Sashe 68
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"A'a ai na fasa tafiya baran iya kwana ni d'aya ba.."
"Ok! toh zo nan.."
Babu musu ta sake shigewa jikinsa,idanunta runtse kamar wani zai kamata,tana ji tana kuma gani yaci gaba da sarrafata son ransa................
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
*©®2018*
*2/ɑմցմՏԵ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣7⃣
*A* hankali cikin nutsuwa yake aika mata sak'onninsa wanda yasa lokaci guda jikinta yayi mugun sanyi,cikin dabara yake juyata side zuwa side,komai da yake yi yana yinsa ne cikin nutsuwa coz yana gudun kada su samu matsala.
Soyayyarta game da tausayinta su suka narka masa zuciya wanda sune sinadarin da yasa yake lallab'ata tamkar tsoka d'aya a cikin miya,yanayin jikinta da kuma halittun da Allah ya wadatata dasu wanda ya sake yin tozali dasu su suka k'arasa rud'ashi game kuma da birkita masa lissafi,wad'anda sune sukayi jagora na rusa duk wani plan nasa na son ya bita a sannu,cikin zafi-zafi ya koma aika mata da sak'k'onninsa masu girma wanda suka sa KHUBRA kasa jurewa,da farko ta so ta musa ma buk'atarsa kamar yadda a farko tayima kanta alk'awarin bazata hana shi hak'k'insa ba da Allah ya d'ora mata,sai dai kuma yanayin y'an aikensa su suka sa ta bada kai bori ya hau.Cike da so da kuma k'auna wanda zuciyarsa ta kasa kiyasta adadin hakan a tare da ita,duk kuka da kiran da KHUBRA kewa y'an gida kan neman taimako babu abunda yasa BB ya d'aga mata k'afa face k'aimi da azama daya sake k'arawa na ganin ya cilla kwallonsa a raga,bayan komai ya lafa yana rungume da ita cikin jikinsa hawayenta har lokacin suna ci gaba da sauka saman chest nasa,da sauri ya mai data k'asa yasa hannunsa yayi cupping face nata,harshensa yasa yana d'auke mata duk wani hawaye dake biyo fuskan nata,cikin kunnenta kuma yana rad'a mata how he luv's her,ita kam KHUBRA a wannan lokacin damuwarta yadda jikinta ke mata azaba,amma kuma wani b'angare na zuciyarta,na tare da shi kalamansa na dad'a narka mata ilahirin gangar jíkíntα,sαí dαí kumα wαní bígírє dαgα zuciyarta na tunatar da ita girma da kuma lokacin data shafe da soyayyarsa data jima a mak'ale cikin zuciyarta tun a wancan lokacin na baya wanda duk ranar data tuna rabuwarta da shi ta k'arshe cikin mafarkinta dai dai tayi murmushi mai ciwo,sai gashi yanzun ta same shi a gaske tunanin da bai tab'a zuwa zuciyarta ba kenan murmushi tayi a lokacin mai cike da sukuni,idan har bata mantaba tun bayan zuwanta gidansu ZUHRA bata sake mafarki da shiba,a she a lokacin'ma suna kusa da juna,sam BB bai san mai ke gudana a tare da itaba a lokacin shi dai kam burinsa a lokacin bai wuce ya kafa gwamnatinsa ba duk kuwa da yanda yake da yak'inin kalamansa na tasiri a tare da ita,da sauri ta dawo duniyarta tana sauraren kalaman da suke mata yawo cikin jini da b'argo na jikinta,a wannan lokacin duk wata y'a mace da zata saurari kalaman dake fitowa daga bakin BB to tabbas babu makawa sai ta fad'a TARKON K'AUNA koda kuwa ace bata tab'a tsintar kanta cikin soyayya ba,halin da take tsintar kanta a wannan lokacin da BB yasan halin da yake jefa zuciyarta to da tabbas babu abunda zai sa bai k'ara k'aimi gurin ganin k'arasa narkar da ilahirin zuciyarta ba,ji take a lokacin inama tana da bakin magana to kuwa da tabbas babu abunda zai fito daga bakinta sai dai tace
"Ya barshi haka nan tun kafin zuciya da gangar jikinta ya gama yin melting saboda girman kalaman da yake amfani dasu..."
