Sashe 84
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*I* sowarsu gida cikin mintunan da basu gaza arba'inba,ya fara bud'e mata k'ofan ta fito sannan ya bud'e back seat ya d'auko LITTLE dake bacci,mik'a mata ita yayi har lokacin yana sakin murmushi mai kashe jikin mai kallonsa,akan shoulder enta ta sata sannan tayi gaba,ABDUL da AS-SADEEQ ya d'auko ya d'ora su kan shoulder's ensa sannan ya tura k'ofan da k'afarsa,sai da ya tabbatar da ya kaisu har bed room ya kwantar da su,sannan ya koma don shigo da kayansu dake cikin booth.
Zama tayi gefensu tana kallon yadda yaranta suke k'ara girma,baccinsu suke hankali kwance kasancewar yaran basu da wani rigima shi yasa lokuta da dama ko a gidan UMMI ita kad'ai take kwana yaran kuma zaka tarar suna tare da UMMI.A nan ya sameta ta k'ure yaran da kallo cike da sha'awa da soyayyarsu,shigowarsa yasa ta kai dubanta gurin daya ke ajiye luggage set en nasu,ganin ita yake kallo yasa ta sakar masa murmushinta dake k'ara haske zuciyarsa,cikin d'an k'ank'anin lokaci ya k'araso gabanta,kusa da ita ya zauna yana sakin sanyayyar ajiyar zuciya,hannunta daya sha zanen henna ya d'ago yana kallo,sosai henna en ya masa kyau,kallonta yayi da alamar tambaya a fuskarsa ita kuma sai kawai tayi y'ar dariya tana fad'in
"UMMI tasa akamin d'azun..."
'Dan tak'aitaccen murmushi yayi yana kai hannun nata saitin bakinsa,kiss ya sakar ma hannun nata wanda ya haddasawa KHUBRA mutuwar jiki lokaci guda,idanunta ta lumshe tana sakin siririyar ajiyar zuciya,hayewa yayi ya kwanta kan bed en kansa na kan laps nata,ita yake kallo har lokacin bakinsa da magan-ganu masu girma sai dai yanzun kam ba lokacin yinsu bane,shi kad'ai sai sakin smile yake,idan ya juya ya kalleta ya sake juyawa ya kalli kid's ensu wani farin ciki ne mak'are a cikin zuciyarsa wanda ba shi da limit,mayafin data k'i cirewa tun shigowarsu ya kalla yana murmushi
"Yaushe kika zama matar liman kam....?"
Tambayan ya zo mata unexpectedly,sai dai data kalle shi kasa fad'in komai tayi,niko a raina nace ko dai KHUBRA bakin ya mutu tun a labour room ne..?
Ganin bata kula shiba yasa ya mik'e da sauri kamar ana fizgarsa,mayafin ya d'auke daga jikinta sannan ya sake komawa muhallin da yayiwa kansa ya kwanta,hannunta da yayi mata nauyi ta d'ora saman curly hair nasa da yake a gyare tsaf,ba kamar na samarin wannan lokacinba da za kuga yayi cukui² abun k'yama tana birkitawa,idanunsa ya shiga lumshewa dan dad'in abunda take masa a kansa yake ji kamar tana masa susa a kan,sun d'an jima a haka kafin ya mik'e yana fad'in
"JODI muyi wanka...ina jin bacci..."
Ita dai kawai ta kad'a masa kai amma magana tunda suka kamo hanya gaba d'aya kafafen sadarwa na bakinta suka tafi yajin aiki,kallonta kawai yayi da mamakin meke damunta kuma yau ta zama wata so speechless,k'ok'arin cire mata kayan ya shiga yi da sauri ta dafe tana kad'a masa kai,still yayi yana kallonta kuma bai fasa abunda yake niyyaba,kuka ta fara wanda sheshshek'ar kukanta yasa shi kallonta da matuk'ar mamakinta,yau kuma shi ne take yiwa kuka kan zai cire mata kaya to ko mene take nufi,hannunsa ta rik'e tana kad'a masa kai alamun bata so,har lokacin bai daina mamaki ba kallonta ya sake yi yana fad'in
"Me yake damunki kuma yau...?"
Shiru tayi masa kuma bata bar kukanba har lokacin,bai fasa tambayartaba yaci gaba dan ya kasa ganema kanta a yau kam,cikin sark'ewar murya wacce take cike da tsoro ta furta
"Ka bari zan iya da kaina...."
"Bakya so ne na cire miki kayan...?"
