Sashe 29
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan shud'ewar wani lokaci ya dakata yana k'arewa zanen dake kan board en kallo,dai² lokacin idanunsa sun gama k'ank'ancewa kallon zanen dake jikin paper yayi,ya saki wani k'ayataccen murmushi,shi kad'ai yake surutansa,bed ya nufa bayan ya gama sumbatan picture en ya kwanta,dai² lokacin 12:00am...
Bacci mai nauyi ya d'auke shi cike da mafarkin KHUBRA......
Da safe misalin k'arfe 11:00am ya fito cikin shiri hannunsa rik'e da paper ya fito sai k'amshi yake bazawa,har ya fita babu da wanda ya had'u haka ya fice daga gidan...
Direct police station ya wuce,sergent da suke kan counter suna ganinsa suka shiga gaidashi saboda sun ganeshi office en D.P.O suka raka shi,dan sun san basa rakiyar banza...
After sun gaisa da D.P.O ya shaida masa abun da ya kawo shi,take kuwa ya buk'a ci ganin pic en yarinyar da ya fad'a masa ya zo da shi,babu b'ata lokaci ya mik'a masa...
Duk abunda ya kamata shi D.P.O suka tattauna akan yadda za a yad'a photon cikin garin Kanon dabo...
BB ya masa godiya ya fito dan tafiya gida,wanda k'arshe ba shi ya bar station enba sai da D.P.O ya had'a shi da y'an sandan da zasu yi masa aiki suka gaisa,sannan ya wuce.....
《《》》
Kwanaki sun ci gaba da gangarawa b'angaren KHUBRA rayuwarta cikin nutsuwa babu wani abu dake damunta rayuwarta take babu takurawa...
Kulawan da BABA ZUWAIRA ke bata ko lokacin da take gida hannun iyayenta bata samu irinta ba,shi yasa ta saki jikinta sosai babu damuwan komai cikin ranta....
Duk lokacin da BABA ZUWAIRA ta kalli KHUBRA tana tausaya mata irin rayuwar da take ciki,duk da ta kafu akan sana'arta ta *GARUWA* wanda yanzun ta kai duk line da zata gifta cikin garin na ZAKIRAI an santa,duk inda ta gifta za kaji ana fad'in *KHUBRA Y'AR GARUWA*,wannan d'aukaka da ta samu kan sana'arta yana mata dad'i da yadda mutane ke yabon halayenta cikin garin....
Wannan kenan......
*~KEEP FOLLOWING........~*
*~TEAM KHUBRA.~*
*_REAL SMASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*23/ʝųŋɛ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_AS'ALULLAHAL AZIIYM RABBAL ARSHIL AZIIYM AN-YASHFIYAKI *7_
_GWS duarling sis @CWEET HUBBEEY._
*~________________________~*
_*AUNTY G & AUNTY U* suna matuk'ar godiya da sadaukarwarki garesu gurin taya su murnan zagayowar ranar haihuwansu,fatan Allah ya k'ara zumunci da k'aunar juna.....Ameen..._
_@CWEET HULBATEEY._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*3⃣2⃣*
🇹un bayan zuwansa police station lokacin da ya kai photon da aka buk'ata,yake jiran jin sakamakon binciken daga wajen D.P.O amma shiru,har ta kai ga yau tsahon kwanaki bak'wai amma shiru kake ji....
_WAI MALAM YA CI SHIRWA...._
B'angaren Police kuwa da aka had'a BB dasu tuni suka fara aikinsu ba tare da sanin HAJIYA MURJA ko HAJIYA LAURA ba,dan ko kowacce akwai masu kula da al'amuranta duk zirga² da suke a idon hukuma suke aiwatar da hakan...
Shirun da BB yaji kwana biyu babu labari ne yasa shi kiran D.P.O yana neman k'arin bayani game da case en b'atan KHUBRA....
Cikin yanayin sarewa ya shiga kiran line en D.P.O,wanda cikin nasara ya d'auka ba tare da b'ata lokaci ba...
"Hello!yallab'ai barka da rana,ya aiki?"
Daga gefen D.P.O aka amsa masa
"Lafiya,Alhamdulillah!"
