Sashe 72
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Eh! naji dad'in abunma dai ciwo bai kusa illatani ba.."
Ta fad'a tana masa dariya,hancinta ya lakace yana ci gaba da dariya,sai daya tsagaita da dariyar sannan ya furta
"JODI kin san wani abu..?"
Kamar wanda zai fad'i wani abun kirki haka ta kalleshi tana fad'in
"A'a YAYANAH sai ka fad'a zan sani..."
"Idanki ai yana kama da nawa..."
Dariya tasa masa tana fad'in
"Haba dai ai nawa yafi naka kyau kallafa naka ta tsakiya wani haske dake ciki kamar na mage.."
"Ok! tunda baki yarda ba zamu tambaya amma da *sharad'i* idan akace irin nawa ne zaki bani wani abu..."
Ya k'arasa yana mata winking.
"Hahhhh! YAYANAH sharad'i dai sharad'i dai ko wane lokaci kacemin kana da sharad'i,ni kuma na fad'a maka na daina yarda da sharad'in nan naka...Sai dai ka fad'i wani abun amma banda sharad'i..."
Cikin shagwab'a ya furta
"Ni gaskiya a'a shi kad'ai nake so,kuma idan baki yardaba zanyi miki kuka har sai kin rarrasheni da wannan abun zan hak'ura nayi shiru..."
Yanayin da yayi magnar yasa ta kwashewa da dariya tana fad'in
"Wai kam YAYANAH baka gajiya ne...?"
"Dame zan gaji JODI.....? dake wai kike nufin zan gaji ko me..?"
"Eh mana wancan satinfa sam baka barni na hutaba wannan ma haka...wai kam idan aka ce na haihu ya za kayi lokacin...?"
Hak'oransa ne suka bayyana a fili yana mata murmushi cikin d'oki da farin ciki ya furta
"Allah ameen JODI..ni yanzunma bank'i ace mun samu k'aruwa ba..yanzun ace cikin kwanakin nan nayi ajiyar baby a nan ai sai nafi kowa farin ciki.."
Yana maganar yana shafa k'asan maranta,murmushi kad'ai tayi bata yi maganaba,hakan yasa shi fad'in
"Ko bakya farin ciki ne JODI....?"
"Me ka gani YAYANAH..."
"Naji kinyi shiru ne daga maganar ciki,kuma bayan ke kika kawo zancen.."
"Laaaa! YAYANAH me yasa bazan soba bayan ya fito ta sanadin abunda nafi k'auna,shirun da nayi wani abu nake tunani ne.."
Da sauri ya dad'a rik'eta a jikinsa yana fad'in
"Haba JODI bayan gani a gabanki wane tunani kuma za kiyi..?"
"YAYANAH kenan ina tunanin ranar da za ace an kaini asibiti zan haihu ne...har na fara jin tsoro Allah.."
_Dariya sosai maganarta ta bani nida nake gefe,cikin da ba ama tabbatar akwai ko babu ba shi ne har ake tunanin ranar haifeshi...Allah ya kyauta muku da kuke maganar cikinma._
"Laaaaa! JODI mene ne abun tsoro ai tare zamu haihu,kin san baran tab'a barinki kisha wahalaba duk rintsi muna tare a mak'ale da juna.."
Mab'allan gaban rigarsa da suka kasance a bud'e wanda hakan ya bawa lallausan bak'in gashin dake kwance saman k'irjinsa damar bayyana,tasa hannu tana wasa dashi kanta kwance gefe tana ci gaba da abunda take,kamar wata k'aramar yarinya sai ta d'an ja a hankali ta saki tana sosa masa gurin wanda ya kasance kamar tafiyan tsutsa,a hankali ta kalleshi tana fad'in
"Laaaaa! YAYANAH kacefa zamuje gida kaga kuma naga kana rufe ido Allah yasa ba bacci zaka ce za kayiba....ko kacemin na bari sai an jima..."
Ido d'aya ya bud'e while the other one yana rufe
"Sai zuwa anjima idan na gama abunda nake.."
