Sashe 65
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Haba dai kingafa face naki ko lip stick babu bare kuma powder,ke kam dai ai kya gyara face naki kafin ki fita,amarya ai da kwaliyya aka santa..."
"Ke ni da Allah kyaleni wane kwaliyyan zanyi kuma,ko dan ba auren so.....!"
Kafin ta k'arasa FATAHIYYA ta katseta tana fad'in
"Tabbbb! lallai AUNTY za kiyi wasa da damanki,ko kinsan da yawa y'an mata damar da suke nema kenan ko da basu son namiji zasu zauna da shi musamman ace yana da y'ay'an banki,bare kuma ace mijin yana da kyau....Kamar dai naki mijin...To wallahi AUNTY kiyi a hankali da mijinki dan idan y'an mata suka d'ora idonsu akansa sai dai kiji labarin ya canja salo,garama ki kamashi da hannu biyu-biyu ko da kuwa baki sonsa a hankali zaki fara sonsa..."
Tunani ta d'anyi cikin y'an dak'ik'u,tabbas tasan duk abunda FATAHIYYA ta fad'a mata gaskiya ne,ko ba komai kuma d'an uwanta ne na jini,ko da ace babu soyayya to tabbas akwai y'an uwantaka,kenan ya zama dolenta ta kula da shi kamar yadda zata kula da kanta ko fiyema da haka..
A fili kuwa sai tayi murmushi ta kuma godewa Allah daya sa Y'ar uwarta ta bata wannan shawaran,a ranta ta k'udiri niyyan ko da bai sonta to lallai ita kuwa zata koya masa yadda zai so ta,a hankali cikin sanyin jiki ta mik'e ta nufi gaban mirror kallon kanta tayi ta ciki tabbas ita da kanta ta san mai kyau ce,amma ai ana cewa idan kana da kyau to ka k'ara da wanka,cikin y'an mintuna ta fente fuskarta cikin simple make-up,har ta tashi zata fita again FATAHIYYA ta sake dakatar da ita,closet ta bud'e nan ta ciro mata riga da sket na wani holland mai kalar ja da adon kore,babu musu ta sauya kayan sannan ta feshe mata jiki da turaruka iri daban-daban ta kuma d'aura mata head tie en,das ya zauna kamar ashobe a kanta,duk wanda yaga wannan kwalliya ji zai inama ya saceta ya gudu saboda kyau da tayi,ita da kanta data kalli kanta a mirror sai da tayi murmushi saboda yanzun kam tasan tafi yin kyau sosai,musmman jan kala data sa daya had'u da farar fata,plat shoe ta zira sannan tayi hanyan parlor ta bar FATAHIYYA nan tana ta yaba kyau da tayi kafin ta fita ko sai da ta gama kyasa mata pictures sannan ta barta tana danna phone..
Kwance yake saman cuition da phone a hannunsa sai murmushi yake zubawa,da ganin alamu kasan yana cikin yanayin da yake jin dad'insa,tun kafin ta bayyana a gabansa k'amshinta ya iso,a hankali ya lumshe idanunsa yana shak'an sanyayyen k'amshin turarenta,idanunsa a haka har ta bayyana cikin parlor dai² zata wucesa ta kalleshi ta sake tab'e baki ai ko nan suka yi four eyes da shi,fuskarsa ya d'aure ganin abunda tayi,zata wuce ya dank'o hannunta had'e da fizgota,kansa ta fad'o take ta runtse eyes nata chest enta na harbawa da sauri-sauri,yanda tayi yasa shi kallonta sannan ya d'an saki fuska,dai-dai kunnenta ya kai bakinsa cikin wani irin salo ya furta
"Kina jin tsoro a kamaki kinyi laifi,amma kuma kin iya yin laifin ko...?
Nan gaba idan na sake kamaki kin min wannan abun zanyi maganinki..Kin jini ko..?"
A hankali ta d'aga masa kai alamar ta ji,idanunta har lokacin a kulle,eyes nata yake so ta bud'e ta kalle shi amma abu ya gagara,baya ga maganar ta daya ke son saurare,a hankali zuciyarsa ta bashi shawaran sata magana,rasa me zaiyi mata yayi wanda zaisa tayi magana.