"Yallab'ai dama kira nayi na maka tuni naji kwana biyu shiru babu wani k'arin haske kan b'atan yarinyar nan"
Daga gefen D.P.O aka amsa da
"Ehhh!toh gaskiya nima dai abunda ya jima yana bani mamaki game da wannan case en shi ne,tun bayan da ka kawo photo da muka buk'ata aka watsa shi a kafafen sadarwa amma shiru har yanzun babu wani bayani da muka samu daga gurin al'umma,munyi nema munyi cigiya amma shiru har yanzun babu wani ci gaba,ina ganin dai kam sai mun k'ara hak'uri,mun kuma k'arawa abun lokaci muga yadda Allah zai yi ikonsa..
Amma har yanzun muna kan bincike da izinin Allah zamu sameta".....
Dogon ajiyar zuciya BB ya sauke kafin cikin kasala ya furta
"Allah ya bayyana ta"
D.P.O ya amsa da "Ameen"
Sannan ya d'ora da fad'in
"Ina fatan dai yaran da muka turo suna kan aiki,babu wata matsala da ake fuskanta"
"Ehhh!Yallab'ai babu wata matsala,aikinsu yana tafiya yadda ya kamata babu wata matsala"
"Ok! Babu matsala Allah ya bayyanata,amma a k'ara hak'uri"
"In sha Allah yallab'ai,na gode sosai"
Sukayi sallama,bayan BB ya ajiye phone en ya jima yana nazari kan wannan case en,shi kad'ai kuma ya mik'e ya zari car keys ensa ya fice...
《《》》
Tsaye take cikin super market en *JIFATU STORE* dai² b'arin y'an rugs tana dubawa...
Wayanta ne yayi k'ara a hankali ta bud'e jakarta ta fito da ita..
Rashin gaskiya ne yasa ta juyawa tana kallon yanayin gurin,babu kowa a arean da take shi yasa ta d'auki kiran ganin sunan dake lilo kan wayan...
"Hello HAJIYA MURJA kiyi hak'uri bana gida ne,shi yasa ban d'auki kirankiba,amma ki bari na k'arasa gida,yanzun ina *JIFATU* naje siyayya"
Daga gefen da aka kira cikin fad'a² ake magana wanda har wayan me magana ta farko tana amsawa k'asa²,ta yadda idan akwai wani a kusa zai iya jiyo abunda ake fad'a...
"Haba HAJIYA LAURA tun yaushe nake kiranki kink'i amsawa,idan abun nan ba mai yiwuwa bane yaci ace kin sanar dani,amma kin barni kara zube...
Waima dan Allah wasu sha³n kika sa suka yi aikin nan?"
"Haba HAJIYA MURJA nafa fad'a miki bana gida,kiyi hak'uri zan kiraki idan naje gida"
"Kinga HAJIYA LAURA dakata bana son jin wannan maganar daga bakinki kawai idan zaki tsaya muyi magana to idan kuma ba hakaba,wallahi zan zare hannuna a ciki duk lokacin da wannan lamarin ya kwab'e kada kiyi kuka da ni,kiyi kuka da kanki...
Kina da damar aikata duk abunda kika so,zab'i ya rage ga mai shiga rijiya....
Ko ki bani had'in kai muyi magana yanzun ko kuma ki kashe,duk lokacin da kikaga dama kya neme ni"....
Tana kaiwa nan tayi shiru tana sauraren jin me HAJIYA LAURA zata ce...
A gefen HAJIYA LAURA kuwa jin furucin na k'awar tata ya so ya bata tsoro amma ta dake tare da cizon leb'enta na k'asa,sai da tayi gefe da wayan sannan ta saki k'wafa....
"Babu damuwa muyi maganar yanzun"
Murmushin mugunta HAJIYA MURJA tayi sannan ta fara magana
"Ai ke nake sauraro naji baki cemin komai game da tambayan da nayi miki ba "
"Wane tambaya kenan?"
"Ce miki nayi wane sha³i ne suka yi wannan aikin?ina nufin wane gidadawa kika sa suka zo gidana ranan da aka sace yarinyar nan?"
Maganar HAJIYA MURJA ba k'aramin b'atawa HAJIYA LAURA rai tayi ba,haka ta danne tana bata amsa..
"Wasu yara ne da sukemin aiki,wani abu ya faru ne?"
