Sashe 70
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Murmushi yayi yana k'ara rungumeta tsam a jikinsa,zuciyarsa kan tsananin farin cikin da yake ciki ji yake kamar ya ciro ya bata ita kyauta ko ya samu sassaucin tsananin soyayyan dake cin jikinsa,duk da kasancewar a yanzun gashi ga ta
"Ok..! bari na baki labarin yanzun,amma da sharad'ifa..."
Ya k'arasa yana dariya
"Tabbb! ai na fad'a maka wollahi babu wani sharad'i da zan kuma yarda da shi indai naka ne.."
Dariya yayi sosai har hak'oransa suna bayyana,sannan ya fara bata labarin irin son da yake mata tun daga ranar da suka dawo gida shi da KHALEEL zuwa lokacin farkon da KHALEEL ya nuna yana sonta,da halin daya shiga akanta bayan b'acewarta,zuwa lokacin da suka had'u da ita a k'auyen ZAKIRAI da kuma dawowarta har kawo yanzun da suke tare manne da juna.
Ajiyan zuciya ta saki tana fad'in
"Dank'ari..! Amma kumafa YAYANAH kasan wani abu,Allah gani nake nafika shan wahala akan soyayyan nan,ni abunda yayi saura da zan iya cewa bai same niba,shi ne rashin lafiya amma kam daf nake da kamuwa da ciwon zuciya musammanma lokacin da aka sa ranar aurena da YAH KHALEEL,Allah ko jina nake a lokacin kamar bana raye,gani nake kamar na koma mutum-mutumi saboda a lokacin nikam gani nake shi kenan na rasaka a rayuwata...
Sai gashi na tsinci dami a akala,abunda sam ban kawowa zuciyata zai faruba sai gashi kamar a mafarki komai ya canja cikin lokaci kad'an.."
"Hakane baby amma kumafa ba zakimin wayoba sai kin bani labarin yadda komai ya faru.."
Murmushi tayi tana fad'in
"Yanzun kuwa zan fad'a maka komai.."
Nan itama ta shiga bashi labarin tun daga mafarkinta na farko da shi wanda ya janyo mata shan ruwa a gurin LADIYO data juye mata randa guda na ruwa akan batayi aikin data sata ba ta kwanta,k'arshe kuma dad'in mafarki yasa har bata ji lokacin da take rafka mata kiraba,daga nan ta d'ora masa da farkon zuwanta garin KANO zuwa rayuwarta a gidan MA'U da yadda mafarkinsa yayi ta jawo mata karb'ar na jaki a gurin MA'U har ta kai ga ta ture MA'U'N wata rana dalilin daya janyo mata targad'e kenan.Nan ta dakata tuna irin dariyar muguntar da tayi mata a ranar,dariya tayi a lokacin mai cike da sukuni na samun y'anci,hancinta ya lakace yana fad'in
"Jodi wato kema kin iya dariyan mugunta ko...?"
Kallonsa tayi tana murmushi jin ya kirata da wani suna na daban
"Uhmm! Allah ko YAYANAH ko kai da kana gurin sai kayi mata dariya,musamman yadda take tafiya kamar wata...."
Shiru tayi tana murmushi,a zuciyarta tace
"Allah yaso ban k'arasa ba,dan ko ni nasan abunda naji da dare,garama da ban k'arasa ba.."
Muryarsa ta tsinkayo yana fad'in
"Nikam babu dariyan da zanyi,dan a lokaci'nma da ina da dama to da tabbas k'ara mata zanyi.."
"Me yasa YAYANAH..?"
Sai daya runtse idonsa coz gani yake kamar a lokacin abunda ta fad'a suke faruwa,cikin dashewar murya na mutumin dake cike da tausayi ya furta
"Saboda ta wahalarmin abunda nafi k'auna a rayuwata..."
Fuskarsa ta shafa tana murmushi
"Yanzun kuma fa...Ai gani a kusa da kai ko.."
"Haka ne mafi kusama kuwa...Tunda gaki kwance cikin jikina ba..
Ammafa duk da haka saina hukunta su saboda sun aikata laifi mafi girma a gareki..."
"Ni kam YAYANAH bana son d'aukan wani mataki da zakayi,ina tunanin idan muka barsu da Allah zai isarmana,kuma ko bayan haka ma,tun yanzun kam ai sun fara girban abunda suka shuka..."
"Haka ne jodi Allah ya mana maganin irinsu.."