"To ammafa naga a kwance kawai kake,mai zai hana mu tafiya yanzun...?"
Idanunsa a rufe duka ya furta
"Na ce saina gama abunda nake.."
"Ammafa YAYANAH...."
Bakinta ya rufe yana fad'in
"Bana son yawan maimaita magana mu barshi iya haka JODI,idan na tashi yanzun zan sake shiryawa.."
"Shiri kuma wane iri..? canja kayan shi ne shiri kuma YAYANAH"
"A'a ba iya changing kaya bane kad'ai.."
Da mamaki a fuskarta take k'arewa fuskarsa kallo,coz maganarsa ta d'aure mata kai ta kuma kasa fahimtar abunda take nufi
"Ni dai gaskiya YAYANAH ka tashi mu tafi kagafa idan rana yayi cewa za kayi sai wani lokacin...kuma ni Allah ina son zuwa kaji..."
"Ok! muje kimin wanka to tunda kina so mu tafi yanzun..."
Ba tare daya bud'e idanunsaba yayi maganar
"Wankafa kace YAYA bayan tare mukayi wanka'n da kai...me zaisa ka sake wani sabon wankan kuma..?"
"Kece.....! kece zaki sani sakewa.."
Fuska da alamun tsoro tace
"Nifa Allah YAYANAH banyi komaiba,ta ina na zama sanadin da zaka sake wanka kuma...?"
Hannunta da take wasa da shi har lokacin a jikinsa ya rik'e yana fad'in
"Saboda wannan abun da kike yi mana,ni kuma kinga baran ce ki bari ba..."
"Hahhhh! YAYANAH haka ka koma kuma...Tabbb barin sauka a jikinka tun kafin wata ranama kace kwanciyan da nayi yasa ka....."
Bakinta ta damk'e tana dariya jin irin rik'on da ya sake yi mata
"Babu inda zaki je har sai kin k'arasa aikin kwangilar da kika amsa..."
"Hahhhh! YAYANAH kenan ni dai nasan babu wani kwangila dana karb'a sai dai ko ban saniba yanzun za a bani..."
"Uhmm! JODI kenan kwangila ai tuni kika karb'a signing ya rage kiyi..."
"Gaskiya YAYANAH ban san yaushe ka koma haka ba..."
'Dagowa yayi yana kallonta idanunsa a kanta yake fad'in
"Ke kika mai dani haka JODI tunda kinga ni lafiyayyen namiji ne,so dole sai kinyi hak'uri dani sannan kuma sai kin koyi juriya saboda mijinki..."
"Yo to YAYANAH wane juriya kuma bayan wanda nake da ita har wani zan koya..."
Dariya yayi mata "Noo! ina sone ki k'ara akan naki da kike da shi.."
"Hahhhh! to ni dai gaskiya ka tashi mu shirya mu tafi...Kaji...?"
"Ai sai kin k'arasa aikinki sannan zan yarda mu tafi,idan kuma bara kiyiba za a fasa tafiyan..."
Ya fad'a teasingly yana kashe mata ido d'aya,fuskanta ta shagwab'e kamar za tayi kuka,da sauri ya dakatar da ita yana fad'in
"Noo! kin san tun can bana son yawan kuka,so kuma abun nan it's a matter of deal,idan kin yarda shi kenan mu gama abunda ke gabanmu kafin mu tafi idan kuma ba haka ba shi kenan an fasa tafiyanma gaba d'aya.."
Kallonsa take kamar sakarai saboda jin yadda yake ta tsara zance kai ta langab'e gefe bata iya cewa komaiba,ammafa idanun nan kamar wanda aka tsoma cikin ruwa
"Yawwa! sannan idan kika yi kuka shima an fasa tafiyan yau sai wani lokacin..."
Da sauri ta shiga maida hawayenta duk dan gudun kada a fasa tafiyan yau,bayan ta gama sawa a ranta zataje taga su MAMA...