"A'a kawai dai ina son sanar dake ne duk inda suke idan har suna cikin garin KANO to suyi gaggawar barinsa domin kuwa yaron nan ya tsananta bincike...
Sannan abu na gaba idan har sukayi abunda ya janyo aka kamasu to ki tabbatar musu da kada su sake suna na ya fito a cikin bakunansu...
Kuskuren dake cikin ambaton suna na dai² yake da rasa rai,na fad'a miki saboda haka ya rage naki,ko ki jaa musu kunne ko ki k'yalesu su aikata hakan"
Cikin sanyin jiki HAJIYA LAURA ta amsa,amma cikin zuciyarta cike take da tarin k'unci...
"Sannan abu na gaba ina so ki kula da duk wani al'amura naki,idanuna suna kanki,kuskure d'aya kikayi zaki ki hannun hukuma"....
Ita dai HAJIYA LAURA bata iya cewa komaiba,baya ga zuciyanta dake tafasa,wanda idan ka kalleta zaka iya gane tsananin b'acin rai da take ciki a kan fuskanya.....
Bayan sunyi sallama ne HAJIYA LAURA ta fara magana cikin b'acin rai ta furta
"Lallai HAJIYA MURJA wato ni take son mai dawa bagidajiya,to wallahi sai na koya miki hankali,zaki san dani kike zanc en"....
Cikin b'acin rai ta fice daga gurin ba tare da ta siya abunda ya kawota ba,ta kama hanyan komawa gida....
Zuciyarta tayi k'unci da maganganun da AMINIYAR tata ta gama yab'a mata,ita kad'ai take k'wafa idan ta tuna abun duniya duk ya isheta......
《《》》
"Hello!sir"
Aka ambata daga b'angaren mai kiran,wanda yake magana k'asa²,da alama kuma akwai wani babban al'amari a tare da shi da yake son sanarwa...
Bayan an amsa masa ya shiga koro jawabi...
"Yallab'ai akwai wata mata daga cikin assignment da aka bamu, yau nabi bayan matar zuwa *JIFATU STORE* dake kan hanyar *OBASANJO ROAD*...
Tabbas yallab'ai akwai wani al'amari a tare da matar,kuma daga dukkan alamu matar bata da gaskiya duba da yanayin yadda take magana a waya,da kuma yanayin data fito daga *STORE* en..."
"Cikin wane irin yanayi kaga ta fito?"
"Yallab'ai yanayin da ta fito yana nuna tana cikin tashin hankali"
"Shin akwai wani abu da ya faru? ina nufin wani abu ya faru da ita bayan shigarta gurin siyayyar?"
"Ehhh!yallab'ai bayan shigarta da kamar minti uku (3) naga ta d'auko waya a cikin jakarta ta hannu,to yallab'ai bayan ta amsa kiran wayan ne naga hankalinta ya tashi ta fito"...
"Lokacin da take wayan kana ina kai en?"
"Yallab'ai ina cikin gurin da ta shiga"
"Ok!ina fatan babu wanda ya kula da binta da kake"
Cike da ladabi Sergeant en ya furta
"A'a yallab'ai babu wanda ya gani"
"Da kyau aikinka yana kyau,abunda nake so da kai kaci gaba da bibiyarta,har mu tabbatar da gaskiyan abunda muke hasashe.
Allah ya taimaka"...
Daga haka sukayi hanging wayan...
Tunani BB ya tsaya bayan ya gama answering call en daga sergeant en,akan hanyarsa ta zuwa gidansu KHALEEL...
Da kyar ya katse abunda yake yama motan key zuwa gida,dan ji yayi bazai iya zuwa ba,hakan ne yasa shi canja shawara ya koma inda ya fito....
《《》》
Kwanaki sun ci gaba da giftawa kamar ana ingizasu....
Ta b'angaren binciken neman da akewa KHUBRA abu ya faskara dan ko zuwa wannan lokaci har an gama fidda rai,anyi cigiyan anyi neman amma shiru kake ji uwa an shuka dusa,wannan dalilin yasa BB yanke shawaran sawa a tsananta yin rok'on Allah game da matsalar duk da kuwa dama anayi amma yana da burin na wannan lokacin yafi na baya...
