Sashe 78
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ke ni dad'ina dake kenan baki da aiki sai na son jiki kamar kyanwa,har yanzu baki san kin girma ba kekam.."
BB dake gefe yayi dariya yana fad'in
"A'a kam UMMA'NMU ai mun girma yanzun..."
Kallonsa tayi tana fad'in
"Inafa girma anan kana kallon babu abunda ya chanja a halin matarka na shegen son jiki..Nikam wannan ko haihuwa kikayi ina ga saikin koyawa y'ay'an son jiki dubafa ba dama taga mutum zaune yanzun ta d'afe mutum kamar ta samu katifa..."
Dariya dukansu sukayi nan ta fiddo cake enta tana ci tana korawa da juice enta har taci da d'an dama,tana gamawa lokacin HAJIYA ZUWAIRA ta mik'e tayi kitchen,tashi KHUBRA tayi ta koma kusa da BB dake saman 3seater cuistion,ta kwanta kan cinyansa tana fad'in
"YAYANAH yaushe zamu gidan CWEETY..?"
'Dan b'ata fuska yayi yana kallon cikin idonta
"Wayyooo! YAYANAH mene ya faru naga ka canja fuska lokaci d'aya...Ko baka son kaini na ganta...?"
Fuskarsa ya yamutsa kafin kamar wanda akayiwa dole yace
"No...!"
"To mene ne kasan nifa har ga Allah banso naga canji irin wannan a tare da kai,gani nake kamar na maka laifi mai girma..Please dan Allah ka fad'a min kaji.."
Ta k'are maganar tata kamar za tayi kuka
"Ehhemm! laifinma aikinyi kam.."
Cikin d'an rikicewa ta mik'e daga jikinsa tana kallonsa lokacin har idonta ya gama cika taf da hawaye coz bata san laifin me tayi ba,ita kuma a rayuwarta abunda ta tsani ji kenan yace tayi masa laifi cikin rashin saninta,ranar ji za tayi rayuwarta ta mata k'unci
"Dan Allah YAYANAH kaji ka sanar dani ko dan na gyara..Please kaji HAYATEEY...!"
Banda dariya babu abunda BB yake k'unshewa saboda yadda tayi daf hawayenta suke da zubowa,shi kuma sai wainata yake,tunawa yayi da maganar DR inda yake shaida masa ba'a son mace mai ciki ta dinga shiga damuwa ko sa abu a ranta,hakan zai janyo mata matsala..
Da sauri ya saki fuskarsa yana kamota,kwantar da kanta yayi saman sholder ensa ta dama cikin rarrashi yake fad'in
"Sorry JODI ba wani abu mai tsanani bane da zaki tada hankalinki kinji ko...Kwantar da hankalinki kinji.."
"Ni dai ka fad'amin dan Allah..."
Dai² lokacin hawayen dake idonta suka sakko,d'uminsu ya jiyo saman sholder ensa da sauri ya d'agota yana zare ido
"JODI mene haka kuma..kin sanfa bana son haka ko..shi ne amma kike yi..."
Ya fad'a yana dad'a maida fuskarsa alamun da tasan babu wasa cikin maganar da tayi,kece masa tayi da kuka cikin kukan take fad'in
"To ba kaine kace na maka laifiba kuma na tambaya kak'i fad'amin...."
Kansa ya dafe yana fad'in
"Ya salaam...!"
_Ni da nake gefe nace "Kujimin d'an malfar uba bayan shi ya janyo take kukan kuma yake d'aure fuska,kai wannan koi mai murd'ad'd'en hali..ka ce an maka laifi kuma kak'i fad'a...bahago kawai.."_ 😣
Fuskarta ya rik'e da hannayensa,bakinsa ya kai dai² inda hawayen ke bi,nan ya shiga d'auke mata su,dalili kenan daya sa kukanta tsayawa tana kallonsa,murmushi ya mata bayan ya gama d'auke mata hawayen,idonta na dama ya sumbata sannan na hagu,bakinta ya nufo da sauri ta kulle bakinta tana raba ido.Kallon yadda tayi yasa shi b'ata fuska,kamar za tayi kuka ta furta
"YAYANAH bafa gida muke ba.."