Wani killer smile ya saki yana dad'a janta jikinsa,idanunta a rufe saboda bata son tayi kuka coz tasan halin abunta tunda yace idan tayi za a fasa tsaf zai fasa en tun ba yauba tasan halinsa a d'an zaman da tayi a gidansu.Tana jinsa yana laluben bakinta ta bud'e masa dan kam a wannan lokacin gardama ba nata bane,sannan tun farko tayiwa kanta alk'awari duk abunda zai faru bazata tab'a hana shi hak'k'in saba duk runtsi,saboda a kullum abunda take tsoro kada ta hana shi Allah yayi fushi da ita,baya ga tsinuwar mala'iku da zata yita sauka akanta.
_To k'alubalenku matan aure dama y'an mata masu niyyan yin aure,wasu suna d'aukan hakan a matsayin fansa idan miji ya musu laifi sai kuji ana cewa zamu had'u da shi a gado ne ai wallahi sai ya gane kuskurensa,shin y'ar uwa idan kika yi haka bakya tunanin faruwar wani abune kam? misali ya miki laifi yanzun shi kenan baki da wata hanya davzai gane ya miki laifi har sai kin had'a da bi ta wannan hanyar? to idan baki saniba ki bud'e kunnenki ko kad'an dan kinyi haka ba shi kika cutaba kanki kika cuta,kuma ki sani yin hakan tamkar kin d'auki wuk'ane kin dab'awa kanki,dan kuwa a lokacin da yake tsananin buk'atarki idan baki bashi kankiba to tabbas abunda ba a fata zai faru,imma dai ace daga wannan lokacin ya fara bin matan banza idan har da baya yi,imma kuma idan yana yi ya k'ara a kan na da,ya rage naki ki gyara ko karki gyara,amma kam tabbas idan kika yi haka k'arshe zaizo miki da sakamakon abunda kika jefaku ciki,sannan kuma ga tsinuwar mala'iku baya ga fushi da Allah zaiyi da ke,kafin kuma ki samu k'arin tsinuwar mutane ta soma yawo akanki,kinga saiki zab'a bashi hak'k'insa ko tsinuwar....Allah ya bamu ikon gyarawa._
Harshenta yake lalube ganin yana neman wahala ta mik'a masa nan yaci gaba da aikin dake gabansa,sai da suka gama jagwalgwala junansu sannan cike da farin ciki suka koma toilet,bayan sun gama shiryawa suka fito kai da ganinsu zaka gane wannan d'anyu ne a amarci,hannunsu sak'ale dana juna,ko a motanma yana driving hannunsa d'aya na cikin nata kamar wanda za a kwacewa ita,idan ya kalleta sai suma juna murmushi mai d'auke da sak'onni daban-daban haka har suka k'arasa mai house nasu.
Ko gama daidaita parking bai yiba ta shiga k'ok'arin fita,da sauri ya dad'a rik'o hannunta,wani kallo wa watso mata idanunsa a narke yake kallonta,kanta ta sunkuyar k'asa da sauri
"Saurin mene kike yi ne kam...Kina so mu koma ba tare da mun shigaba ko..?"
Kanta ta shiga girgizawa kamar za tayi masa kuka,dariya yayi k'asa-k'asa
"To idan kina so mu shiga ki bari mu tafi tare,bana son wannan gaggawa'n da kikeyi.."
Dakatawa tayi har ya gama abunda yakeyi sannan ya fita,shi ya bud'e mata k'ofan ta fito cikin tafiyan sa ba zai ce tayi sauriba,hannunta ya rik'e a haka suka cimma parlour'n gidan.
Sallamansu tasa MAMA da BABA ZUWAIRA fitowa daga kitchen suna fad'in
"Maraba da amarya...."
Hannunta ta fizge daga nasa tayi jikinsu da d'an gudu,rungumeta sukayi suna y'ar dariya game da tsokanarta tayi kyau kamar ba itaba.
Bayan an gama gaisawa BB,ya mik'e yana fad'in
"MAMA zanje wani guri na dawo,sai zuwa dare zamu koma in Allah ya kaimu..."
