Sashe 64
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shigansa d'akin ya hangota can saman bed ta duk'ule guri guda,jikinta sai karkarwa yake da alama dai kam tana cikin mawuyacin hali,da d'an hanzari ya isa kusa da ita nan ya birkitota ta juyo suna fuskantar juna sai dai nata idanun a kulle suke,jikinta sosai yayi zafi fiye da tunanin mai tunani saboda hatta da kayan dake sanye jikinta hucin jikinta ana jinsa jikin kayantan.
Tsayawa yayi dafe da hab'ansa yana tunanin me ya kamata yayi mata wanda zai sauke mata zazzab'in,a hankali ya kad'a hannu sannan ya nufi toilet,bowl ya d'auko a toilet ya d'ebo ruwa,dawowa yayi ya d'ora shi saman side drower sannan ya nufi wall-drop,k'aramin towel ya d'auko ya dawo kusa da inda dake,nan ko ya soma tunanin me zaiyi kuma..?,Ganin yana b'ata lokaci kuma gashi har lokacin jikinta na a yana yin daya taddata yasa a hankali ya haura saman bed en har lokacin ya kasa believing da abunda yake shirin aikatawa,hannunsa sai rawa yake kome ya tuna kuma yayi saurin janyota had'e da soma rabata da kanyan jikinta daga ita sai pant da bra ya barta,bowl en ya janyo nan ya sa towel en cikin ruwan ya matse,goge mata jiki ya shiga yi sai rolling eyes nasa yake a kanta,ganin batama san me yake yiba,har yayi ya gama bata san halin da take ciki bama bare tasan waye a kanta yasa ya kauda tunanin dake ransa .
Kwantar da ita yayi yaja duvet ya rufeta da shi,sannan ya tafi maida kayan da yayi amfani dasu,ruwan ya zubar ya wanke bowl en sannan ya maida shi muhallinsa,fita yayi a d'akin ya nufi d'ayan bedroom en,sai da ya gama shirin kwanciya ya tuna da halin daya barta,da sauri ya diro daga saman bed en dan a time en har yayi addu'ah ya fito ya nufi d'akin nata dan ya duba halin da take yanzun kafin ya kwanta.
Zafin jikin kam alhamdulillah da sauk'i sai dai har yanzun tana nan a dunk'ule kamar d'azun da alama kuma sanyi take ji,tsayawa yayi ya rasa me zai yi kuma,d'an gajeran tunani yayi tunawa da wani india'n film,d'an murmushi yayi daya kalleta had'e da shafa kansa ya haura saman bed en,sai daya tabbatar da ya dai-daita zamansa saman bed en sannan a hankali ya zuge zip na pyjames ensa a hankali yasa soft hands ensa ya janyota,cikin jikinsa ya sata sannan ya maida hannayensa ya zagayeta da dasu,a hankali ta sauke wani wahalallen ajiyan zuciya,shi kansa BB jinta kwance cikin jikinsa sai da yaji bak'on al'amari a tare da shi.Ranan kam da kyar ya iya bacci saboda ya tsinci kansa cikin yanayin da ya kasa tantance na mene ne,farin ciki ko kuwa akasin haka....
《《》》
*GIDAN SADEEQ BIGGY.*
Aifa a wannan dare bayan watsewar y'an kai amarya ango ya shigo shi d'aya ba tare da ya yarda kowa ya rako shiba,haka ya tadda sahibar tasa ta hakimce da alama kuma zuwansa kad'ai take jira..
Bayan sun gabatar da komai cikin ilimi,wanda ita kanta ASHNA sai da angon nata ya bata mamaki jin yadda yake rero k'ira'a,after kuma yaita zuba addu'a ita dai a zuciyarta take fad'in
"Allah na gode maka daka sa mijina yake da ilimin addini,amma abun mamaki dama haka yake da ilimi...? A da kam nayi tsammanin bashi da komai,ina masa kallon irin mutanen da suke fama da k'ungurmin duhun jahilci.."