Sai lokacin ya juya ya kalli inda suke,kunya ce ta kama shi ganin ya kusa aikata ba dai²ba a gidan surukai,amma ganin babu kowa yasa shi bata fake kan bakinta,wanda bata yi tsammanin samunsa a lokacin ba.
"Ni ka fad'amin abunda kake b'oyewa.."
Ta fad'a tana turo d'an bakinta gaba,bakin ya kalla yana murmushin mugunta
"Ok! amma ki daina min wannan turo bakin kinsan duk lokacin da kikayi ina kasa controlling kaina..."
Murmushine ya sub'uce mata nan ya sata gaba yana tsokana
*"MAI KUKA TANA DARIYA....AI MATA 'DAN KWA'DON DADDAWA...!*
*MAI KUKA TANA DARIYA....AI MATA 'DAN KWA'DON DADDAWA...!!"*
Dariya ta fashe da shi sosai,shi kuma nan ya shagala da kallonta yana kuma ci gaba da tsokanarta kamar wani k'aramin yaro..
UMMA'NSU ce ta fito da plate a hannu,zama tayi tana fad'in idan kin gama shagwab'ar to ga abinci can na jiranku a teburi.
Kallon plate en data ajiye gabanta tayi nan ko ta hango d'an wake da manja,ai tuni yahunta ya fara gudu,cikin sauri ta sauka kan jikinsa,gaban plate en ta isa tana zuwa kuwa ta sure shi babu ko magana ta zauna nan k'asa ta soma cin abunta har dasu lumshe ido,kallonta kawai sukeyi shi kam BB dad'i yaji sosai daya ga tana cin abincin,ita ko UMMA ZUWAIRA sakin bakinta tayi tana kallon ikon Allah,can kuma ta saki murmushi saboda wani tunani da tayi,a fili ta furta
"To to to..! ince ko dai mun samu k'aruwane take wannan zalamar...abunda nasan ba halinta bane..?"
Daroya BB yayi yana d'aga mata kai dan shi ta kalla tayi maganar,wani murmushin ta sake yi tana fad'in
"To! ko da naji...Allah ya inganta,Allah kuma ya raba lafiya.."
Fuskarta da matsanancin farin ciki na jin zasu samu jika kwana kusa,kallonsu suka maida kanta suna ta hira tsakaninsu,amma ina sam KHUBRA bata sanma abunda suke yiba har ta kammala sannan ta shiga tsotse yatsunta d'aya bayan d'aya,kallonta sukayi suna murmushi
"Haba KHUBRA zafa ki cire hannunki kan tsotsan da kike musu.."
'Dagowa tayi ta kallesu had'e da yin murmushi,sob'on data gani cikin cup ta d'auka ta tultulawa tumbinta,kan tsaban dad'in da yayi mata har lumshe ido take,da kyar ta mik'e tayi hanyan kitchen hannunta d'auke da plate data yashe abincin ciki,ko data fito BB ta nufa tana zuwa ko tayi pillow da cinyansa,take ko bacci mai d'ankaren dad'i ya kwasheta.
Sai after asr ta farka ta ganta kwance kan pillow na cuistion en,d'an waigawa tayi tana kallon cikin parlour'n,dai² lokacin ya shigo a hankali ta sauke k'afafunta k'asa ta mik'e tana tafiya inda yake,warm hug ta bashi tana dad'a lumshe idanu
"Baccin ne bai ishekiba ne...?"
Kanta ta d'aga masa,ok muje to kiyi sallah saimu tafi gida.."