Kai ta d'aga masa alamar ehh
"Ok!....Shi kenan.."
Rabuwa yayi da ita cike da b'acin ran abunda tayi masa,kenan duk rawar k'afar da take akan d'ebosu ya tashi a banza ko me?? shi kam sam ya kasa gane nufinta,mik'ewa yayi yabar inda take amma sai yaga ko a jikinta wait an tsikari kakkausa,ficewa yayi inda yayi mata banging k'ofan,d'an tsorata tayi wanda a sanadin haka yasa LITTLE motsawa,sai dai Allah ya taimaka bata tashi ba,wani marayan kuka ta saki,cikin kukan take fad'in
"Wayyyoo! Allah shi kenan na jawowa kaina..Da na san ban masa haka ba,yanzun yaya zanyi...?"
_Niko nace mata ke kika sani kuma..._
Kukanta taci gaba da yi tana nan zaune ta sa yaran a gaba tana kallo hawaye na ci gaba da sauka akan fuskarta,yarfe hannayenta take zuwa can taci gaba da fad'in
"Ni dai gaskiya baran iya biye maka ba,haka kawai daga haihuwan nawa naje ka sake bani wani,dubifa duka shekaruna nawa amma da yara har uku,ni wallahi baran iya sake haihuwa ba wannan ma ai sun isa...."
Kukanta ne ya tsaya cak tunawa da tayi da yadda ya fita a d'akin,yanayinsa ya bata tsoro ita da basu tab'a samun sab'ani ba da shi,shi ne yanzun zata jawo ya fara tsanarta,kalmar *TSANA* data fad'o mata yasa tayi saurin mik'ewa tana kaiwa da kawowa,a fili ta shiga magana da kanta tana fad'in
"Wayyoo Allah! ya zanyi da shi,shi kenan na jawowa kaina fushin Allah zai sauka a kaina....
Idonta ta fiddo waje tana dafe kanta da sauri ta shiga cire kayan jikinta,cikin closet enta ta bud'e side en nightys enta,wani maroon colour silky ta fiddo wanda da ganin alama ba a tab'a amfani da suba sai data gama waresu tsaf ta kuma gama k'are musu kallo 3in1 ne kayan d'aya singlet ne,sai doguwa wadda zata kai har k'asa da mad'auri a gefen k'ugunta,d'ayan kuma rigane da wando do go,duka singlet en tsayinsa bare wuce saman knees entaba ta gabansa daga sama kuma wani ado aka masa da net,sawa tayi sannan ta tsaya kallon kanta ta cikin mirror dake gabanta,kayan yayi shara² sosai ta gaba kallon yadda suka bi jikinta take ta cikin kayan ana iya ganin hatta da nipples enta,gashinta ta tattara gefe ta masa tufka d'aya sannan ta kwantar dashi ta gefen necklace enta inda ya sauka har kan chest enta,sosai hakan da tayi ya mata kyau,idanta ta kalla yadda suka yi ja saboda kukan da tayi a hankali ta nufi toilet,sai da ta wanke fuskarta ta kuma sake kama ruwa da ruwan d'umi sannan ta fito,jingina tayi jikin k'ofan kanta a sama tana tunanin mafita,kanta tayi saurin d'agowa tunawa da abunda UMMI ta bata kafin ta fito da ita,da sauri ta nufi hand bag enta daya ajiye mata jikin abunda take sak'alesu,sai data d'auko abun a leda bak'i sannan hankalinta ya kwanta,wani ajiyar zuciya ta saki sannan a fili ta furta
"Sam na manta ma da wannan abun wallahi da duk haka bai faru tsakaninmu ba..."
Tunowa tayi lokacin da ummi ke mik'o mata abun bayan ta gama bata na gyaran jikin,tambayan da tayiwa UMMI da amsar data bata ta sake tunawa
_UMMI mene wannan..?_
_Karb'i ki ajiye zai miki amfani nan gaba.._
_To amma UMMI mene amfaninsa shi...?"
_Wannan da kike gani y'ay'an angurya ne...yana da amfani sosai ga macen data haihu,yana taimaka mata musamman gurin hanawa ta sake samun ciki da wuri,kinga ba sai kinyi planning ba ko dan gudun samun matsala da mai gidan naki,idan hair bai yadda ba za kuyi ta samun sab'ani,wannan zai taimaka miki har sai kin samu kin yaye wanda kike shayarwa..._
Karb'a tayi tasa a jakanta sannan ta mata godiya..