A hankali ya kai bakinsa dai-dai kunnenta yana hura mata iska ciki,da sauri ko ta bud'e idanunta tana kallonsa,hakan da tayi yasa shi d'aga mata gira,da sauri ta girgiza masa kai alaman babu komai,ci gaba yayi da abunda yake,cikin voice nata mai nuni da wanda ke magana yana cikin wani hali ta furta
"YAYA ka bari..."
Kallonta yayi yana murmushin gefe
"Ohhh! da kina da baki kika d'aga min kai kaman wata lizard,ko kina ciwon hak'ori ne...?"
"Ni lafiyata k'alau..."
Ta k'are tana murgud'a masa baki,bata k'are abunda take son fad'a ba,ta tsinci d'an mitsitsin bakintan na futsara a nasa,sai da ya tsotse lip bam nata data sa tas,dan kansa kuma ya sake mata baki,sai dai har lokacin tana rik'e a jikinsa ai ko ganin yak'i sakinta har lokacin ga kuma tarin kayan kunya daya barta da shi yasa ta b'oye face nata a jikinsa,tana maida numfashi da d'aya da d'aya.
Tana kwance jikinsa shi ko babu abunda yake sai sakin smiling jinta a jikinsa yafi masa komai a duniya,bai k'i su dawwama a haka ba,da sauri kuma ya dakata da murmushin da yake saboda wani tunani da zuciyarsa ta bijiro masa da shi
"Shin ma wai kai da kake wannan zumud'in ka tabbatar da yarinyar nan na sonka ne ko kuwa kai kad'ai kake kid'anka kake kuma rawar....Wannan rawar kan da kake idan kuma yarinyar ba wani sonka take bata,shi kenan ka yada girmanka?"
'Dan sassauta rik'on da yayi mata yayi,a zuciyarsa ya furta
"Ya Allah ka taimaki bawanka a dai² lokacin da baiyi tsammani ba......Ya Allah ina rok'onka a karo na biyu kasa ba ni kad'ai ke fama da dakon soyayyanta ba..."
Kallon mamaki KHUBRA ta bishi da shi tana fad'in
"Ni ka sake ni na tashi,ka wani rik'e ni bayan kuma sai maganar kana son wata kake,to idan za kayi maganarka sai ka bari kayita kai kad'ai amma ka denamin ni dan ban son ji ni..."
Ta k'arasa tana ture shi,kallonta yayi yanda tayi magana yasa shi sakin murmushi wato dai maganar da yayi a zuciyarsa a fili yayita kenan.
Baya ga haka kuma mene ne dalilin daya sa ta fad'in haka,fuskarta kad'ai zaka kalla kasan ranta a b'ace yake,dan ya kauda zancen yasa ya saketa da sauri ko ta mik'e tana gyara riganta daya d'anyi squeezed ta gaba,cikin sauri ta bar gurin,shi dai kawai ya bita da kallon mamakin kalmominta.
Har ta b'ace masa sannan ya sauke idanunsa yana murmushi lallai zai sha fama,dan kam ya tabbatar za tayi bak'in kishi da ganinta.
Tunawa yayi da dalilin da yasa ta fito,gashi yanzun kuma ya koreta.Lallai ya zama dole ya kirata,sai yanzunma ya tuna da jiyafa ba wani lafiya gare taba a haka kuma suka kwana,amma yau ji yanda tayi masa kamar ba itaba,bedroom en nata ya nufa,nan ya hangota kwance ta juya baya,FATAHIYYA nata fama da waya a hannu,ganin shigowansa yasa ta tab'ota da sauri ta juyo tana kallonta,ganinsa cikin d'akin tayi saurin kauda kanta daga gurin
"Kin taso kinyi break ko kuwa sai na maimaita miki warning da na miki..."
Banza tayi da shi ita ko FATAHIYYA da sauri ta fice a d'akin,ganin tak'i kula shi yasa ya k'araso inda take cike da isa ya d'agota,sai da ya tsaidata a kan k'afafunta sannan ya furta
"Oyaaah! muje muyi break sai na baki labarin abunda kike son sani..."