Hannunta ya kama sukayi ciki,inda ya taimaka mata tayi alwala,a gabansa tayi salla'nta tana addu'ah shima ya d'aga nasa hannun,da yake su kad'ai ne cikin d'akin bayan ta k'are ya zare mata hijab en yana fad'in
"Kawo nan muje ki huta saimu tafi anjima ko..?"
Kai ta d'aga masa tana yin gaba a parlour suka dad'a rashewa ita kuma UMMA ta lek'o jin kamar magana
"A'a ashe ka dawo..."
"Ehh amma ban jimaba ma da shigowa ba."
"Ayyahh! sannu da dawowa.."
Amsawa yayi,ita kuma ta maida kallonta kan KHUBRA tana fad'in
"KHUBRATU zaki ci wani abu ne yanzun....?"
"A'a na k'oshi sai dai ko anjima.."
"To shi kenan.."
Kitchen ta koma taci gaba da aikin gabanta,kallonsa tayi nan ta tuna da abincin da aka ce suci d'azun,ita kam tun bayan data ci nata bata saniba ko shi en yaci,saurin kallonsa tayi tana fad'in
"JAAN kaci abincin kuwa...?"
Kai ya kad'a mata alamar a'a,da fuskarsa da ya maidata kamar wani yaro,da sauri ta sauke k'afafunta k'asa har tana neman fad'owa,saurin rik'eta yayi yana fad'in
"Easy JODI.....Ina zuwa kike sauri haka,bakya tsoron ki fad'i ne kam..ko kuwa kin manta yanzun bake d'aya bace...?"
Marairaicewa tayi kamar za tayi kuka
"Abinci fa zan kawo maka..."
Bakinta ya rufe da hannunsa yana d'an murmushi
"No kada ki damu naci abinci d'azun,UMMA ta bani kina bacci..."
Sai lokacin tayi sanyayyar ajiyar zuciya,sannan ta koma ta kwanta,can ta fara magana
"JAAN inafa binka bashi.."
"Uhhummm! ina jinki na mene bashin...?"
"Maganar d'azu..."
Ta bashi amsa a tak'aice
"Ohhh! ni kingama har na manta,amma ke da yake kin damu da ji kin kasa mantawa.."
Batayi maganaba sai wasa da take da yatsun hannunsa dake cikin nata,dai² kunnenta ya kai bakinsa yana fad'in
"Kin san laifin da kika min..?"
Har cikin ranta ta girgiza masa kai
"Kina kirana da suna biyu,so na kasa bambancewa wanne nawa wanne ne kuma ba nawa ba."
Kallonsa tayi shi kuma ya mata winking
"Duka mana...ai duk naka ne.."
Cike da shagwab'a yake fad'in
"Ni dai a'a gaskiya sai dai a zab'i d'aya...Kuma bana son wannan YAYA'N da ake fad'a.."
Y'ar dariya tayi tana fad'in
"As u wish yallab'ai..."
Ido ya fiddo yana fad'in
"Kinga ni ba yanzun ma kin sake k'aramin wani...ko..?"
Tana murmushi take fad'in
"To MY JAAN an daina daga yau..."
Dariya sukayi ta sake maida kanta ta kwantar tana hamma.."
A tak'aice dai basu suka tafiba sai wajejen 9pm shima ABBA ne ya korasu.
Suna tafe a mota ta zame ta kwantar da kanta kan cinyarsa,while shi kuma yana driving,bacci ne ya d'aukenta cikin alamu na magagin bacci can hannunta ta motsa duk a cikin bacci aiko nan ya tafi wata jiha ta daban,da sauri BB ya take burki,Allah ma yaso su titin babu yawan cinkoson abun hawa,gefe ya gangara sannan ya d'an dubata,gani yayi batama san abunda yake faruwa ba,d'an murmushi yayi ya gyara mata kwanciyar,sannan ya mik'i hanyan da zata maida su gida,har bedroom ya kaita,sai bayan ya ajiyeta ta bud'e ido
"Ina zaka tafi JAAN...?"