"Ameen YAYANAH..."
"Emmm! ina binki bashi fa..."
Kallonsa tayi da alamun neman k'arin bayani akan fuskarta
"Ehh! mana.....ko kin manta ne? ai da sauran labarin dan baki gama ba ina kuma sauraronki..."
"Kaiii YAYANAH kana da son labari.."
"Ehh! naji amma labarin ba kowanne ba"
"To sai wane iri..?"
"Irin wannan mana da kike bani yanzun,ai shi nafi so na kuma fi buk'ata.."
Ci gaba tayi da bashi labarin yadda ta gano shi ne mutumin mafarkinta har sai data k'are,kiss ya manna mata a porehead enta cikin sanyi ya furta
"Da ace inada damar maida hannun agogo baya to da tabbas nayi hakan dan na samu daman goge duk wani tabo daya shafeki a rayuwa,sai dai kash babu halin yin haka...Amma yanzunma bata b'aciba zan kasance miki matsayin miji wanda zai baki dukkan wata kariya ta ganin babu abunda zai kuma samunki a gaba.."
Tsam suka dad'a rungume junansu cike da soyayya da kulawa..Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya cike da bawa junansu kulawa ta musamman.
*TWO WEEK'S LEAP.*
Kimanin sati biyu kenan da aurensu,har yau BB ko k'ofar gida bai sake koda fita ba,hasalima wayoyinsa gaba d'aya ya kashesu dan kawai kada a takura musu,a cewarsa amarci suke saboda haka babu mai damunsa.
Yau ya yanke shawaran kunna wayoyin yana kunnawa ko kiran KHALEEL na shigowa,cike da nishad'i ya d'auka yana fad'in
"MAN..! Yane..? ya iyali...?"
"A'a ku ai kune masu iyali,tunda gashi ganin kama ya gagara bare a jika ko da a waya.."
Murmushi yayi yana fad'in
"Kai da Allah ba wannan ba,yanzun kana ina ne ina son mu had'u mu k'arasa maganar karatun JODI..."
Dariya KHALEEL yayi yana fad'in
"Ehh! lallaifa ka tabbata masoyi irin wannan canjin suna cikin lokaci kad'an haka.."
Bai tanka masaba,saima hiran daya canja zuwa maganar daya d'auko na karatunta dayake so nan bada jimawa ba ace hakan ya samu.
Sai da suka gama maganar sannan yayi masa sallama,d'agowa yayi yana kallon hanyan corridor na bed room ensu,tsaye ya ganta cikin gown data kamata red colour mai suphagetti'n hannu,gashinta ta kamashi a tsakiya da red en ribbon,idanunta ya sha kajol kwalli,da red en lipstick sai kyalli bakinta keyi..Kallonta ya tsaya yi kamar wani dolo,k'amshinta duk ya cika gurin,har tazo gabansa bai sani ba,sai data masa blowing air a fuska sannan ya sauke wani ajiyan zuciya,waist enta ya rik'e dai² tana shirin zama ya janyota kan laps nasa
"Jodi wannan kwaliyyanfa haka..?"
Hannunta d'aya ta zagaye a wuyansa d'ayan kuma tana zane akan fuskansa tana tafiya da shi daga kan goshinsa zuwa saman tip noise nasa,wani ajiyan zuciya yayi yana lumshe idanunsa kamar mai jin bacci,bud'ewa yayi ya sauke su kanta cikin shak'ak'k'iyar murya yake shirin yin magana sai dai kuma ya kasa,gyaran murya yayi yana son magana again ya kasa,yatsanta tasa a kan lips ensa tana shafawa kamar tana sa masa wani abu tana kallon cikin idonsa,sai data bari ya gama kamuwa dan idanunsa har sun soma sauya launi tayi saurin mik'ewa tayi hanyan bedroom a guje tana masa dariya.Binta yayi da sauri ko kafin ya k'araso ta turo k'ofan tana k'ok'arin rufewa,da sauri yasa jikinsa ya tareta,barin gurin tayi da gudu ta haura kan bed tana dariya,murmushi yayi ya kamota
"Wato na zama abun tsokana a gurinki ko..?"
Tana kallon eye ball nasa tana dariya,kallonta yayi yana matsawa da fuskansa,porehead nasu ya had'a sannan tip noise,har lokacin dariya take tana shirin yin magana ya hanata,dai² lokacin daya kamo lower lip nata yana kissing.
