuri dai.."
"Haba wane irin kuri kuma kaima kasan gaskiya ai"
Sai da KHALEEL yayi dariya sannan ya furta
"Kawai dai ka shirya yanzun zan zo zaka raka ni wani waje ne mu dawo..."
"Haba MAN ina zamu kuma a wannan lokacin kai da kake da amarya bai kamata ka barta taita jiranka ba kaga dare na dad'a yi,ka bari zuwa wani lokacin ka je koma ina zaka.."
"To wai kam ina ruwan ka da maganar amarya ko kuwa shi kenan babu wani uzuri da zai taso min yanzun nayi kafin na wuce gidana...?"
Banza BB yayi masa cikin sanyin murya kuma kamar wanda bai son magana yace
"Za kayi ka bari d'an air kawai..."
Sarai KHALEEL ya jishi kawai dai baison BB en yace ya fasa rakashin ne yasa yace
"Naji...ni dai gani nan a hanya zan zo na d'aukeka.."
Yana gama fad'an abunda zai fad'a ya datse kiran ba tare da yaji amsan da BB zai bashiba,cikin k'ank'anin lokaci kuma ya k'arawa motan wuta zuwa gidan su BB en.
A harabar gidan ya tadda shi tun da suka gama waya ya kasa barin gurin har lokacin kuma yana jin chest ensa ba daidaiba duk da dai ya bawa kansa hak'uri amma kam yana jin zuciyarsa na k'aik'ayi kawai dai k'arfin hali yake.
Yana daidaita parking BB na isowa kusa da shi cikin shiga kamar ta d'azun yanzunma haka suke har mamaki BB yayi daya ga KHALEEL sanye da irin kayansa wanda suka kasance kyauta daga gurin ABBA'NSA,bai tambaye shiba ya b'oye mamakinsa ta hanyar d'auke kansa daga kan KHALEEL en ya shiga motan suka bar gurin.
Tafiyan babu wani nisa daga gidan su zuwa inda suka je en,a bakin wani gida KHALEEL ya tsaya sannan yayi horn,bud'e masa k'ofar get man en yayi nan ya danna hancin motan ciki,farfajiyan babu laifi akwai girma dan ko yanayin gurin zai tabbatar da hakan duba da yadda motoci da dama suke a parke a gurin,fita sukayi tare da kama hanyan shiga gidan KHALEEL na kan gaba sai BB dake bayansa,shi dai binsa kawai yake ba tare da yayi masa tambayan komai game da inda suka zo enba,har suka k'araso kusa da inda taron abokan nasu suke a cikin parlor.
A nan ne kuma mamakin BB ya kasa b'oyuwa duba da yadda suka tarar da wasu daga cikin abokansu ke zaune,mamakin dake kan fuskarsa ya kautar sannan suka gaisa nan ko suketa masa tsiyan basu ganshi gurin reception ba da sauri KHALEEL yace
"Ammm! da yake ai kunsan k'anwarsa ce amarya to kuma bata ji dad'i ba shiyasa ya tafi ya wakilce ni a gurin..."
"Eyyahhh! gaskiya ne aiko yayi maka babbar karafa.."
Daga haka suka yi musu fatan alkahiri sannan suka yi sallama da su ba tare da sun jira ganin amarya ba suka kama hanyan maida jama'ah zuwa gida.
Parlor'n ya rage daga KHALEEL sai BB suna zaune can BB ya kalleshi
"Ko mene ne ma'anar yin hakan da kayi...?
A nawa tunanin ba sai kamin haka zan san kana son na rako kaba,idan ka sanarmin gidanka zan rakoka zan gagara yi maka hakan ne...?"
Banza shima KHALEEL en ya masa saima dad'a nutsewa da yayi cikin cousion yana turo hulansa saman giransa,wayansa a hannu yana danne-danne,zaman kurame suka ci gaba da yi inda yake ankara da BB daya gama cika kamar zai fashe saboda haushin banzan daya masa bai bashi amsaba.