'Dan waiwayowa yayi ya kalleta
"No JODI zanyi wankane na dawo..."
"Shi ne kuma ni bara ka yiminba...?"
"Sorry naga kina bacci ni kuma kin san bana son abunda zai tada ki a baccin.."
"To ai na tashi yanzun,kasan baran iya bacci haka nan ba.."
"To tsaya na cire miki kayan ko..?"
Kai ta d'aga masa alamar toh,a hankali ya tako ya dawo gabanta,sannan ya cire mata,towel ya d'aura mata sannan ya d'auketa sukayi toilet.
Sun d'an jima ciki kafin suka fito,yadda suka fito yasa nace 'Ikon Allah wai nasara da gwado' kunsan me na gani....?
Towel ne guda d'aya sanye jikinsu KHUBRA ta rik'esa ta gaba,k'afafunta akan nasa,hannayensa zagaye da ita ta gaba,yana tafiya dasu a haka sunata faman shek'a dariya.Shi ya fara zama saman stool en sannan ita dake kan cinyansa suna kallon mirror
"Sauka na miki shafa ko..?"
"Tabbb! wollahi baran sauka ba,salon haka kawai kasa y'an group en *SMASHER & HUBBEEY 1&2,SHDG NOVELLA,SHDG COMMENT'S ONLY,LEEMA FAN'S GROUP,SAWWAMA FA'NS GROUP,BARKIN'DO & MUHIBBAT* 😜su k'aremin kallo,Allah babu inda zani,naga dai kaika cillamin nawa cikin ruwa,sannan kuma kace na sauka Allah saika samin kayana zan sauka.."
Dariya yayi mata yana mata gwalo ta cikin madubin
"Yarinya ai sun riga da sun ganki tun a toilet lokacin ina miki wanka..."
Kukan shagwab'a tasa masa tana bugun k'irjinsa
"Allah ni babu wanda ya ganni.."
"Sorry haka ne babu wanda ya ganki yi shiru to kada kiyi kuka..."
BB dake gefe yayi dariya yana fad'in
"A'a kam UMMA'NMU ai mun girma yanzun..."
Kallonsa tayi tana fad'in
"Inafa girma anan kana kallon babu abunda ya chanja a halin matarka na shegen son jiki..Nikam wannan ko haihuwa kikayi ina ga saikin koyawa y'ay'an son jiki dubafa ba dama taga mutum zaune yanzun ta d'afe mutum kamar ta samu katifa..."
Dariya dukansu sukayi nan ta fiddo cake enta tana ci tana korawa da juice enta har taci da d'an dama,tana gamawa lokacin HAJIYA ZUWAIRA ta mik'e tayi kitchen,tashi KHUBRA tayi ta koma kusa da BB dake saman 3seater cuistion,ta kwanta kan cinyansa tana fad'in
"YAYANAH yaushe zamu gidan CWEETY..?"
'Dan b'ata fuska yayi yana kallon cikin idonta
"Wayyooo! YAYANAH mene ya faru naga ka canja fuska lokaci d'aya...Ko baka son kaini na ganta...?"
Fuskarsa ya yamutsa kafin kamar wanda akayiwa dole yace
"No...!"
"To mene ne kasan nifa har ga Allah banso naga canji irin wannan a tare da kai,gani nake kamar na maka laifi mai girma..Please dan Allah ka fad'a min kaji.."
Ta k'are maganar tata kamar za tayi kuka
"Ehhemm! laifinma aikinyi kam.."
Cikin d'an rikicewa ta mik'e daga jikinsa tana kallonsa lokacin har idonta ya gama cika taf da hawaye coz bata san laifin me tayi ba,ita kuma a rayuwarta abunda ta tsani ji kenan yace tayi masa laifi cikin rashin saninta,ranar ji za tayi rayuwarta ta mata k'unci
"Dan Allah YAYANAH kaji ka sanar dani ko dan na gyara..Please kaji HAYATEEY...!"