Kallonsa ta sake yi a karo na biyu ganin sun had'a ido yasata saurin sunkuyar da kanta,a haka suka gama duk abunda za suyi a wannan dare sannan suka kwanta,kwanciyarsu babu jimawa ta tsinkayo hannun BIGGY a jikinta yana murzarta,nan ko jikinta ya hau rawa dama kam tasan da kamar wuya ya d'aga mata k'afa a yau,tana tunani shi kuma yana ci gaba da aikin da yake gabansa,a haka har ya samu daman da yake buk'ata bai tsaya b'atawa kansa lokaci ba ko ya amsheta da hannu biyu-biyu.....
Ko a gidan KHALEEL ma hakan ce ta faru tsakaninsu,wanda a wannan dare ZUHRA kam tayi kuka iya yinta,KHALEEL duk ya wani dad'a rikice mata a haka har ya samu abunda yake nema a tare da ita,sai bayan da ya samu nutsuwa tukun ya koma lallab'ata kamar kwai yana kuma sa mata albarka sai sumbatu yake zuba mata,bayan komai ya lafa kuma ta koma tausayawa KHUBRA a ranta take fad'in
"Allah sarki CWEETY yanzun kam nasan babu lallai BB ya mata komai saboda nasan idan har yaganta a yanayin da muka rabu tabbas zai tausaya mata bazai mata komai..Allah ya baki SISTER'NA"
A haka suma bayan ya tsaftacesu suka kwanta cike sa so da k'aunar juna yana rad'a mata maganganu masu dad'i da kwantarwa da mutum hankali......
《《》》
Sai da gari yayi haske sannan KHUBRA ta farka,jinta jikin mutum ta shiga k'ok'arin zare jikinta saboda haske da take gani cikin d'akin ya tabbatar mata da an jima da yin salla'n asubah..
Motsinta ne ya farkar da shi,a hankali ya bud'e idanunsa ya saukesu a kanta,d'an murmushi yayi ganin idanunta a kulle kuma sai k'ok'ari take ta tashi,fuskarsa ya gintse sannan ya saketa,da sauri ta mik'e ta fito a cikin duvet en,k'afafunta ta zuro k'asa tare da bud'e idanunta,kallon jikinta tayi ganinta daga ita sai pant da bra yasa ta k'walla k'ara had'e da saurin yayibo bargon ta b'oye ciki.
Murmushi yayi ta zubawa,yana kallon yadda ta shige tak'i fitowa,mik'ewa yayj ya fice a d'akin jin an rufe k'ofa tayi saurin lek'owa tana duba d'akin ganin babu kowa tayi wurgi da bargon,a guje ta shek'a had'e da rufe k'ofa harda murza key,sannan ta dawo a bakin bed ta zauna tana maida numfashi,hakan da tayi niko nace
_"Ehh! lallaifa KHUBRA kin samu sauk'i...tunda gashi harda su gudu bayan ihu.._
Tunawa da bata yi sallah ba yasa tayi saurin tashi tayi hanyan toilet,wanka ta fara yi sannan ta d'auro alwala ta fito,doguwar riga ta zura ajikinta tayi sallah,bayan ta idar ta jima tana addu'o'i.
Knocking k'ofan da akayi yasa ta dafe chest enta tana jan numfashi da sauri kamar wacce taga abun tsoro..
Muryansa yasa ta dad'a fiddo ido waje ko a mafarki kam taji shi zata gane waye bare kuma ido biyu,dafe bakinta tayi idanunta sun dad'a bayyana tace
"BB kuma....? me ya kawo shi da wannan safiyan kuma...? Ina YAH KHALEEL en ya shiga bayan fitansa daga nan...?"
Ita kad'ai ta rasa mai bata amsa,kuma har lokacin batayi yunk'urin yin maganaba,sai data tabbatar da ya bar gurin sannan ta matso jikin k'ofan,a hankali ta bud'e tana lek'awa.
"Yeehhhh! AUNTY AMARYA..."
FATAHIYYA dake tsaye ta fad'a,a d'an tsorace KHUBRA ta kalleta
"Wallahi har kin bani tsoro..."