"Na k'oshi ni..."
"Da kika ci mene zaki fad'i haka...Maza wuce muje kafin na sab'a miki.."
Bakinta ta kyab'e za tayi masa tab'ara,bai tsaya sauraronta ba ya kama hannunta suka fice..
Har suka kammala break fast bata sake kula shiba,shi ko duk spoon d'aya da zai kai bakinsa sai ya kalleta yayi murmushi,a haka har suka kammala,ita ta fara ture plate nata tana yamutsa face,yana kallonta bai ce komai ba har ya kammala,tattara kayan tayi sannan tayi kitchen shi kuma ya koma cikin parlor,da sauri FATAHIYYA ta tadda ita a kichen amsan kayan tayi taba fad'in
"Haba AUNTYNAH ina nan kuma wane aiki za kiyi,kije ki huta bari na wanke kayan..."
Murmushi kawai tayi tana mamakin halayen FATAHIYYA a yanzun kamar ba ita ce mai d'an banzan jin kannanba a da,da sauri kuma ta juya zuwa parlor.
Tsaye ta same shi yana dad'a gyara cap nasa,tab'e baki ta sake yi da sauri kuma ta rufe bakin saboda tuna abunda yace d'azun tana kuma kallonsa,juyowa yayi yana kallonta dai² tana shirin zama cikin cuition.
"Ammm! zan fita ga FATAHIYYA nan ku zauna tare zanje gida na dawo ba jimawa zanyi ba kinji...?"
Kallonsa tayi tana mik'ewa tsaye
"YAYA nima zani kaji....kaga jiya dama banga ZUHRA ba yanzun sai ka kaini gurinta..."
Dariyar rainin wayo yayi kafin ya rik'o hannunta ya zaunar
"Haba BABY waye ya fad'a miki amarya tana zuwa gida a irin wannan ranar..? kiyi zamanki nima ba dad'ewa zanyiba kinji...?"
Baki ta kyab'e za tayi kuka,shi dariyama take bashi duk wani abu na yara ta iya
"Noo! kada kiyi kuka kinji yanzun zan dawo,barima nayi sauri naje ina son mu had'u da KHALEEL ne kinji...?"
Kai ta kad'a masa tana cuno baki,sakinta yayi da sauri kuma ya fice dan ya tabbatar idan ya biye mata to ko babu inda za shi,yana fita harabar gidan ya daidaita tafiyansa daga saurin da yake yi,KHALEEL ya kira yana fad'in
"MALAM ai sai kazo ka d'auke ni ko,tunda kunmin auren dole kuma name ne na wani yimin wulak'anci bayan kuma na karb'i matar da kuka had'a baki kuka auramin...?"
KHALEEL dake driven jin abunda BB ya fad'a yasa shi sakin baki da mamaki shimfid'e saman fuskarsa ya kashe wayan,sai da ya zo bakin get sannan ya kirashi,yana d'auka ya furta
"Idan kaga dama ka iya fitowa mu wuce ko...?"
Daga haka ko bai bashi damar yin magana ba ya kashe,bakin get en ya fito yana ganin motan babu magana ya bud'e ya shiga ba tare da ya kula shiba ya rufe k'ofan yana gintse fuska shi a dole ga wanda akama auren da baya so.Kallonsa KHALEEL yayi ya d'auke kai kamar ana fisgar maganar daga bakinsa ya furta
"MR pretender ka gama yanzun....?"
Kallon sa yayi cike da son tambayansa,gane hakan da KHALEEL yayi yasa ya furta
"Ciwon SO mana...ba shi ya kwantar da kaiba ne...? ko an fad'a maka bamu san halin da kake ciki bane..?"
"Allah ya sawak'e ciwon so kuma kamar wani mara abun yi zan kwanta ciwo kuma a hakama wai na so.."
Dariya sosai KHALEEL yayi
"Ehh! lallaifa ka samu lafiya tunda ka samu ABINDA RANKA KE SO ai dole kayi wannan maganar..Amma tunda hakane yanzun muje gurinsu ABBA kaga tunda baka son auren sai a warware tun tafiya bata yi nisa ba ko....?"