Shiru tayi tana faman mutsu-mutsu,sai da yayi nisa sosai a jahar da bai san inda yake ba,ring en wayansa dake yashe kan bed ya dawo dashi hayyacinsa,a wahale ya d'ago jajayen idanunsa yana lalubarta da niyyan ya kashe ya d'auko,sai dai kuma sunan KHALEEL daya gani yasa shi d'auka,ko kafin yayi magana KHALEEL en ya katse shi ta hanyar fad'in
"To mara zumunci gamu dai a parlour muna jiranku..."
Wani uban tsaki ya saki,a fili ya furta
"Banda d'an iska yanzun mu gama waya baka fad'aminba,sai yanzun saboda ka rainama mutane hankali.."
Ransa a d'an b'ace ya koma gefe yayi rigingine yana murza goshinsa daya d'auki d'umi,dariyan mugunta tayi ta mik'e tana gyara riganta daya janye yayi sama,sai da taje bakin k'ofar fita ta juyo ta kalleshi,kallonta yake idanunsa sun canja kamar zai mata kuka yake kallonta,gwalo ta masa sannan ta fice,K'wafa yayi sannan ya furta
"Zan kamaki ne,za kuma kiyi bayani.."
Da kyar ya saita kansa ya fice,ko daya fito parlour nan ya shiga had'e fuska saboda bai son su kawo masa wasa,KHUBRA dake rik'e da hannun ZUHRA ta d'ago cikin alamu na rashin gaskiya ta kalleshi,aiko take suka had'a ido kallon da taga yayi mata yasa ta kwashewa da dariya,kallonsu KHALEEL da ZUHRA suka tsaya yi,sai dai kuma sun bagarar da lamarin babu wanda yayi magana,nan hira ya b'alle tsakaninsu,janye ZUHRA tayi suka shige d'akinta da suka gama chukuikuye bed sheet en kai kamar wad'anda sukayi dambe samansa,kallon yanayin d'akin ZUHRA tayi sannan ta kalli KHUBRA tana fad'in
"CWEETY haka kika koma kuma...?"
Cikin alamu na rashin fahimtan inda zancenta suka dosa ta kalleta tana fad'in
"Me kuma akayi..?"
"Can nake nufi..."
Ta nuna mata saman bed enta,d'an tsaki tayi tana fad'in
"Ke yanzu nefa ya koma haka,ai na gyara da safe..."
"Ok..! bari na baki labarin yanzun,amma da sharad'ifa..."
Ya k'arasa yana dariya
"Tabbb! ai na fad'a maka wollahi babu wani sharad'i da zan kuma yarda da shi indai naka ne.."
Dariya yayi sosai har hak'oransa suna bayyana,sannan ya fara bata labarin irin son da yake mata tun daga ranar da suka dawo gida shi da KHALEEL zuwa lokacin farkon da KHALEEL ya nuna yana sonta,da halin daya shiga akanta bayan b'acewarta,zuwa lokacin da suka had'u da ita a k'auyen ZAKIRAI da kuma dawowarta har kawo yanzun da suke tare manne da juna.
Ajiyan zuciya ta saki tana fad'in
"Dank'ari..! Amma kumafa YAYANAH kasan wani abu,Allah gani nake nafika shan wahala akan soyayyan nan,ni abunda yayi saura da zan iya cewa bai same niba,shi ne rashin lafiya amma kam daf nake da kamuwa da ciwon zuciya musammanma lokacin da aka sa ranar aurena da YAH KHALEEL,Allah ko jina nake a lokacin kamar bana raye,gani nake kamar na koma mutum-mutumi saboda a lokacin nikam gani nake shi kenan na rasaka a rayuwata...
Sai gashi na tsinci dami a akala,abunda sam ban kawowa zuciyata zai faruba sai gashi kamar a mafarki komai ya canja cikin lokaci kad'an.."
"Hakane baby amma kumafa ba zakimin wayoba sai kin bani labarin yadda komai ya faru.."
Murmushi tayi tana fad'in
"Yanzun kuwa zan fad'a maka komai.."