Dariya tayi mata sannan ta bud'e k'ofan tana juyawa ciki bayanta ta biyo dai² lokacin suka gaisa a hankali tace
"Ina ZUHRA'N kuma naganki ke d'aya.....Ko kuma dama keda BB kuka zo....?"
Kallon rashin fahimta tayi mata bakinta bud'e take fad'in
"AUNTY kika ce mene...?"
"Ohh! da baki ji me nace bane kam?"
"A'a naji mana kawai dai tambayoyin naki ne suka sani mamaki.."
Kallonta KHUBRA tayi tana fad'in
"Mamakin me kuma kan wannan y'ar tambayan...?"
"Amm! to ai AUNTY naji kina tambayana ne kamar baki san komaiba..."
Idanta tayi blanking sannan tace
"Kamar yayafa....?"
"Ehhh! Naji kina tambayana YAYA ZUHRA.."
"Ehh! laifi ne dan na tambayeta gani nai bata zoba kuma bayan ita yafi dacewa data zo en..."
Dariya sosai FATAHIYYA tayi sannan ta kalleta tace
"Hala kam AUNTY baki san tana gidanta ba itama ko...?"
A tsorace KHUBRA ta kalleta "Gidanta fa kika ce..?
Wane irin gida kuma kike nufi?"
"Uhmmm! gida dai na aure kuma irin wannan da kike ciki..."
Jikinta duk ya dad'a shiga shock da jin maganar FATAHIYYA amma sai ta daure tana fad'in
"To amma waye angon kuma ya akayi ni ban san da haka ba..?"
"YAH KHALEEL ne...."
Ta bata amsa a tak'aice.
Ai tuni ta dad'a fiddo idanunta waje tana kallonta,ckin tsoro murya na cracking ta furta
"Ni kuma wa nake aure kenan....?"
A dake ko FATAHIYYA ta furta
"BB mana...!"
Ai jin haka take yasa KHUBRA tayi freezing a gurin hannunta a saman chest baki kuma bud'e..............
*COMMENT FOR MORE PAGE'S........* 💃💃💃💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
*©®2018*
*30/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~___________________________~*
🎂🎂🎂
_All I got you for your birthday was this post. Hope you enjoy it! Try not to read it all at once._
_May God shower his choicest blessings on you. wishing you happiness, good health and a great year ahead._
_Once more Happy birthday wish you fruitful years *HAFSAT M.U.(REAL HEARFSEY)*._
*Happy Birthday sweet sis.* 🎂🎂🎂
🎁🎁🎁
_Here is my gift for u..._ 😉
*~___________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣5⃣
*I* danunta sun dad'a bayyana a fili saboda tsantsar tsoro da fargaba da suka taru suka mata yawa,a bakin bed en tayi ragwaf hannayenta tallafe da kumatunta,nan ta tafi duniyar tunani,d'an tak'aitaccen tunani tayi a hankali kuma ta kalli FATAHIYYA tana fad'in
"Wato shi yasa tunda aka fara hidiman biki komai namu ya zama iri d'aya,ashe da walakin aka ce 'goro a cikin miya'....To amma me yasa za ayimin haka bayan ga wanda ke sona kuma a auramin wani daban...?"
Kafin ta bata amsa BB ya shigo cikin bedroom en,fuskar nan a gintse kamar ba shiba,ya kallesu dukα tunanin KHUBRA a LOKACIN yaji abun da ta fad'a shi yasa tsilli² jin baiyi maganaba yasa ta saki ranta amma zuciyan tafa a lokacin banda skipping babu abunda take yi,sai k'amshi yake zubawa da ka ganshi zaka tabbatar da lafiya ta samu,a hankali ya juya yana daidaita zaman hulan a kansa ya furta
"Idan kun gama ku sameni parlor.."
Daga haka bai k'ara koda wasalin 'a' ba ya fice,a hankali KHUBRA ta tab'e baki kanta na k'asa tun shigowarsa SAI ajiyan zuciya da take,FATAHIYYA ce ta kalleta taga yanda take kamar a takure cikin salon tsokana tace
"AUNTY kijefa kuyi break ni kam sai dana gama nawa sannan na fito,so ni kam a k'oshe nake...."