"Ke ni da Allah kyaleni wane kwaliyyan zanyi kuma,ko dan ba auren so.....!"
Kafin ta k'arasa FATAHIYYA ta katseta tana fad'in
"Tabbbb! lallai AUNTY za kiyi wasa da damanki,ko kinsan da yawa y'an mata damar da suke nema kenan ko da basu son namiji zasu zauna da shi musamman ace yana da y'ay'an banki,bare kuma ace mijin yana da kyau....Kamar dai naki mijin...To wallahi AUNTY kiyi a hankali da mijinki dan idan y'an mata suka d'ora idonsu akansa sai dai kiji labarin ya canja salo,garama ki kamashi da hannu biyu-biyu ko da kuwa baki sonsa a hankali zaki fara sonsa..."
Tunani ta d'anyi cikin y'an dak'ik'u,tabbas tasan duk abunda FATAHIYYA ta fad'a mata gaskiya ne,ko ba komai kuma d'an uwanta ne na jini,ko da ace babu soyayya to tabbas akwai y'an uwantaka,kenan ya zama dolenta ta kula da shi kamar yadda zata kula da kanta ko fiyema da haka..
A fili kuwa sai tayi murmushi ta kuma godewa Allah daya sa Y'ar uwarta ta bata wannan shawaran,a ranta ta k'udiri niyyan ko da bai sonta to lallai ita kuwa zata koya masa yadda zai so ta,a hankali cikin sanyin jiki ta mik'e ta nufi gaban mirror kallon kanta tayi ta ciki tabbas ita da kanta ta san mai kyau ce,amma ai ana cewa idan kana da kyau to ka k'ara da wanka,cikin y'an mintuna ta fente fuskarta cikin simple make-up,har ta tashi zata fita again FATAHIYYA ta sake dakatar da ita,closet ta bud'e nan ta ciro mata riga da sket na wani holland mai kalar ja da adon kore,babu musu ta sauya kayan sannan ta feshe mata jiki da turaruka iri daban-daban ta kuma d'aura mata head tie en,das ya zauna kamar ashobe a kanta,duk wanda yaga wannan kwalliya ji zai inama ya saceta ya gudu saboda kyau da tayi,ita da kanta data kalli kanta a mirror sai da tayi murmushi saboda yanzun kam tasan tafi yin kyau sosai,musmman jan kala data sa daya had'u da farar fata,plat shoe ta zira sannan tayi hanyan parlor ta bar FATAHIYYA nan tana ta yaba kyau da tayi kafin ta fita ko sai da ta gama kyasa mata pictures sannan ta barta tana danna phone..
Kwance yake saman cuition da phone a hannunsa sai murmushi yake zubawa,da ganin alamu kasan yana cikin yanayin da yake jin dad'insa,tun kafin ta bayyana a gabansa k'amshinta ya iso,a hankali ya lumshe idanunsa yana shak'an sanyayyen k'amshin turarenta,idanunsa a haka har ta bayyana cikin parlor dai² zata wucesa ta kalleshi ta sake tab'e baki ai ko nan suka yi four eyes da shi,fuskarsa ya d'aure ganin abunda tayi,zata wuce ya dank'o hannunta had'e da fizgota,kansa ta fad'o take ta runtse eyes nata chest enta na harbawa da sauri-sauri,yanda tayi yasa shi kallonta sannan ya d'an saki fuska,dai-dai kunnenta ya kai bakinsa cikin wani irin salo ya furta
"Kina jin tsoro a kamaki kinyi laifi,amma kuma kin iya yin laifin ko...?
Nan gaba idan na sake kamaki kin min wannan abun zanyi maganinki..Kin jini ko..?"
A hankali ta d'aga masa kai alamar ta ji,idanunta har lokacin a kulle,eyes nata yake so ta bud'e ta kalle shi amma abu ya gagara,baya ga maganar ta daya ke son saurare,a hankali zuciyarsa ta bashi shawaran sata magana,rasa me zaiyi mata yayi wanda zaisa tayi magana.