Banda dariya babu abunda BB yake k'unshewa saboda yadda tayi daf hawayenta suke da zubowa,shi kuma sai wainata yake,tunawa yayi da maganar DR inda yake shaida masa ba'a son mace mai ciki ta dinga shiga damuwa ko sa abu a ranta,hakan zai janyo mata matsala..
Da sauri ya saki fuskarsa yana kamota,kwantar da kanta yayi saman sholder ensa ta dama cikin rarrashi yake fad'in
"Sorry JODI ba wani abu mai tsanani bane da zaki tada hankalinki kinji ko...Kwantar da hankalinki kinji.."
"Ni dai ka fad'amin dan Allah..."
Dai² lokacin hawayen dake idonta suka sakko,d'uminsu ya jiyo saman sholder ensa da sauri ya d'agota yana zare ido
"JODI mene haka kuma..kin sanfa bana son haka ko..shi ne amma kike yi..."
Ya fad'a yana dad'a maida fuskarsa alamun da tasan babu wasa cikin maganar da tayi,kece masa tayi da kuka cikin kukan take fad'in
"To ba kaine kace na maka laifiba kuma na tambaya kak'i fad'amin...."
Kansa ya dafe yana fad'in
"Ya salaam...!"
_Ni da nake gefe nace "Kujimin d'an malfar uba bayan shi ya janyo take kukan kuma yake d'aure fuska,kai wannan koi mai murd'ad'd'en hali..ka ce an maka laifi kuma kak'i fad'a...bahago kawai.."_ 😣
Fuskarta ya rik'e da hannayensa,bakinsa ya kai dai² inda hawayen ke bi,nan ya shiga d'auke mata su,dalili kenan daya sa kukanta tsayawa tana kallonsa,murmushi ya mata bayan ya gama d'auke mata hawayen,idonta na dama ya sumbata sannan na hagu,bakinta ya nufo da sauri ta kulle bakinta tana raba ido.Kallon yadda tayi yasa shi b'ata fuska,kamar za tayi kuka ta furta
"YAYANAH bafa gida muke ba.."
Sai lokacin ya juya ya kalli inda suke,kunya ce ta kama shi ganin ya kusa aikata ba dai²ba a gidan surukai,amma ganin babu kowa yasa shi bata fake kan bakinta,wanda bata yi tsammanin samunsa a lokacin ba.
"Ni ka fad'amin abunda kake b'oyewa.."
Ta fad'a tana turo d'an bakinta gaba,bakin ya kalla yana murmushin mugunta
"Ok! amma ki daina min wannan turo bakin kinsan duk lokacin da kikayi ina kasa controlling kaina..."
Murmushine ya sub'uce mata nan ya sata gaba yana tsokana
*"MAI KUKA TANA DARIYA....AI MATA 'DAN KWA'DON DADDAWA...!*
*MAI KUKA TANA DARIYA....AI MATA 'DAN KWA'DON DADDAWA...!!"*
Dariya ta fashe da shi sosai,shi kuma nan ya shagala da kallonta yana kuma ci gaba da tsokanarta kamar wani k'aramin yaro..
UMMA'NSU ce ta fito da plate a hannu,zama tayi tana fad'in idan kin gama shagwab'ar to ga abinci can na jiranku a teburi.
Kallon plate en data ajiye gabanta tayi nan ko ta hango d'an wake da manja,ai tuni yahunta ya fara gudu,cikin sauri ta sauka kan jikinsa,gaban plate en ta isa tana zuwa kuwa ta sure shi babu ko magana ta zauna nan k'asa ta soma cin abunta har dasu lumshe ido,kallonta kawai sukeyi shi kam BB dad'i yaji sosai daya ga tana cin abincin,ita ko UMMA ZUWAIRA sakin bakinta tayi tana kallon ikon Allah,can kuma ta saki murmushi saboda wani tunani da tayi,a fili ta furta
"To to to..! ince ko dai mun samu k'aruwane take wannan zalamar...abunda nasan ba halinta bane..?"