Haka kuwa akayi ko da ya tuntub'i KHALEEL bai yi k'asa a guiwaba ya amsa masa da fad'in
"Tabbas wannan ma shawara ce ya kamata muyi hakan,Allah dai ya bayyanata idan muna da rabon sake ganinta"
Suka amsa da amin cike da jimami....
《《》》
Bacci mai nauyi ya d'auke shi cike da mafarkin KHUBRA......
Da safe misalin k'arfe 11:00am ya fito cikin shiri hannunsa rik'e da paper ya fito sai k'amshi yake bazawa,har ya fita babu da wanda ya had'u haka ya fice daga gidan...
Direct police station ya wuce,sergent da suke kan counter suna ganinsa suka shiga gaidashi saboda sun ganeshi office en D.P.O suka raka shi,dan sun san basa rakiyar banza...
After sun gaisa da D.P.O ya shaida masa abun da ya kawo shi,take kuwa ya buk'a ci ganin pic en yarinyar da ya fad'a masa ya zo da shi,babu b'ata lokaci ya mik'a masa...
Duk abunda ya kamata shi D.P.O suka tattauna akan yadda za a yad'a photon cikin garin Kanon dabo...
BB ya masa godiya ya fito dan tafiya gida,wanda k'arshe ba shi ya bar station enba sai da D.P.O ya had'a shi da y'an sandan da zasu yi masa aiki suka gaisa,sannan ya wuce.....
《《》》
Kwanaki sun ci gaba da gangarawa b'angaren KHUBRA rayuwarta cikin nutsuwa babu wani abu dake damunta rayuwarta take babu takurawa...
Kulawan da BABA ZUWAIRA ke bata ko lokacin da take gida hannun iyayenta bata samu irinta ba,shi yasa ta saki jikinta sosai babu damuwan komai cikin ranta....
Duk lokacin da BABA ZUWAIRA ta kalli KHUBRA tana tausaya mata irin rayuwar da take ciki,duk da ta kafu akan sana'arta ta *GARUWA* wanda yanzun ta kai duk line da zata gifta cikin garin na ZAKIRAI an santa,duk inda ta gifta za kaji ana fad'in *KHUBRA Y'AR GARUWA*,wannan d'aukaka da ta samu kan sana'arta yana mata dad'i da yadda mutane ke yabon halayenta cikin garin....
Wannan kenan......
*~KEEP FOLLOWING........~*
*~TEAM KHUBRA.~*
*_REAL SMASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*23/ʝųŋɛ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_AS'ALULLAHAL AZIIYM RABBAL ARSHIL AZIIYM AN-YASHFIYAKI *7_
_GWS duarling sis @CWEET HUBBEEY._
*~________________________~*
_*AUNTY G & AUNTY U* suna matuk'ar godiya da sadaukarwarki garesu gurin taya su murnan zagayowar ranar haihuwansu,fatan Allah ya k'ara zumunci da k'aunar juna.....Ameen..._
_@CWEET HULBATEEY._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*3⃣2⃣*
🇹un bayan zuwansa police station lokacin da ya kai photon da aka buk'ata,yake jiran jin sakamakon binciken daga wajen D.P.O amma shiru,har ta kai ga yau tsahon kwanaki bak'wai amma shiru kake ji....
_WAI MALAM YA CI SHIRWA...._
B'angaren Police kuwa da aka had'a BB dasu tuni suka fara aikinsu ba tare da sanin HAJIYA MURJA ko HAJIYA LAURA ba,dan ko kowacce akwai masu kula da al'amuranta duk zirga² da suke a idon hukuma suke aiwatar da hakan...
Shirun da BB yaji kwana biyu babu labari ne yasa shi kiran D.P.O yana neman k'arin bayani game da case en b'atan KHUBRA....
Cikin yanayin sarewa ya shiga kiran line en D.P.O,wanda cikin nasara ya d'auka ba tare da b'ata lokaci ba...
"Hello!yallab'ai barka da rana,ya aiki?"
Daga gefen D.P.O aka amsa masa
"Lafiya,Alhamdulillah!"