Hararanta KHUBRA tayi kafin ta mik'e zata fita,da sauri ko ta rik'o hannunta tana fad'in
"AUNTY ince dai ba a haka zaki fita gurin YAYA'N ba ko...?"
"Mene to dan naje a haka..?"
Tsayawa yayi dafe da hab'ansa yana tunanin me ya kamata yayi mata wanda zai sauke mata zazzab'in,a hankali ya kad'a hannu sannan ya nufi toilet,bowl ya d'auko a toilet ya d'ebo ruwa,dawowa yayi ya d'ora shi saman side drower sannan ya nufi wall-drop,k'aramin towel ya d'auko ya dawo kusa da inda dake,nan ko ya soma tunanin me zaiyi kuma..?,Ganin yana b'ata lokaci kuma gashi har lokacin jikinta na a yana yin daya taddata yasa a hankali ya haura saman bed en har lokacin ya kasa believing da abunda yake shirin aikatawa,hannunsa sai rawa yake kome ya tuna kuma yayi saurin janyota had'e da soma rabata da kanyan jikinta daga ita sai pant da bra ya barta,bowl en ya janyo nan ya sa towel en cikin ruwan ya matse,goge mata jiki ya shiga yi sai rolling eyes nasa yake a kanta,ganin batama san me yake yiba,har yayi ya gama bata san halin da take ciki bama bare tasan waye a kanta yasa ya kauda tunanin dake ransa .
Kwantar da ita yayi yaja duvet ya rufeta da shi,sannan ya tafi maida kayan da yayi amfani dasu,ruwan ya zubar ya wanke bowl en sannan ya maida shi muhallinsa,fita yayi a d'akin ya nufi d'ayan bedroom en,sai da ya gama shirin kwanciya ya tuna da halin daya barta,da sauri ya diro daga saman bed en dan a time en har yayi addu'ah ya fito ya nufi d'akin nata dan ya duba halin da take yanzun kafin ya kwanta.
Zafin jikin kam alhamdulillah da sauk'i sai dai har yanzun tana nan a dunk'ule kamar d'azun da alama kuma sanyi take ji,tsayawa yayi ya rasa me zai yi kuma,d'an gajeran tunani yayi tunawa da wani india'n film,d'an murmushi yayi daya kalleta had'e da shafa kansa ya haura saman bed en,sai daya tabbatar da ya dai-daita zamansa saman bed en sannan a hankali ya zuge zip na pyjames ensa a hankali yasa soft hands ensa ya janyota,cikin jikinsa ya sata sannan ya maida hannayensa ya zagayeta da dasu,a hankali ta sauke wani wahalallen ajiyan zuciya,shi kansa BB jinta kwance cikin jikinsa sai da yaji bak'on al'amari a tare da shi.Ranan kam da kyar ya iya bacci saboda ya tsinci kansa cikin yanayin da ya kasa tantance na mene ne,farin ciki ko kuwa akasin haka....
《《》》
*GIDAN SADEEQ BIGGY.*
Aifa a wannan dare bayan watsewar y'an kai amarya ango ya shigo shi d'aya ba tare da ya yarda kowa ya rako shiba,haka ya tadda sahibar tasa ta hakimce da alama kuma zuwansa kad'ai take jira..
Bayan sun gabatar da komai cikin ilimi,wanda ita kanta ASHNA sai da angon nata ya bata mamaki jin yadda yake rero k'ira'a,after kuma yaita zuba addu'a ita dai a zuciyarta take fad'in
"Allah na gode maka daka sa mijina yake da ilimin addini,amma abun mamaki dama haka yake da ilimi...? A da kam nayi tsammanin bashi da komai,ina masa kallon irin mutanen da suke fama da k'ungurmin duhun jahilci.."
Kallonsa ta sake yi a karo na biyu ganin sun had'a ido yasata saurin sunkuyar da kanta,a haka suka gama duk abunda za suyi a wannan dare sannan suka kwanta,kwanciyarsu babu jimawa ta tsinkayo hannun BIGGY a jikinta yana murzarta,nan ko jikinta ya hau rawa dama kam tasan da kamar wuya ya d'aga mata k'afa a yau,tana tunani shi kuma yana ci gaba da aikin da yake gabansa,a haka har ya samu daman da yake buk'ata bai tsaya b'atawa kansa lokaci ba ko ya amsheta da hannu biyu-biyu.....