Sai dai kash babu bakin magana bare wannan kalamai su fito daga bakinta,haka taci gaba da saurarensa.
Duk da ganin irin sa'ar da tayi a matsayinta na wacce tayi dace da salihin miji hakan ba zai hanata kukaba saboda ta gurzu a hannunsa,duk fitsara irin tata data ke ji da ita a lokacin kam tayi k'us babu baki sai kunne.Wani wawan ajiyan zuciya ta shiga saukewa akai-akai,tausayinta duk ya cika shi ganin irin halin da ya jefa abar k'aunar tasa,rarrashi kam ya shashi a cikin wannan dare mai cike da d'umbin alkhairai wad'anda baki ba zai iya lissafasuba.
Kiraye-kirayen salla'n asubah shi yasa shi yunk'urin mik'ewa ya gyara mata kwanciyanta dan a lokacin kam tuni bacci yayi gaba da ita cike da wahala take baccin idanunta sun shige ciki saboda kumburi da suka yi,fuskarta ya shafa sannan ya ja mata duvet en ya rufeta,ya nufi hanyan toilet sai sakin murmushi yake shi kad'ai,sai daya tabbatar ya tsarkake jikinsa,ya kuma tanadi ruwa mai zafi irin wanda ba zai cutar da mutum ba,sannan ya dawo baccinta har yayi nisa,bai saurara mataba sai daya kaita har cikin bath tube,jinta cikin ruwan daya ratsata wani sabon azaba ya ziyarceta data ji shi from head to toe,take tayi wani uban zillo tana shirin fitowa,da sauri ya maidata ciki yana fad'in
"Easy baby..."
Sabon kuka tasa masa,murya dishii-dishi ta soma fad'in
"Bayan tarin muguntar da kayi min bai isheka ba saika had'a da k'arasa ni....Wannan ma ai mugunta ne kawai ka kama kana wani dafani kamar ka samu ganda...kuma Allah sai ya sakamin kan muguntar da kamin.."
Yana jinta sai murmushi yake yana kuma bata hak'uri dan yasan shi ne mai laifi.Cikin kuka take ci gaba da fad'in
"Ai dole ka sani gaba kana bani hak'uri tunda kasan ka gama da ni,inba muguntaba ai sai dana ce maka ban so amma ka wani dage...harda wani cewa sharad'i ashe sharad'in mugunta ne bana komaiba..."
Sai da yayi murmushi sannan ya sunkuya cikin kunnenta yake fad'in
"Yanzunma ki gama min fitsaran ina da k'arin sharad'i..."
"Wallahi a'a babu wani sharad'inka da zan sake saurara...haka kawai naje ka kashe ni..dan wollahi ina jin yanzu'nma bazan k'ara iya tafiya ba,shi kenan na zama gurguwa..."
Tana fad'in haka ta sake kecewa da kuka harda sheshshek'a,dariya ya saki yana shafa bayanta,da sauri ta doke hannunsa dake yawo a bayanta cikin kuka take masa masifa
"Ni ka bari bana so,ai dama da haka ka cuce ni d'azunma..."
Zallan futsara take zuba masa,amma sam BB bai ga laifinta ba a lokacin coz yasan shi ya janyo wannan rikicin nata.Sai daya wanketa tas a karo na biyu sannan ya barta ta k'arasa,yana jinta duk magananun da take idanunta a kulle suke ta kasa had'a ido dashi,a nan jikin wall na toilet en ya tsaya jiranta dan kam yana da tabbacin wannan sarauniyar rakin bazata iya fitowaba tunma dama can ta fad'a masa kad'an ya rage mata ta zama gurguwa.Tunani ya fad'a yadda daren ya kasance a gare shi,murmushi kad'ai yake saki idanunsa rufe kamar mai bacci.
Bayan ta gama tana k'ok'arin mik'ewa taji azabar data fi k'arfinta babu shiri ta koma ta zauna tana sakin kuka,cikin kuka take fad'in
"Wayyooo! Allah na MAMA shi kenan na zama gurguwa,wayoo ni shi kenan baran sake tafiya ba..."