A hankali ya kai bakinsa dai-dai kunnenta yana hura mata iska ciki,da sauri ko ta bud'e idanunta tana kallonsa,hakan da tayi yasa shi d'aga mata gira,da sauri ta girgiza masa kai alaman babu komai,ci gaba yayi da abunda yake,cikin voice nata mai nuni da wanda ke magana yana cikin wani hali ta furta
"YAYA ka bari..."
Kallonta yayi yana murmushin gefe
"Ohhh! da kina da baki kika d'aga min kai kaman wata lizard,ko kina ciwon hak'ori ne...?"
"Ni lafiyata k'alau..."
Ta k'are tana murgud'a masa baki,bata k'are abunda take son fad'a ba,ta tsinci d'an mitsitsin bakintan na futsara a nasa,sai da ya tsotse lip bam nata data sa tas,dan kansa kuma ya sake mata baki,sai dai har lokacin tana rik'e a jikinsa ai ko ganin yak'i sakinta har lokacin ga kuma tarin kayan kunya daya barta da shi yasa ta b'oye face nata a jikinsa,tana maida numfashi da d'aya da d'aya.
Tana kwance jikinsa shi ko babu abunda yake sai sakin smiling jinta a jikinsa yafi masa komai a duniya,bai k'i su dawwama a haka ba,da sauri kuma ya dakata da murmushin da yake saboda wani tunani da zuciyarsa ta bijiro masa da shi
"Shin ma wai kai da kake wannan zumud'in ka tabbatar da yarinyar nan na sonka ne ko kuwa kai kad'ai kake kid'anka kake kuma rawar....Wannan rawar kan da kake idan kuma yarinyar ba wani sonka take bata,shi kenan ka yada girmanka?"
'Dan sassauta rik'on da yayi mata yayi,a zuciyarsa ya furta
"Ya Allah ka taimaki bawanka a dai² lokacin da baiyi tsammani ba......Ya Allah ina rok'onka a karo na biyu kasa ba ni kad'ai ke fama da dakon soyayyanta ba..."
Kallon mamaki KHUBRA ta bishi da shi tana fad'in
"Ni ka sake ni na tashi,ka wani rik'e ni bayan kuma sai maganar kana son wata kake,to idan za kayi maganarka sai ka bari kayita kai kad'ai amma ka denamin ni dan ban son ji ni..."
Ta k'arasa tana ture shi,kallonta yayi yanda tayi magana yasa shi sakin murmushi wato dai maganar da yayi a zuciyarsa a fili yayita kenan.
Baya ga haka kuma mene ne dalilin daya sa ta fad'in haka,fuskarta kad'ai zaka kalla kasan ranta a b'ace yake,dan ya kauda zancen yasa ya saketa da sauri ko ta mik'e tana gyara riganta daya d'anyi squeezed ta gaba,cikin sauri ta bar gurin,shi dai kawai ya bita da kallon mamakin kalmominta.
Har ta b'ace masa sannan ya sauke idanunsa yana murmushi lallai zai sha fama,dan kam ya tabbatar za tayi bak'in kishi da ganinta.
Tunawa yayi da dalilin da yasa ta fito,gashi yanzun kuma ya koreta.Lallai ya zama dole ya kirata,sai yanzunma ya tuna da jiyafa ba wani lafiya gare taba a haka kuma suka kwana,amma yau ji yanda tayi masa kamar ba itaba,bedroom en nata ya nufa,nan ya hangota kwance ta juya baya,FATAHIYYA nata fama da waya a hannu,ganin shigowansa yasa ta tab'ota da sauri ta juyo tana kallonta,ganinsa cikin d'akin tayi saurin kauda kanta daga gurin
"Kin taso kinyi break ko kuwa sai na maimaita miki warning da na miki..."
Banza tayi da shi ita ko FATAHIYYA da sauri ta fice a d'akin,ganin tak'i kula shi yasa ya k'araso inda take cike da isa ya d'agota,sai da ya tsaidata a kan k'afafunta sannan ya furta
"Oyaaah! muje muyi break sai na baki labarin abunda kike son sani..."