Daroya BB yayi yana d'aga mata kai dan shi ta kalla tayi maganar,wani murmushin ta sake yi tana fad'in
"To! ko da naji...Allah ya inganta,Allah kuma ya raba lafiya.."
Fuskarta da matsanancin farin ciki na jin zasu samu jika kwana kusa,kallonsu suka maida kanta suna ta hira tsakaninsu,amma ina sam KHUBRA bata sanma abunda suke yiba har ta kammala sannan ta shiga tsotse yatsunta d'aya bayan d'aya,kallonta sukayi suna murmushi
"Haba KHUBRA zafa ki cire hannunki kan tsotsan da kike musu.."
'Dagowa tayi ta kallesu had'e da yin murmushi,sob'on data gani cikin cup ta d'auka ta tultulawa tumbinta,kan tsaban dad'in da yayi mata har lumshe ido take,da kyar ta mik'e tayi hanyan kitchen hannunta d'auke da plate data yashe abincin ciki,ko data fito BB ta nufa tana zuwa ko tayi pillow da cinyansa,take ko bacci mai d'ankaren dad'i ya kwasheta.
Sai after asr ta farka ta ganta kwance kan pillow na cuistion en,d'an waigawa tayi tana kallon cikin parlour'n,dai² lokacin ya shigo a hankali ta sauke k'afafunta k'asa ta mik'e tana tafiya inda yake,warm hug ta bashi tana dad'a lumshe idanu
"Baccin ne bai ishekiba ne...?"
Kanta ta d'aga masa,ok muje to kiyi sallah saimu tafi gida.."
Hannunta ya kama sukayi ciki,inda ya taimaka mata tayi alwala,a gabansa tayi salla'nta tana addu'ah shima ya d'aga nasa hannun,da yake su kad'ai ne cikin d'akin bayan ta k'are ya zare mata hijab en yana fad'in
"Kawo nan muje ki huta saimu tafi anjima ko..?"
Kai ta d'aga masa tana yin gaba a parlour suka dad'a rashewa ita kuma UMMA ta lek'o jin kamar magana
"A'a ashe ka dawo..."
"Ehh amma ban jimaba ma da shigowa ba."
"Ayyahh! sannu da dawowa.."
Amsawa yayi,ita kuma ta maida kallonta kan KHUBRA tana fad'in
"KHUBRATU zaki ci wani abu ne yanzun....?"
"A'a na k'oshi sai dai ko anjima.."
"To shi kenan.."
Kitchen ta koma taci gaba da aikin gabanta,kallonsa tayi nan ta tuna da abincin da aka ce suci d'azun,ita kam tun bayan data ci nata bata saniba ko shi en yaci,saurin kallonsa tayi tana fad'in
"JAAN kaci abincin kuwa...?"
Kai ya kad'a mata alamar a'a,da fuskarsa da ya maidata kamar wani yaro,da sauri ta sauke k'afafunta k'asa har tana neman fad'owa,saurin rik'eta yayi yana fad'in
"Easy JODI.....Ina zuwa kike sauri haka,bakya tsoron ki fad'i ne kam..ko kuwa kin manta yanzun bake d'aya bace...?"
Marairaicewa tayi kamar za tayi kuka
"Abinci fa zan kawo maka..."
Bakinta ya rufe da hannunsa yana d'an murmushi
"No kada ki damu naci abinci d'azun,UMMA ta bani kina bacci..."
Sai lokacin tayi sanyayyar ajiyar zuciya,sannan ta koma ta kwanta,can ta fara magana
"JAAN inafa binka bashi.."
"Uhhummm! ina jinki na mene bashin...?"
"Maganar d'azu..."