Kukanta ne ya dawo da shi duniyarsa da sauri ya koma,baiyi mata magana ba ya d'auketa yayi waje da ita a kan bed ya direta ya juta ya fice a d'akin,bedroom enta ya isa kai tsaye ya d'auko mata jallabiyya da hijab ya dawo,shi da kansa ya sa mata sannan ya d'auketa ya dire a kan pray mat daya shimfid'a,fuska babu fara'a haka ta cunkushe ita a dole ga wacce akayiwa laifi,jam'i ya jasu raka'atanul fijr suka fara gabatarwa sannan suka sallacci asubah,ya d'an jima yana musu addu'a wanda sam bai kula da abunda KHUBRA keyiba,sai bayan daya k'are tukuna yana juyowa ya ganta kwance da alama kam baccinta take a lokacin d'an murmushi yayi sannan ya mik'e ya d'auke pray mat en,cak ya d'auketa a gurin ya maidata saman bed,sannan ya gyara mata kwanciya,kusa da ita ya haura ya kwanta tare da sata cikin jikinsa suka koma bacci....
《《》》
Kulawa ta mussaman KHALEEL ke bawa ZUHRA wadda bata tab'a tunanin samunta daga kowa ba,cike da so da k'auna suke nunawa juna kulawa,kwanaki biyu da aurensu sun koma matsayin abu guda duk inda d'aya yake to tabbas zaka samu d'ayan a tare da shi..
B'angaren ASHNA da SADEEQ ma ba'a cewa komai dan kam soyayya ko wasu turawan sai dai su d'aga k'afa coz babu abunda zasu fisu,idan har ka shiga wannan gida to tabbas ba zaka so ka fito ba saboda soyayyarsu mai cike da burgewa da mutunta juna babu raini...
《《》》
Sai around 11:00am ta farka idanunta ta shiga bud'ewa a hankali har ta kammala bud'esu tas a kansa zaune kusa da k'afafunta,kallon da yake mata yasa tayi saurin mayar da su ta kulle saboda tabbas kam baza ta iya bud'esu ba matuk'ar yana gurin,d'an murmushi yayi ya dawo kusa da ita,hannunta ya rik'o cikin nasa,sai da yayi kissing hannun sannan ya d'ora fuskarsa akai,tana jinsa tayi masa banza dan kam tana jin haushinsa har yanzun,ga kuma nauyin bud'e idonta da take gabansa gudun kada su sake had'a ido da shi.
Tunanin maganganunsa ta soma yi na jiya da yaketa faman rera mata acikin kunnenta,ita kad'ai take zancen zuci tana fad'in
_"Uhmmm! KHUBRA kenan ke yanzun kuma har kin yarda da abunda ya fad'a...? ko kuwa kin manta gurzar daya miki kamar ya samu kayan wanki da sukayi uban datti,ji fa irin wahalar daya baki,idan har da yana sonki ne kamar yadda ya fad'a to da lallai babu abunda zaisa ya miki irin wannan muguntar,kawai ki share duk wani abu da zai fad'a miki...dai dai me kina ganin kamar kalamansa gaskiya ne a gareki ko ko din kina sonsa ne yasa kike tunanin gaskiya ya fad'a miki...?_
D'an k'aramin tsaki ta jaa,dai-dai lokacin wayanta dake saman mirror ya fara kuka,shi da kansa ya d'auko mata wayan ganin mai kiran nata yasa yayi murmushi yana fad'in
"Ga CWEETY'NKI nan tana kiranki.."
Hannu ta mik'a masa nan ya d'ora mata wayan kan hannunta tare da jan hancinta,d'an k'aramin k'ara tayi duk da yanayin muryanta da baya fita
"Wayyoo! Allah YAYA zaka ciremin hancifa.."
Y'ar dariya yayi mai sauti yana fad'in
"Ko na cirema ai nawa ne ko..?"
"A'a naka ai gashi nan a fuskanka.."
"Ohhh! ba nawa bane kenan kike nufi ko mene...?"