"Yallab'ai dama kira nayi na maka tuni naji kwana biyu shiru babu wani k'arin haske kan b'atan yarinyar nan"
Daga gefen D.P.O aka amsa da
"Ehhh!toh gaskiya nima dai abunda ya jima yana bani mamaki game da wannan case en shi ne,tun bayan da ka kawo photo da muka buk'ata aka watsa shi a kafafen sadarwa amma shiru har yanzun babu wani bayani da muka samu daga gurin al'umma,munyi nema munyi cigiya amma shiru har yanzun babu wani ci gaba,ina ganin dai kam sai mun k'ara hak'uri,mun kuma k'arawa abun lokaci muga yadda Allah zai yi ikonsa..
Amma har yanzun muna kan bincike da izinin Allah zamu sameta".....
Dogon ajiyar zuciya BB ya sauke kafin cikin kasala ya furta
"Allah ya bayyana ta"
D.P.O ya amsa da "Ameen"
Sannan ya d'ora da fad'in
"Ina fatan dai yaran da muka turo suna kan aiki,babu wata matsala da ake fuskanta"
"Ehhh!Yallab'ai babu wata matsala,aikinsu yana tafiya yadda ya kamata babu wata matsala"
"Ok! Babu matsala Allah ya bayyanata,amma a k'ara hak'uri"
"In sha Allah yallab'ai,na gode sosai"
Sukayi sallama,bayan BB ya ajiye phone en ya jima yana nazari kan wannan case en,shi kad'ai kuma ya mik'e ya zari car keys ensa ya fice...
《《》》
Tsaye take cikin super market en *JIFATU STORE* dai² b'arin y'an rugs tana dubawa...
Wayanta ne yayi k'ara a hankali ta bud'e jakarta ta fito da ita..
Rashin gaskiya ne yasa ta juyawa tana kallon yanayin gurin,babu kowa a arean da take shi yasa ta d'auki kiran ganin sunan dake lilo kan wayan...
"Hello HAJIYA MURJA kiyi hak'uri bana gida ne,shi yasa ban d'auki kirankiba,amma ki bari na k'arasa gida,yanzun ina *JIFATU* naje siyayya"
Daga gefen da aka kira cikin fad'a² ake magana wanda har wayan me magana ta farko tana amsawa k'asa²,ta yadda idan akwai wani a kusa zai iya jiyo abunda ake fad'a...
"Haba HAJIYA LAURA tun yaushe nake kiranki kink'i amsawa,idan abun nan ba mai yiwuwa bane yaci ace kin sanar dani,amma kin barni kara zube...
Waima dan Allah wasu sha³n kika sa suka yi aikin nan?"
"Haba HAJIYA MURJA nafa fad'a miki bana gida,kiyi hak'uri zan kiraki idan naje gida"
"Kinga HAJIYA LAURA dakata bana son jin wannan maganar daga bakinki kawai idan zaki tsaya muyi magana to idan kuma ba hakaba,wallahi zan zare hannuna a ciki duk lokacin da wannan lamarin ya kwab'e kada kiyi kuka da ni,kiyi kuka da kanki...
Kina da damar aikata duk abunda kika so,zab'i ya rage ga mai shiga rijiya....
Ko ki bani had'in kai muyi magana yanzun ko kuma ki kashe,duk lokacin da kikaga dama kya neme ni"....
Tana kaiwa nan tayi shiru tana sauraren jin me HAJIYA LAURA zata ce...
A gefen HAJIYA LAURA kuwa jin furucin na k'awar tata ya so ya bata tsoro amma ta dake tare da cizon leb'enta na k'asa,sai da tayi gefe da wayan sannan ta saki k'wafa....
"Babu damuwa muyi maganar yanzun"
Murmushin mugunta HAJIYA MURJA tayi sannan ta fara magana
"Ai ke nake sauraro naji baki cemin komai game da tambayan da nayi miki ba "
"Wane tambaya kenan?"
"Ce miki nayi wane sha³i ne suka yi wannan aikin?ina nufin wane gidadawa kika sa suka zo gidana ranan da aka sace yarinyar nan?"
Maganar HAJIYA MURJA ba k'aramin b'atawa HAJIYA LAURA rai tayi ba,haka ta danne tana bata amsa..
"Wasu yara ne da sukemin aiki,wani abu ya faru ne?"
"A'a kawai dai ina son sanar dake ne duk inda suke idan har suna cikin garin KANO to suyi gaggawar barinsa domin kuwa yaron nan ya tsananta bincike...