Jin gidan yayi shiru yasa KHALEEL ya mik'e tare da gyara zaman cap nasa yana fad'in
"Muje ko naji alamun babu mutane a gidan..."
K'wafa yayi sannan ya mik'e yabi bayansa,ta nan cikin parlor'n suka bi wani k'ofan daban,sai gasu a wani k'ayataccen parlor'n fiye da wanda suka baro,a nan BB ya nemi guri ya zauna KHALEEL ya juyo cikin d'an alamu na kamar yayi mantuwa ya kalli BB
"Sorry MAN d'an jirani nan nayi mantuwafa.."
Kallonsa yayi sannan yaja wani uban tsaki,KHALEEL dai bai jira jin me zai fad'a ba ya fice da sauri.
BB na zaune yaji alamun tashin mota a fili ya furta
"Lallaima GUY ennan koi d'an rainin hankali..."
Kiran KHALEEL en ya soma yana zaune har lokacin a gurin,shi kuma KHALEEL yana ganin kiran BB yayi murmushi game da k'in d'aukan kiran coz time en ya isa bakin get ko fita baiyi daga gidanba,sai da ya tabbatar da ya fice sannan ya tsaya gefen hanya ya fiddo wayansa,dai² lokacin kiran BB ya sake shigowa da sauri ya d'auka ko kafin yayi magana BB ya rigashi
"Wane irin iskanci ne wannan zaka ajiye ni ka fice...Ko kuma ka maidani mai tsaron gidanka ne...?"
Dariya sosai KHALEEL yayi iya son ransa har saida BB yaji haushinsa
"Idan ka gama gasamin maganar to ka shiga ciki matarka na jiranka..."
Yana fad'in haka ya datse kiran,cikin rashin fahimta BB yake son tambayansa,anya kuwa yaji dai² ko kuwa dai kunnensa ne yake yaudararsa,kafin yayi magana yaji an katse wayan,k'ok'arin sake kira yayi amma KHALEEL yak'i d'auka har ya gaji da kira dan kansa ya bari..
Ganin bai sake kiraba KHALEEL en ya tafa masa text kamar haka...
_Am sorry friend naso yi maka bayani tuni sai dai kak'i amincewa muyi maganar shi yasa ni kuma na yanke shawaran yi maka haka,tabbas nasan a yanzun kana cikin shock da maganar da na maka,sai daifa tabbas abunda na fad'a babu k'arya ko zolaya a ciki,dama kai na rako ba wai ni ka rakoba,ina maka fatan alkhairi kai da amaryarka *KHADIJATUL-KHUBRA*.Na barka lafiya aci amarci lafiya._
*UR'S KHALEEL.*
Dai² lokacin daya samu sak'on bayan ya gama karantawa mik'ewa yayi tsaye kamar wanda aka tsikara yana nanata sunan *KHUBRA* da ya gani rubuce...............
*COMMENT FOR MORE PAGE'S......* 💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
*©®2018*
*26/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣4⃣
*S* till yayi a inda yake har lokaci he ain't believe abunda yaji kuma ya gani gaske ne,cap nasa yayi removing ya cilla saman cuition shi kad'ai sai kaiwa da kawowa yake cikin parlor,zuciyarsa tak'i samun nutsuwa da abunda KHALEEL en ya sanar masa,nan ko ya shiga magana a fili
"How za ace haka ya faru bayan akan kunnena naji d'aurin auren wannan kawai shirme ne na sani irin na KHALEEL babu yadda za ayi haka ya faru,am not believing any more...."
Waya ya sake dannama KHALEEL,ganin kiran BB yasan da akwai damuwa kan dole ko ya tsaya gefe still yayi yana sauraron maganganun BB da yake yinsu cikin fad'-fad'a
"Heyy! MR MAN u have to came and take me up here right now.....
Banda shirme irin naka taya za a d'aura maka aure da yarinya naji kuma akan kunnena ka maida ni wani sauna....Idan ma baza ka dawoba to zan bar maka matarka cikin gida,and ni kuma na san inda dare yamin..."
"Ka gama fad'an....?"
KHALEEL ya tambaya cikin coolness tone