"Ehh mana naka ai yana kan fuskanka ma.."
"Ok! toh zo nan.."
Babu musu ta sake shigewa jikinsa,idanunta runtse kamar wani zai kamata,tana ji tana kuma gani yaci gaba da sarrafata son ransa................
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
*©®2018*
*2/ɑմցմՏԵ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣7⃣
*A* hankali cikin nutsuwa yake aika mata sak'onninsa wanda yasa lokaci guda jikinta yayi mugun sanyi,cikin dabara yake juyata side zuwa side,komai da yake yi yana yinsa ne cikin nutsuwa coz yana gudun kada su samu matsala.
Soyayyarta game da tausayinta su suka narka masa zuciya wanda sune sinadarin da yasa yake lallab'ata tamkar tsoka d'aya a cikin miya,yanayin jikinta da kuma halittun da Allah ya wadatata dasu wanda ya sake yin tozali dasu su suka k'arasa rud'ashi game kuma da birkita masa lissafi,wad'anda sune sukayi jagora na rusa duk wani plan nasa na son ya bita a sannu,cikin zafi-zafi ya koma aika mata da sak'k'onninsa masu girma wanda suka sa KHUBRA kasa jurewa,da farko ta so ta musa ma buk'atarsa kamar yadda a farko tayima kanta alk'awarin bazata hana shi hak'k'insa ba da Allah ya d'ora mata,sai dai kuma yanayin y'an aikensa su suka sa ta bada kai bori ya hau.Cike da so da kuma k'auna wanda zuciyarsa ta kasa kiyasta adadin hakan a tare da ita,duk kuka da kiran da KHUBRA kewa y'an gida kan neman taimako babu abunda yasa BB ya d'aga mata k'afa face k'aimi da azama daya sake k'arawa na ganin ya cilla kwallonsa a raga,bayan komai ya lafa yana rungume da ita cikin jikinsa hawayenta har lokacin suna ci gaba da sauka saman chest nasa,da sauri ya mai data k'asa yasa hannunsa yayi cupping face nata,harshensa yasa yana d'auke mata duk wani hawaye dake biyo fuskan nata,cikin kunnenta kuma yana rad'a mata how he luv's her,ita kam KHUBRA a wannan lokacin damuwarta yadda jikinta ke mata azaba,amma kuma wani b'angare na zuciyarta,na tare da shi kalamansa na dad'a narka mata ilahirin gangar jíkíntα,sαí dαí kumα wαní bígírє dαgα zuciyarta na tunatar da ita girma da kuma lokacin data shafe da soyayyarsa data jima a mak'ale cikin zuciyarta tun a wancan lokacin na baya wanda duk ranar data tuna rabuwarta da shi ta k'arshe cikin mafarkinta dai dai tayi murmushi mai ciwo,sai gashi yanzun ta same shi a gaske tunanin da bai tab'a zuwa zuciyarta ba kenan murmushi tayi a lokacin mai cike da sukuni,idan har bata mantaba tun bayan zuwanta gidansu ZUHRA bata sake mafarki da shiba,a she a lokacin'ma suna kusa da juna,sam BB bai san mai ke gudana a tare da itaba a lokacin shi dai kam burinsa a lokacin bai wuce ya kafa gwamnatinsa ba duk kuwa da yanda yake da yak'inin kalamansa na tasiri a tare da ita,da sauri ta dawo duniyarta tana sauraren kalaman da suke mata yawo cikin jini da b'argo na jikinta,a wannan lokacin duk wata y'a mace da zata saurari kalaman dake fitowa daga bakin BB to tabbas babu makawa sai ta fad'a TARKON K'AUNA koda kuwa ace bata tab'a tsintar kanta cikin soyayya ba,halin da take tsintar kanta a wannan lokacin da BB yasan halin da yake jefa zuciyarta to da tabbas babu abunda zai sa bai k'ara k'aimi gurin ganin k'arasa narkar da ilahirin zuciyarta ba,ji take a lokacin inama tana da bakin magana to kuwa da tabbas babu abunda zai fito daga bakinta sai dai tace
"Ya barshi haka nan tun kafin zuciya da gangar jikinta ya gama yin melting saboda girman kalaman da yake amfani dasu..."