"Na k'oshi ni..."
"Da kika ci mene zaki fad'i haka...Maza wuce muje kafin na sab'a miki.."
Bakinta ta kyab'e za tayi masa tab'ara,bai tsaya sauraronta ba ya kama hannunta suka fice..
Har suka kammala break fast bata sake kula shiba,shi ko duk spoon d'aya da zai kai bakinsa sai ya kalleta yayi murmushi,a haka har suka kammala,ita ta fara ture plate nata tana yamutsa face,yana kallonta bai ce komai ba har ya kammala,tattara kayan tayi sannan tayi kitchen shi kuma ya koma cikin parlor,da sauri FATAHIYYA ta tadda ita a kichen amsan kayan tayi taba fad'in
"Haba AUNTYNAH ina nan kuma wane aiki za kiyi,kije ki huta bari na wanke kayan..."
Murmushi kawai tayi tana mamakin halayen FATAHIYYA a yanzun kamar ba ita ce mai d'an banzan jin kannanba a da,da sauri kuma ta juya zuwa parlor.
Tsaye ta same shi yana dad'a gyara cap nasa,tab'e baki ta sake yi da sauri kuma ta rufe bakin saboda tuna abunda yace d'azun tana kuma kallonsa,juyowa yayi yana kallonta dai² tana shirin zama cikin cuition.
"Ammm! zan fita ga FATAHIYYA nan ku zauna tare zanje gida na dawo ba jimawa zanyi ba kinji...?"
Kallonsa tayi tana mik'ewa tsaye
"YAYA nima zani kaji....kaga jiya dama banga ZUHRA ba yanzun sai ka kaini gurinta..."
Dariyar rainin wayo yayi kafin ya rik'o hannunta ya zaunar
"Haba BABY waye ya fad'a miki amarya tana zuwa gida a irin wannan ranar..? kiyi zamanki nima ba dad'ewa zanyiba kinji...?"
Baki ta kyab'e za tayi kuka,shi dariyama take bashi duk wani abu na yara ta iya
"Noo! kada kiyi kuka kinji yanzun zan dawo,barima nayi sauri naje ina son mu had'u da KHALEEL ne kinji...?"
Kai ta kad'a masa tana cuno baki,sakinta yayi da sauri kuma ya fice dan ya tabbatar idan ya biye mata to ko babu inda za shi,yana fita harabar gidan ya daidaita tafiyansa daga saurin da yake yi,KHALEEL ya kira yana fad'in
"MALAM ai sai kazo ka d'auke ni ko,tunda kunmin auren dole kuma name ne na wani yimin wulak'anci bayan kuma na karb'i matar da kuka had'a baki kuka auramin...?"
KHALEEL dake driven jin abunda BB ya fad'a yasa shi sakin baki da mamaki shimfid'e saman fuskarsa ya kashe wayan,sai da ya zo bakin get sannan ya kirashi,yana d'auka ya furta
"Idan kaga dama ka iya fitowa mu wuce ko...?"
Daga haka ko bai bashi damar yin magana ba ya kashe,bakin get en ya fito yana ganin motan babu magana ya bud'e ya shiga ba tare da ya kula shiba ya rufe k'ofan yana gintse fuska shi a dole ga wanda akama auren da baya so.Kallonsa KHALEEL yayi ya d'auke kai kamar ana fisgar maganar daga bakinsa ya furta
"MR pretender ka gama yanzun....?"
Kallon sa yayi cike da son tambayansa,gane hakan da KHALEEL yayi yasa ya furta
"Ciwon SO mana...ba shi ya kwantar da kaiba ne...? ko an fad'a maka bamu san halin da kake ciki bane..?"
"Allah ya sawak'e ciwon so kuma kamar wani mara abun yi zan kwanta ciwo kuma a hakama wai na so.."
Dariya sosai KHALEEL yayi
"Ehh! lallaifa ka samu lafiya tunda ka samu ABINDA RANKA KE SO ai dole kayi wannan maganar..Amma tunda hakane yanzun muje gurinsu ABBA kaga tunda baka son auren sai a warware tun tafiya bata yi nisa ba ko....?"