Ta bashi amsa a tak'aice
"Ohhh! ni kingama har na manta,amma ke da yake kin damu da ji kin kasa mantawa.."
Batayi maganaba sai wasa da take da yatsun hannunsa dake cikin nata,dai² kunnenta ya kai bakinsa yana fad'in
"Kin san laifin da kika min..?"
Har cikin ranta ta girgiza masa kai
"Kina kirana da suna biyu,so na kasa bambancewa wanne nawa wanne ne kuma ba nawa ba."
Kallonsa tayi shi kuma ya mata winking
"Duka mana...ai duk naka ne.."
Cike da shagwab'a yake fad'in
"Ni dai a'a gaskiya sai dai a zab'i d'aya...Kuma bana son wannan YAYA'N da ake fad'a.."
Y'ar dariya tayi tana fad'in
"As u wish yallab'ai..."
Ido ya fiddo yana fad'in
"Kinga ni ba yanzun ma kin sake k'aramin wani...ko..?"
Tana murmushi take fad'in
"To MY JAAN an daina daga yau..."
Dariya sukayi ta sake maida kanta ta kwantar tana hamma.."
A tak'aice dai basu suka tafiba sai wajejen 9pm shima ABBA ne ya korasu.
Suna tafe a mota ta zame ta kwantar da kanta kan cinyarsa,while shi kuma yana driving,bacci ne ya d'aukenta cikin alamu na magagin bacci can hannunta ta motsa duk a cikin bacci aiko nan ya tafi wata jiha ta daban,da sauri BB ya take burki,Allah ma yaso su titin babu yawan cinkoson abun hawa,gefe ya gangara sannan ya d'an dubata,gani yayi batama san abunda yake faruwa ba,d'an murmushi yayi ya gyara mata kwanciyar,sannan ya mik'i hanyan da zata maida su gida,har bedroom ya kaita,sai bayan ya ajiyeta ta bud'e ido
"Ina zaka tafi JAAN...?"
'Dan waiwayowa yayi ya kalleta
"No JODI zanyi wankane na dawo..."
"Shi ne kuma ni bara ka yiminba...?"
"Sorry naga kina bacci ni kuma kin san bana son abunda zai tada ki a baccin.."
"To ai na tashi yanzun,kasan baran iya bacci haka nan ba.."
"To tsaya na cire miki kayan ko..?"
Kai ta d'aga masa alamar toh,a hankali ya tako ya dawo gabanta,sannan ya cire mata,towel ya d'aura mata sannan ya d'auketa sukayi toilet.
Sun d'an jima ciki kafin suka fito,yadda suka fito yasa nace 'Ikon Allah wai nasara da gwado' kunsan me na gani....?
Towel ne guda d'aya sanye jikinsu KHUBRA ta rik'esa ta gaba,k'afafunta akan nasa,hannayensa zagaye da ita ta gaba,yana tafiya dasu a haka sunata faman shek'a dariya.Shi ya fara zama saman stool en sannan ita dake kan cinyansa suna kallon mirror
"Sauka na miki shafa ko..?"
"Tabbb! wollahi baran sauka ba,salon haka kawai kasa y'an group en *SMASHER & HUBBEEY 1&2,SHDG NOVELLA,SHDG COMMENT'S ONLY,LEEMA FAN'S GROUP,SAWWAMA FA'NS GROUP,BARKIN'DO & MUHIBBAT* 😜su k'aremin kallo,Allah babu inda zani,naga dai kaika cillamin nawa cikin ruwa,sannan kuma kace na sauka Allah saika samin kayana zan sauka.."
Dariya yayi mata yana mata gwalo ta cikin madubin
"Yarinya ai sun riga da sun ganki tun a toilet lokacin ina miki wanka..."
Kukan shagwab'a tasa masa tana bugun k'irjinsa
"Allah ni babu wanda ya ganni.."
"Sorry haka ne babu wanda ya ganki yi shiru to kada kiyi kuka..."