Sai dai kash babu bakin magana bare wannan kalamai su fito daga bakinta,haka taci gaba da saurarensa.
Duk da ganin irin sa'ar da tayi a matsayinta na wacce tayi dace da salihin miji hakan ba zai hanata kukaba saboda ta gurzu a hannunsa,duk fitsara irin tata data ke ji da ita a lokacin kam tayi k'us babu baki sai kunne.Wani wawan ajiyan zuciya ta shiga saukewa akai-akai,tausayinta duk ya cika shi ganin irin halin da ya jefa abar k'aunar tasa,rarrashi kam ya shashi a cikin wannan dare mai cike da d'umbin alkhairai wad'anda baki ba zai iya lissafasuba.
Kiraye-kirayen salla'n asubah shi yasa shi yunk'urin mik'ewa ya gyara mata kwanciyanta dan a lokacin kam tuni bacci yayi gaba da ita cike da wahala take baccin idanunta sun shige ciki saboda kumburi da suka yi,fuskarta ya shafa sannan ya ja mata duvet en ya rufeta,ya nufi hanyan toilet sai sakin murmushi yake shi kad'ai,sai daya tabbatar ya tsarkake jikinsa,ya kuma tanadi ruwa mai zafi irin wanda ba zai cutar da mutum ba,sannan ya dawo baccinta har yayi nisa,bai saurara mataba sai daya kaita har cikin bath tube,jinta cikin ruwan daya ratsata wani sabon azaba ya ziyarceta data ji shi from head to toe,take tayi wani uban zillo tana shirin fitowa,da sauri ya maidata ciki yana fad'in
"Easy baby..."
Sabon kuka tasa masa,murya dishii-dishi ta soma fad'in
"Bayan tarin muguntar da kayi min bai isheka ba saika had'a da k'arasa ni....Wannan ma ai mugunta ne kawai ka kama kana wani dafani kamar ka samu ganda...kuma Allah sai ya sakamin kan muguntar da kamin.."
Yana jinta sai murmushi yake yana kuma bata hak'uri dan yasan shi ne mai laifi.Cikin kuka take ci gaba da fad'in
"Ai dole ka sani gaba kana bani hak'uri tunda kasan ka gama da ni,inba muguntaba ai sai dana ce maka ban so amma ka wani dage...harda wani cewa sharad'i ashe sharad'in mugunta ne bana komaiba..."
Sai da yayi murmushi sannan ya sunkuya cikin kunnenta yake fad'in
"Yanzunma ki gama min fitsaran ina da k'arin sharad'i..."
"Wallahi a'a babu wani sharad'inka da zan sake saurara...haka kawai naje ka kashe ni..dan wollahi ina jin yanzu'nma bazan k'ara iya tafiya ba,shi kenan na zama gurguwa..."
Tana fad'in haka ta sake kecewa da kuka harda sheshshek'a,dariya ya saki yana shafa bayanta,da sauri ta doke hannunsa dake yawo a bayanta cikin kuka take masa masifa
"Ni ka bari bana so,ai dama da haka ka cuce ni d'azunma..."
Zallan futsara take zuba masa,amma sam BB bai ga laifinta ba a lokacin coz yasan shi ya janyo wannan rikicin nata.Sai daya wanketa tas a karo na biyu sannan ya barta ta k'arasa,yana jinta duk magananun da take idanunta a kulle suke ta kasa had'a ido dashi,a nan jikin wall na toilet en ya tsaya jiranta dan kam yana da tabbacin wannan sarauniyar rakin bazata iya fitowaba tunma dama can ta fad'a masa kad'an ya rage mata ta zama gurguwa.Tunani ya fad'a yadda daren ya kasance a gare shi,murmushi kad'ai yake saki idanunsa rufe kamar mai bacci.
Bayan ta gama tana k'ok'arin mik'ewa taji azabar data fi k'arfinta babu shiri ta koma ta zauna tana sakin kuka,cikin kuka take fad'in
"Wayyooo! Allah na MAMA shi kenan na zama gurguwa,wayoo ni shi kenan baran sake tafiya ba..."