Sannan abu na gaba idan har sukayi abunda ya janyo aka kamasu to ki tabbatar musu da kada su sake suna na ya fito a cikin bakunansu...
Kuskuren dake cikin ambaton suna na dai² yake da rasa rai,na fad'a miki saboda haka ya rage naki,ko ki jaa musu kunne ko ki k'yalesu su aikata hakan"
Cikin sanyin jiki HAJIYA LAURA ta amsa,amma cikin zuciyarta cike take da tarin k'unci...
"Sannan abu na gaba ina so ki kula da duk wani al'amura naki,idanuna suna kanki,kuskure d'aya kikayi zaki ki hannun hukuma"....
Ita dai HAJIYA LAURA bata iya cewa komaiba,baya ga zuciyanta dake tafasa,wanda idan ka kalleta zaka iya gane tsananin b'acin rai da take ciki a kan fuskanya.....
Bayan sunyi sallama ne HAJIYA LAURA ta fara magana cikin b'acin rai ta furta
"Lallai HAJIYA MURJA wato ni take son mai dawa bagidajiya,to wallahi sai na koya miki hankali,zaki san dani kike zanc en"....
Cikin b'acin rai ta fice daga gurin ba tare da ta siya abunda ya kawota ba,ta kama hanyan komawa gida....
Zuciyarta tayi k'unci da maganganun da AMINIYAR tata ta gama yab'a mata,ita kad'ai take k'wafa idan ta tuna abun duniya duk ya isheta......
《《》》
"Hello!sir"
Aka ambata daga b'angaren mai kiran,wanda yake magana k'asa²,da alama kuma akwai wani babban al'amari a tare da shi da yake son sanarwa...
Bayan an amsa masa ya shiga koro jawabi...
"Yallab'ai akwai wata mata daga cikin assignment da aka bamu, yau nabi bayan matar zuwa *JIFATU STORE* dake kan hanyar *OBASANJO ROAD*...
Tabbas yallab'ai akwai wani al'amari a tare da matar,kuma daga dukkan alamu matar bata da gaskiya duba da yanayin yadda take magana a waya,da kuma yanayin data fito daga *STORE* en..."
"Cikin wane irin yanayi kaga ta fito?"
"Yallab'ai yanayin da ta fito yana nuna tana cikin tashin hankali"
"Shin akwai wani abu da ya faru? ina nufin wani abu ya faru da ita bayan shigarta gurin siyayyar?"
"Ehhh!yallab'ai bayan shigarta da kamar minti uku (3) naga ta d'auko waya a cikin jakarta ta hannu,to yallab'ai bayan ta amsa kiran wayan ne naga hankalinta ya tashi ta fito"...
"Lokacin da take wayan kana ina kai en?"
"Yallab'ai ina cikin gurin da ta shiga"
"Ok!ina fatan babu wanda ya kula da binta da kake"
Cike da ladabi Sergeant en ya furta
"A'a yallab'ai babu wanda ya gani"
"Da kyau aikinka yana kyau,abunda nake so da kai kaci gaba da bibiyarta,har mu tabbatar da gaskiyan abunda muke hasashe.
Allah ya taimaka"...
Daga haka sukayi hanging wayan...
Tunani BB ya tsaya bayan ya gama answering call en daga sergeant en,akan hanyarsa ta zuwa gidansu KHALEEL...
Da kyar ya katse abunda yake yama motan key zuwa gida,dan ji yayi bazai iya zuwa ba,hakan ne yasa shi canja shawara ya koma inda ya fito....
《《》》
Kwanaki sun ci gaba da giftawa kamar ana ingizasu....
Ta b'angaren binciken neman da akewa KHUBRA abu ya faskara dan ko zuwa wannan lokaci har an gama fidda rai,anyi cigiyan anyi neman amma shiru kake ji uwa an shuka dusa,wannan dalilin yasa BB yanke shawaran sawa a tsananta yin rok'on Allah game da matsalar duk da kuwa dama anayi amma yana da burin na wannan lokacin yafi na baya...
Haka kuwa akayi ko da ya tuntub'i KHALEEL bai yi k'asa a guiwaba ya amsa masa da fad'in
"Tabbas wannan ma shawara ce ya kamata muyi hakan,Allah dai ya bayyanata idan muna da rabon sake ganinta"
Suka amsa da amin cike da jimami....
《《》》