'Dan murmushi tayi da sauri ta d'ibo a hannunta tana dubawa,maidawa tayi da sauri kuma tayi parlour,ruwa ta d'auko da cup sannan ta dawo d'akin,a nan tasha sannan ta maida ragowar muhallinsu tana murmusawa,fuskarta ta gyara tare da murza powder kad'an ta shafa lip stick enta da yake matuk'ar k'auna.
Bakin bed enta ta koma ta d'auka d'ayan rigan wadda take doguwa har k'asa,ta d'ora a saman ta jikinta sannan ta kama mad'aurin ta d'aure,addu'a ta tofe yaranta da shi sannan ta fice tana nufan bed room ensa duk da irin yadda zuciyanta keta tsinkewa.
Cike da fargabar abunda zata tarar ta tura k'ofan da sallama a bakinta cikin sanyi,can k'asan mak'oshinsa ya amsa mata ba tare da ya kalli inda takeba,hakan da yayi yasa ta sha jinin jikinta,sai dai kuma tunawa da ita ta janyo komai yasa ta aro jarumta ta lik'a ta kuma ci gaba da shiga cikin d'akin,shirin kwanciya yake hakan yasa ta isa gabansa da niyyan taimaka masa,sai dai ko data k'arasa tana k'ok'arin taimaka masan matsawa yayi a gurin,cikin sanyin jiki dan kam ya gama kashe mata gab'ob'i ta furta
"Kawo na k'arasa maka...."
A tak'aice ya bata amsa da
"Barshi ban buk'ata..."
Sosai ta tsorata da abunda ya fad'a bata kuma ce masa komaiba ta nufi bakin bed ensa tana shirin zama,muryarsa da tambayan da ya watso mata suka sa ta kasa k'arasa abunda tayi niyya
"Me za kiyi a nan...?"
'Dan juyawa tayi tana kallonsa,shi enma itan yake kallo da fuskarsa da take d'aure tam kamar an aiko masa da sak'on mutuwa
"YAYA kwanciya zanyifa..."
Ta bashi amsa kamar za tayi kuka
"Su kuma yaran nawa wa kika bawa ajiya...?"
'Dan kallonsa tayi cikin rashin damuwa ta shiga ware mad'aurin rigar had'e da zareta a jikinta tana kwanciya saman bed en nasa ta furta
"Ai sunyi bacci..."
Kansa ya kad'a yana fad'in
"Na san sunyi bacci ai...Tambayar dana miki itace...Wa kika bama ajiyarsu...?"
"Kamar yaya...? naga dai ko can gidan UMMI ma ba tarefa muke kwana dasuba..."
Zama tayi gefensu tana kallon yadda yaranta suke k'ara girma,baccinsu suke hankali kwance kasancewar yaran basu da wani rigima shi yasa lokuta da dama ko a gidan UMMI ita kad'ai take kwana yaran kuma zaka tarar suna tare da UMMI.A nan ya sameta ta k'ure yaran da kallo cike da sha'awa da soyayyarsu,shigowarsa yasa ta kai dubanta gurin daya ke ajiye luggage set en nasu,ganin ita yake kallo yasa ta sakar masa murmushinta dake k'ara haske zuciyarsa,cikin d'an k'ank'anin lokaci ya k'araso gabanta,kusa da ita ya zauna yana sakin sanyayyar ajiyar zuciya,hannunta daya sha zanen henna ya d'ago yana kallo,sosai henna en ya masa kyau,kallonta yayi da alamar tambaya a fuskarsa ita kuma sai kawai tayi y'ar dariya tana fad'in
"UMMI tasa akamin d'azun..."
'Dan tak'aitaccen murmushi yayi yana kai hannun nata saitin bakinsa,kiss ya sakar ma hannun nata wanda ya haddasawa KHUBRA mutuwar jiki lokaci guda,idanunta ta lumshe tana sakin siririyar ajiyar zuciya,hayewa yayi ya kwanta kan bed en kansa na kan laps nata,ita yake kallo har lokacin bakinsa da magan-ganu masu girma sai dai yanzun kam ba lokacin yinsu bane,shi kad'ai sai sakin smile yake,idan ya juya ya kalleta ya sake juyawa ya kalli kid's ensu wani farin ciki ne mak'are a cikin zuciyarsa wanda ba shi da limit,mayafin data k'i cirewa tun shigowarsu ya kalla yana murmushi
"Yaushe kika zama matar liman kam....?"