Kukanta ne ya dawo da shi duniyarsa da sauri ya koma,baiyi mata magana ba ya d'auketa yayi waje da ita a kan bed ya direta ya juta ya fice a d'akin,bedroom enta ya isa kai tsaye ya d'auko mata jallabiyya da hijab ya dawo,shi da kansa ya sa mata sannan ya d'auketa ya dire a kan pray mat daya shimfid'a,fuska babu fara'a haka ta cunkushe ita a dole ga wacce akayiwa laifi,jam'i ya jasu raka'atanul fijr suka fara gabatarwa sannan suka sallacci asubah,ya d'an jima yana musu addu'a wanda sam bai kula da abunda KHUBRA keyiba,sai bayan daya k'are tukuna yana juyowa ya ganta kwance da alama kam baccinta take a lokacin d'an murmushi yayi sannan ya mik'e ya d'auke pray mat en,cak ya d'auketa a gurin ya maidata saman bed,sannan ya gyara mata kwanciya,kusa da ita ya haura ya kwanta tare da sata cikin jikinsa suka koma bacci....
《《》》
Kulawa ta mussaman KHALEEL ke bawa ZUHRA wadda bata tab'a tunanin samunta daga kowa ba,cike da so da k'auna suke nunawa juna kulawa,kwanaki biyu da aurensu sun koma matsayin abu guda duk inda d'aya yake to tabbas zaka samu d'ayan a tare da shi..
B'angaren ASHNA da SADEEQ ma ba'a cewa komai dan kam soyayya ko wasu turawan sai dai su d'aga k'afa coz babu abunda zasu fisu,idan har ka shiga wannan gida to tabbas ba zaka so ka fito ba saboda soyayyarsu mai cike da burgewa da mutunta juna babu raini...
《《》》
Sai around 11:00am ta farka idanunta ta shiga bud'ewa a hankali har ta kammala bud'esu tas a kansa zaune kusa da k'afafunta,kallon da yake mata yasa tayi saurin mayar da su ta kulle saboda tabbas kam baza ta iya bud'esu ba matuk'ar yana gurin,d'an murmushi yayi ya dawo kusa da ita,hannunta ya rik'o cikin nasa,sai da yayi kissing hannun sannan ya d'ora fuskarsa akai,tana jinsa tayi masa banza dan kam tana jin haushinsa har yanzun,ga kuma nauyin bud'e idonta da take gabansa gudun kada su sake had'a ido da shi.
Tunanin maganganunsa ta soma yi na jiya da yaketa faman rera mata acikin kunnenta,ita kad'ai take zancen zuci tana fad'in
_"Uhmmm! KHUBRA kenan ke yanzun kuma har kin yarda da abunda ya fad'a...? ko kuwa kin manta gurzar daya miki kamar ya samu kayan wanki da sukayi uban datti,ji fa irin wahalar daya baki,idan har da yana sonki ne kamar yadda ya fad'a to da lallai babu abunda zaisa ya miki irin wannan muguntar,kawai ki share duk wani abu da zai fad'a miki...dai dai me kina ganin kamar kalamansa gaskiya ne a gareki ko ko din kina sonsa ne yasa kike tunanin gaskiya ya fad'a miki...?_
D'an k'aramin tsaki ta jaa,dai-dai lokacin wayanta dake saman mirror ya fara kuka,shi da kansa ya d'auko mata wayan ganin mai kiran nata yasa yayi murmushi yana fad'in
"Ga CWEETY'NKI nan tana kiranki.."
Hannu ta mik'a masa nan ya d'ora mata wayan kan hannunta tare da jan hancinta,d'an k'aramin k'ara tayi duk da yanayin muryanta da baya fita
"Wayyoo! Allah YAYA zaka ciremin hancifa.."
Y'ar dariya yayi mai sauti yana fad'in
"Ko na cirema ai nawa ne ko..?"
"A'a naka ai gashi nan a fuskanka.."
"Ohhh! ba nawa bane kenan kike nufi ko mene...?"
"Ehh mana naka ai yana kan fuskanka ma.."