Ko a gidan KHALEEL ma hakan ce ta faru tsakaninsu,wanda a wannan dare ZUHRA kam tayi kuka iya yinta,KHALEEL duk ya wani dad'a rikice mata a haka har ya samu abunda yake nema a tare da ita,sai bayan da ya samu nutsuwa tukun ya koma lallab'ata kamar kwai yana kuma sa mata albarka sai sumbatu yake zuba mata,bayan komai ya lafa kuma ta koma tausayawa KHUBRA a ranta take fad'in
"Allah sarki CWEETY yanzun kam nasan babu lallai BB ya mata komai saboda nasan idan har yaganta a yanayin da muka rabu tabbas zai tausaya mata bazai mata komai..Allah ya baki SISTER'NA"
A haka suma bayan ya tsaftacesu suka kwanta cike sa so da k'aunar juna yana rad'a mata maganganu masu dad'i da kwantarwa da mutum hankali......
《《》》
Sai da gari yayi haske sannan KHUBRA ta farka,jinta jikin mutum ta shiga k'ok'arin zare jikinta saboda haske da take gani cikin d'akin ya tabbatar mata da an jima da yin salla'n asubah..
Motsinta ne ya farkar da shi,a hankali ya bud'e idanunsa ya saukesu a kanta,d'an murmushi yayi ganin idanunta a kulle kuma sai k'ok'ari take ta tashi,fuskarsa ya gintse sannan ya saketa,da sauri ta mik'e ta fito a cikin duvet en,k'afafunta ta zuro k'asa tare da bud'e idanunta,kallon jikinta tayi ganinta daga ita sai pant da bra yasa ta k'walla k'ara had'e da saurin yayibo bargon ta b'oye ciki.
Murmushi yayi ta zubawa,yana kallon yadda ta shige tak'i fitowa,mik'ewa yayj ya fice a d'akin jin an rufe k'ofa tayi saurin lek'owa tana duba d'akin ganin babu kowa tayi wurgi da bargon,a guje ta shek'a had'e da rufe k'ofa harda murza key,sannan ta dawo a bakin bed ta zauna tana maida numfashi,hakan da tayi niko nace
_"Ehh! lallaifa KHUBRA kin samu sauk'i...tunda gashi harda su gudu bayan ihu.._
Tunawa da bata yi sallah ba yasa tayi saurin tashi tayi hanyan toilet,wanka ta fara yi sannan ta d'auro alwala ta fito,doguwar riga ta zura ajikinta tayi sallah,bayan ta idar ta jima tana addu'o'i.
Knocking k'ofan da akayi yasa ta dafe chest enta tana jan numfashi da sauri kamar wacce taga abun tsoro..
Muryansa yasa ta dad'a fiddo ido waje ko a mafarki kam taji shi zata gane waye bare kuma ido biyu,dafe bakinta tayi idanunta sun dad'a bayyana tace
"BB kuma....? me ya kawo shi da wannan safiyan kuma...? Ina YAH KHALEEL en ya shiga bayan fitansa daga nan...?"
Ita kad'ai ta rasa mai bata amsa,kuma har lokacin batayi yunk'urin yin maganaba,sai data tabbatar da ya bar gurin sannan ta matso jikin k'ofan,a hankali ta bud'e tana lek'awa.
"Yeehhhh! AUNTY AMARYA..."
FATAHIYYA dake tsaye ta fad'a,a d'an tsorace KHUBRA ta kalleta
"Wallahi har kin bani tsoro..."
Dariya tayi mata sannan ta bud'e k'ofan tana juyawa ciki bayanta ta biyo dai² lokacin suka gaisa a hankali tace
"Ina ZUHRA'N kuma naganki ke d'aya.....Ko kuma dama keda BB kuka zo....?"
Kallon rashin fahimta tayi mata bakinta bud'e take fad'in
"AUNTY kika ce mene...?"