Tambayan ya zo mata unexpectedly,sai dai data kalle shi kasa fad'in komai tayi,niko a raina nace ko dai KHUBRA bakin ya mutu tun a labour room ne..?
Ganin bata kula shiba yasa ya mik'e da sauri kamar ana fizgarsa,mayafin ya d'auke daga jikinta sannan ya sake komawa muhallin da yayiwa kansa ya kwanta,hannunta da yayi mata nauyi ta d'ora saman curly hair nasa da yake a gyare tsaf,ba kamar na samarin wannan lokacinba da za kuga yayi cukui² abun k'yama tana birkitawa,idanunsa ya shiga lumshewa dan dad'in abunda take masa a kansa yake ji kamar tana masa susa a kan,sun d'an jima a haka kafin ya mik'e yana fad'in
"JODI muyi wanka...ina jin bacci..."
Ita dai kawai ta kad'a masa kai amma magana tunda suka kamo hanya gaba d'aya kafafen sadarwa na bakinta suka tafi yajin aiki,kallonta kawai yayi da mamakin meke damunta kuma yau ta zama wata so speechless,k'ok'arin cire mata kayan ya shiga yi da sauri ta dafe tana kad'a masa kai,still yayi yana kallonta kuma bai fasa abunda yake niyyaba,kuka ta fara wanda sheshshek'ar kukanta yasa shi kallonta da matuk'ar mamakinta,yau kuma shi ne take yiwa kuka kan zai cire mata kaya to ko mene take nufi,hannunsa ta rik'e tana kad'a masa kai alamun bata so,har lokacin bai daina mamaki ba kallonta ya sake yi yana fad'in
"Me yake damunki kuma yau...?"
Shiru tayi masa kuma bata bar kukanba har lokacin,bai fasa tambayartaba yaci gaba dan ya kasa ganema kanta a yau kam,cikin sark'ewar murya wacce take cike da tsoro ta furta
"Ka bari zan iya da kaina...."
"Bakya so ne na cire miki kayan...?"
Kai ta d'aga masa alamar ehh
"Ok!....Shi kenan.."
Rabuwa yayi da ita cike da b'acin ran abunda tayi masa,kenan duk rawar k'afar da take akan d'ebosu ya tashi a banza ko me?? shi kam sam ya kasa gane nufinta,mik'ewa yayi yabar inda take amma sai yaga ko a jikinta wait an tsikari kakkausa,ficewa yayi inda yayi mata banging k'ofan,d'an tsorata tayi wanda a sanadin haka yasa LITTLE motsawa,sai dai Allah ya taimaka bata tashi ba,wani marayan kuka ta saki,cikin kukan take fad'in
"Wayyyoo! Allah shi kenan na jawowa kaina..Da na san ban masa haka ba,yanzun yaya zanyi...?"
_Niko nace mata ke kika sani kuma..._
Kukanta taci gaba da yi tana nan zaune ta sa yaran a gaba tana kallo hawaye na ci gaba da sauka akan fuskarta,yarfe hannayenta take zuwa can taci gaba da fad'in
"Ni dai gaskiya baran iya biye maka ba,haka kawai daga haihuwan nawa naje ka sake bani wani,dubifa duka shekaruna nawa amma da yara har uku,ni wallahi baran iya sake haihuwa ba wannan ma ai sun isa...."
Kukanta ne ya tsaya cak tunawa da tayi da yadda ya fita a d'akin,yanayinsa ya bata tsoro ita da basu tab'a samun sab'ani ba da shi,shi ne yanzun zata jawo ya fara tsanarta,kalmar *TSANA* data fad'o mata yasa tayi saurin mik'ewa tana kaiwa da kawowa,a fili ta shiga magana da kanta tana fad'in
"Wayyoo Allah! ya zanyi da shi,shi kenan na jawowa kaina fushin Allah zai sauka a kaina....