Nan itama ta shiga bashi labarin tun daga mafarkinta na farko da shi wanda ya janyo mata shan ruwa a gurin LADIYO data juye mata randa guda na ruwa akan batayi aikin data sata ba ta kwanta,k'arshe kuma dad'in mafarki yasa har bata ji lokacin da take rafka mata kiraba,daga nan ta d'ora masa da farkon zuwanta garin KANO zuwa rayuwarta a gidan MA'U da yadda mafarkinsa yayi ta jawo mata karb'ar na jaki a gurin MA'U har ta kai ga ta ture MA'U'N wata rana dalilin daya janyo mata targad'e kenan.Nan ta dakata tuna irin dariyar muguntar da tayi mata a ranar,dariya tayi a lokacin mai cike da sukuni na samun y'anci,hancinta ya lakace yana fad'in
"Jodi wato kema kin iya dariyan mugunta ko...?"
Kallonsa tayi tana murmushi jin ya kirata da wani suna na daban
"Uhmm! Allah ko YAYANAH ko kai da kana gurin sai kayi mata dariya,musamman yadda take tafiya kamar wata...."
Shiru tayi tana murmushi,a zuciyarta tace
"Allah yaso ban k'arasa ba,dan ko ni nasan abunda naji da dare,garama da ban k'arasa ba.."
Muryarsa ta tsinkayo yana fad'in
"Nikam babu dariyan da zanyi,dan a lokaci'nma da ina da dama to da tabbas k'ara mata zanyi.."
"Me yasa YAYANAH..?"
Sai daya runtse idonsa coz gani yake kamar a lokacin abunda ta fad'a suke faruwa,cikin dashewar murya na mutumin dake cike da tausayi ya furta
"Saboda ta wahalarmin abunda nafi k'auna a rayuwata..."
Fuskarsa ta shafa tana murmushi
"Yanzun kuma fa...Ai gani a kusa da kai ko.."
"Haka ne mafi kusama kuwa...Tunda gaki kwance cikin jikina ba..
Ammafa duk da haka saina hukunta su saboda sun aikata laifi mafi girma a gareki..."
"Ni kam YAYANAH bana son d'aukan wani mataki da zakayi,ina tunanin idan muka barsu da Allah zai isarmana,kuma ko bayan haka ma,tun yanzun kam ai sun fara girban abunda suka shuka..."
"Haka ne jodi Allah ya mana maganin irinsu.."
"Ameen YAYANAH..."
"Emmm! ina binki bashi fa..."
Kallonsa tayi da alamun neman k'arin bayani akan fuskarta
"Ehh! mana.....ko kin manta ne? ai da sauran labarin dan baki gama ba ina kuma sauraronki..."
"Kaiii YAYANAH kana da son labari.."
"Ehh! naji amma labarin ba kowanne ba"
"To sai wane iri..?"
"Irin wannan mana da kike bani yanzun,ai shi nafi so na kuma fi buk'ata.."
Ci gaba tayi da bashi labarin yadda ta gano shi ne mutumin mafarkinta har sai data k'are,kiss ya manna mata a porehead enta cikin sanyi ya furta
"Da ace inada damar maida hannun agogo baya to da tabbas nayi hakan dan na samu daman goge duk wani tabo daya shafeki a rayuwa,sai dai kash babu halin yin haka...Amma yanzunma bata b'aciba zan kasance miki matsayin miji wanda zai baki dukkan wata kariya ta ganin babu abunda zai kuma samunki a gaba.."
Tsam suka dad'a rungume junansu cike da soyayya da kulawa..Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya cike da bawa junansu kulawa ta musamman.
*TWO WEEK'S LEAP.*
Kimanin sati biyu kenan da aurensu,har yau BB ko k'ofar gida bai sake koda fita ba,hasalima wayoyinsa gaba d'aya ya kashesu dan kawai kada a takura musu,a cewarsa amarci suke saboda haka babu mai damunsa.
Yau ya yanke shawaran kunna wayoyin yana kunnawa ko kiran KHALEEL na shigowa,cike da nishad'i ya d'auka yana fad'in
"MAN..! Yane..? ya iyali...?"
"A'a ku ai kune masu iyali,tunda gashi ganin kama ya gagara bare a jika ko da a waya.."
Murmushi yayi yana fad'in
"Kai da Allah ba wannan ba,yanzun kana ina ne ina son mu had'u mu k'arasa maganar karatun JODI..."
Dariya KHALEEL yayi yana fad'in
"Ehh! lallaifa ka tabbata masoyi irin wannan canjin suna cikin lokaci kad'an haka.."
Bai tanka masaba,saima hiran daya canja zuwa maganar daya d'auko na karatunta dayake so nan bada jimawa ba ace hakan ya samu.