"Ohh! da baki ji me nace bane kam?"
"A'a naji mana kawai dai tambayoyin naki ne suka sani mamaki.."
Kallonta KHUBRA tayi tana fad'in
"Mamakin me kuma kan wannan y'ar tambayan...?"
"Amm! to ai AUNTY naji kina tambayana ne kamar baki san komaiba..."
Idanta tayi blanking sannan tace
"Kamar yayafa....?"
"Ehhh! Naji kina tambayana YAYA ZUHRA.."
"Ehh! laifi ne dan na tambayeta gani nai bata zoba kuma bayan ita yafi dacewa data zo en..."
Dariya sosai FATAHIYYA tayi sannan ta kalleta tace
"Hala kam AUNTY baki san tana gidanta ba itama ko...?"
A tsorace KHUBRA ta kalleta "Gidanta fa kika ce..?
Wane irin gida kuma kike nufi?"
"Uhmmm! gida dai na aure kuma irin wannan da kike ciki..."
Jikinta duk ya dad'a shiga shock da jin maganar FATAHIYYA amma sai ta daure tana fad'in
"To amma waye angon kuma ya akayi ni ban san da haka ba..?"
"YAH KHALEEL ne...."
Ta bata amsa a tak'aice.
Ai tuni ta dad'a fiddo idanunta waje tana kallonta,ckin tsoro murya na cracking ta furta
"Ni kuma wa nake aure kenan....?"
A dake ko FATAHIYYA ta furta
"BB mana...!"
Ai jin haka take yasa KHUBRA tayi freezing a gurin hannunta a saman chest baki kuma bud'e..............
*COMMENT FOR MORE PAGE'S........* 💃💃💃💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
*©®2018*
*30/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~___________________________~*
🎂🎂🎂
_All I got you for your birthday was this post. Hope you enjoy it! Try not to read it all at once._
_May God shower his choicest blessings on you. wishing you happiness, good health and a great year ahead._
_Once more Happy birthday wish you fruitful years *HAFSAT M.U.(REAL HEARFSEY)*._
*Happy Birthday sweet sis.* 🎂🎂🎂
🎁🎁🎁
_Here is my gift for u..._ 😉
*~___________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣5⃣
*I* danunta sun dad'a bayyana a fili saboda tsantsar tsoro da fargaba da suka taru suka mata yawa,a bakin bed en tayi ragwaf hannayenta tallafe da kumatunta,nan ta tafi duniyar tunani,d'an tak'aitaccen tunani tayi a hankali kuma ta kalli FATAHIYYA tana fad'in
"Wato shi yasa tunda aka fara hidiman biki komai namu ya zama iri d'aya,ashe da walakin aka ce 'goro a cikin miya'....To amma me yasa za ayimin haka bayan ga wanda ke sona kuma a auramin wani daban...?"
Kafin ta bata amsa BB ya shigo cikin bedroom en,fuskar nan a gintse kamar ba shiba,ya kallesu dukα tunanin KHUBRA a LOKACIN yaji abun da ta fad'a shi yasa tsilli² jin baiyi maganaba yasa ta saki ranta amma zuciyan tafa a lokacin banda skipping babu abunda take yi,sai k'amshi yake zubawa da ka ganshi zaka tabbatar da lafiya ta samu,a hankali ya juya yana daidaita zaman hulan a kansa ya furta
"Idan kun gama ku sameni parlor.."
Daga haka bai k'ara koda wasalin 'a' ba ya fice,a hankali KHUBRA ta tab'e baki kanta na k'asa tun shigowarsa SAI ajiyan zuciya da take,FATAHIYYA ce ta kalleta taga yanda take kamar a takure cikin salon tsokana tace
"AUNTY kijefa kuyi break ni kam sai dana gama nawa sannan na fito,so ni kam a k'oshe nake...."
Hararanta KHUBRA tayi kafin ta mik'e zata fita,da sauri ko ta rik'o hannunta tana fad'in
"AUNTY ince dai ba a haka zaki fita gurin YAYA'N ba ko...?"
"Mene to dan naje a haka..?"