Idonta ta fiddo waje tana dafe kanta da sauri ta shiga cire kayan jikinta,cikin closet enta ta bud'e side en nightys enta,wani maroon colour silky ta fiddo wanda da ganin alama ba a tab'a amfani da suba sai data gama waresu tsaf ta kuma gama k'are musu kallo 3in1 ne kayan d'aya singlet ne,sai doguwa wadda zata kai har k'asa da mad'auri a gefen k'ugunta,d'ayan kuma rigane da wando do go,duka singlet en tsayinsa bare wuce saman knees entaba ta gabansa daga sama kuma wani ado aka masa da net,sawa tayi sannan ta tsaya kallon kanta ta cikin mirror dake gabanta,kayan yayi shara² sosai ta gaba kallon yadda suka bi jikinta take ta cikin kayan ana iya ganin hatta da nipples enta,gashinta ta tattara gefe ta masa tufka d'aya sannan ta kwantar dashi ta gefen necklace enta inda ya sauka har kan chest enta,sosai hakan da tayi ya mata kyau,idanta ta kalla yadda suka yi ja saboda kukan da tayi a hankali ta nufi toilet,sai da ta wanke fuskarta ta kuma sake kama ruwa da ruwan d'umi sannan ta fito,jingina tayi jikin k'ofan kanta a sama tana tunanin mafita,kanta tayi saurin d'agowa tunawa da abunda UMMI ta bata kafin ta fito da ita,da sauri ta nufi hand bag enta daya ajiye mata jikin abunda take sak'alesu,sai data d'auko abun a leda bak'i sannan hankalinta ya kwanta,wani ajiyar zuciya ta saki sannan a fili ta furta
"Sam na manta ma da wannan abun wallahi da duk haka bai faru tsakaninmu ba..."
Tunowa tayi lokacin da ummi ke mik'o mata abun bayan ta gama bata na gyaran jikin,tambayan da tayiwa UMMI da amsar data bata ta sake tunawa
_UMMI mene wannan..?_
_Karb'i ki ajiye zai miki amfani nan gaba.._
_To amma UMMI mene amfaninsa shi...?"
_Wannan da kike gani y'ay'an angurya ne...yana da amfani sosai ga macen data haihu,yana taimaka mata musamman gurin hanawa ta sake samun ciki da wuri,kinga ba sai kinyi planning ba ko dan gudun samun matsala da mai gidan naki,idan hair bai yadda ba za kuyi ta samun sab'ani,wannan zai taimaka miki har sai kin samu kin yaye wanda kike shayarwa..._
Karb'a tayi tasa a jakanta sannan ta mata godiya..
'Dan murmushi tayi da sauri ta d'ibo a hannunta tana dubawa,maidawa tayi da sauri kuma tayi parlour,ruwa ta d'auko da cup sannan ta dawo d'akin,a nan tasha sannan ta maida ragowar muhallinsu tana murmusawa,fuskarta ta gyara tare da murza powder kad'an ta shafa lip stick enta da yake matuk'ar k'auna.
Bakin bed enta ta koma ta d'auka d'ayan rigan wadda take doguwa har k'asa,ta d'ora a saman ta jikinta sannan ta kama mad'aurin ta d'aure,addu'a ta tofe yaranta da shi sannan ta fice tana nufan bed room ensa duk da irin yadda zuciyanta keta tsinkewa.
Cike da fargabar abunda zata tarar ta tura k'ofan da sallama a bakinta cikin sanyi,can k'asan mak'oshinsa ya amsa mata ba tare da ya kalli inda takeba,hakan da yayi yasa ta sha jinin jikinta,sai dai kuma tunawa da ita ta janyo komai yasa ta aro jarumta ta lik'a ta kuma ci gaba da shiga cikin d'akin,shirin kwanciya yake hakan yasa ta isa gabansa da niyyan taimaka masa,sai dai ko data k'arasa tana k'ok'arin taimaka masan matsawa yayi a gurin,cikin sanyin jiki dan kam ya gama kashe mata gab'ob'i ta furta
"Kawo na k'arasa maka...."
A tak'aice ya bata amsa da
"Barshi ban buk'ata..."
Sosai ta tsorata da abunda ya fad'a bata kuma ce masa komaiba ta nufi bakin bed ensa tana shirin zama,muryarsa da tambayan da ya watso mata suka sa ta kasa k'arasa abunda tayi niyya
"Me za kiyi a nan...?"
'Dan juyawa tayi tana kallonsa,shi enma itan yake kallo da fuskarsa da take d'aure tam kamar an aiko masa da sak'on mutuwa
"YAYA kwanciya zanyifa..."
Ta bashi amsa kamar za tayi kuka
"Su kuma yaran nawa wa kika bawa ajiya...?"
'Dan kallonsa tayi cikin rashin damuwa ta shiga ware mad'aurin rigar had'e da zareta a jikinta tana kwanciya saman bed en nasa ta furta
"Ai sunyi bacci..."
Kansa ya kad'a yana fad'in
"Na san sunyi bacci ai...Tambayar dana miki itace...Wa kika bama ajiyarsu...?"
"Kamar yaya...? naga dai ko can gidan UMMI ma ba tarefa muke kwana dasuba..."