Sai da suka gama maganar sannan yayi masa sallama,d'agowa yayi yana kallon hanyan corridor na bed room ensu,tsaye ya ganta cikin gown data kamata red colour mai suphagetti'n hannu,gashinta ta kamashi a tsakiya da red en ribbon,idanunta ya sha kajol kwalli,da red en lipstick sai kyalli bakinta keyi..Kallonta ya tsaya yi kamar wani dolo,k'amshinta duk ya cika gurin,har tazo gabansa bai sani ba,sai data masa blowing air a fuska sannan ya sauke wani ajiyan zuciya,waist enta ya rik'e dai² tana shirin zama ya janyota kan laps nasa
"Jodi wannan kwaliyyanfa haka..?"
Hannunta d'aya ta zagaye a wuyansa d'ayan kuma tana zane akan fuskansa tana tafiya da shi daga kan goshinsa zuwa saman tip noise nasa,wani ajiyan zuciya yayi yana lumshe idanunsa kamar mai jin bacci,bud'ewa yayi ya sauke su kanta cikin shak'ak'k'iyar murya yake shirin yin magana sai dai kuma ya kasa,gyaran murya yayi yana son magana again ya kasa,yatsanta tasa a kan lips ensa tana shafawa kamar tana sa masa wani abu tana kallon cikin idonsa,sai data bari ya gama kamuwa dan idanunsa har sun soma sauya launi tayi saurin mik'ewa tayi hanyan bedroom a guje tana masa dariya.Binta yayi da sauri ko kafin ya k'araso ta turo k'ofan tana k'ok'arin rufewa,da sauri yasa jikinsa ya tareta,barin gurin tayi da gudu ta haura kan bed tana dariya,murmushi yayi ya kamota
"Wato na zama abun tsokana a gurinki ko..?"
Tana kallon eye ball nasa tana dariya,kallonta yayi yana matsawa da fuskansa,porehead nasu ya had'a sannan tip noise,har lokacin dariya take tana shirin yin magana ya hanata,dai² lokacin daya kamo lower lip nata yana kissing.
Shiru tayi tana faman mutsu-mutsu,sai da yayi nisa sosai a jahar da bai san inda yake ba,ring en wayansa dake yashe kan bed ya dawo dashi hayyacinsa,a wahale ya d'ago jajayen idanunsa yana lalubarta da niyyan ya kashe ya d'auko,sai dai kuma sunan KHALEEL daya gani yasa shi d'auka,ko kafin yayi magana KHALEEL en ya katse shi ta hanyar fad'in
"To mara zumunci gamu dai a parlour muna jiranku..."
Wani uban tsaki ya saki,a fili ya furta
"Banda d'an iska yanzun mu gama waya baka fad'aminba,sai yanzun saboda ka rainama mutane hankali.."
Ransa a d'an b'ace ya koma gefe yayi rigingine yana murza goshinsa daya d'auki d'umi,dariyan mugunta tayi ta mik'e tana gyara riganta daya janye yayi sama,sai da taje bakin k'ofar fita ta juyo ta kalleshi,kallonta yake idanunsa sun canja kamar zai mata kuka yake kallonta,gwalo ta masa sannan ta fice,K'wafa yayi sannan ya furta
"Zan kamaki ne,za kuma kiyi bayani.."
Da kyar ya saita kansa ya fice,ko daya fito parlour nan ya shiga had'e fuska saboda bai son su kawo masa wasa,KHUBRA dake rik'e da hannun ZUHRA ta d'ago cikin alamu na rashin gaskiya ta kalleshi,aiko take suka had'a ido kallon da taga yayi mata yasa ta kwashewa da dariya,kallonsu KHALEEL da ZUHRA suka tsaya yi,sai dai kuma sun bagarar da lamarin babu wanda yayi magana,nan hira ya b'alle tsakaninsu,janye ZUHRA tayi suka shige d'akinta da suka gama chukuikuye bed sheet en kai kamar wad'anda sukayi dambe samansa,kallon yanayin d'akin ZUHRA tayi sannan ta kalli KHUBRA tana fad'in
"CWEETY haka kika koma kuma...?"
Cikin alamu na rashin fahimtan inda zancenta suka dosa ta kalleta tana fad'in
"Me kuma akayi..?"
"Can nake nufi..."
Ta nuna mata saman bed enta,d'an tsaki tayi tana fad'in
"Ke yanzu nefa ya koma haka,ai na gyara da safe..."