Fatan alkhairi tayi masa,k'asa-k-asa yake kallon KHUBRA data wani mak'ale jikin MAMA ita kuma sai biye mata take ita ga mai y'a,har ya kai k'ofar palour yajiyo BABA ZUWAIRA nawa KHUBRA fad'an ta tashi taje suyi sallama,fuska ta kumbura kafin ta tashi ta biyo shi,har bakin mota ta rakashi yana gaba tana binsa a baya,kamar abun arziki ya bud'e motan ya shiga,ita kuma tana tsaye dafe da k'ofar ya d'ago ya kalleta ganin fuskarta a cukune yasa ya furta
"Zo nan..."
Babu musu ta zagaya ta d'ayan side en ta zauna tana kallon waje
"Wato rakiyan ne bakya so shi ne kike wannan abun ko..?
"Nifa ba haka bane..."
"To yaya ne..?"
Ta fad'a tana masa dariya,hancinta ya lakace yana ci gaba da dariya,sai daya tsagaita da dariyar sannan ya furta
"JODI kin san wani abu..?"
Kamar wanda zai fad'i wani abun kirki haka ta kalleshi tana fad'in
"A'a YAYANAH sai ka fad'a zan sani..."
"Idanki ai yana kama da nawa..."
Dariya tasa masa tana fad'in
"Haba dai ai nawa yafi naka kyau kallafa naka ta tsakiya wani haske dake ciki kamar na mage.."
"Ok! tunda baki yarda ba zamu tambaya amma da *sharad'i* idan akace irin nawa ne zaki bani wani abu..."
Ya k'arasa yana mata winking.
"Hahhhh! YAYANAH sharad'i dai sharad'i dai ko wane lokaci kacemin kana da sharad'i,ni kuma na fad'a maka na daina yarda da sharad'in nan naka...Sai dai ka fad'i wani abun amma banda sharad'i..."
Cikin shagwab'a ya furta
"Ni gaskiya a'a shi kad'ai nake so,kuma idan baki yardaba zanyi miki kuka har sai kin rarrasheni da wannan abun zan hak'ura nayi shiru..."
Yanayin da yayi magnar yasa ta kwashewa da dariya tana fad'in
"Wai kam YAYANAH baka gajiya ne...?"
"Dame zan gaji JODI.....? dake wai kike nufin zan gaji ko me..?"
"Eh mana wancan satinfa sam baka barni na hutaba wannan ma haka...wai kam idan aka ce na haihu ya za kayi lokacin...?"
Hak'oransa ne suka bayyana a fili yana mata murmushi cikin d'oki da farin ciki ya furta
"Allah ameen JODI..ni yanzunma bank'i ace mun samu k'aruwa ba..yanzun ace cikin kwanakin nan nayi ajiyar baby a nan ai sai nafi kowa farin ciki.."
Yana maganar yana shafa k'asan maranta,murmushi kad'ai tayi bata yi maganaba,hakan yasa shi fad'in
"Ko bakya farin ciki ne JODI....?"
"Me ka gani YAYANAH..."
"Naji kinyi shiru ne daga maganar ciki,kuma bayan ke kika kawo zancen.."
"Laaaa! YAYANAH me yasa bazan soba bayan ya fito ta sanadin abunda nafi k'auna,shirun da nayi wani abu nake tunani ne.."
Da sauri ya dad'a rik'eta a jikinsa yana fad'in
"Haba JODI bayan gani a gabanki wane tunani kuma za kiyi..?"
"YAYANAH kenan ina tunanin ranar da za ace an kaini asibiti zan haihu ne...har na fara jin tsoro Allah.."
_Dariya sosai maganarta ta bani nida nake gefe,cikin da ba ama tabbatar akwai ko babu ba shi ne har ake tunanin ranar haifeshi...Allah ya kyauta muku da kuke maganar cikinma._
"Laaaaa! JODI mene ne abun tsoro ai tare zamu haihu,kin san baran tab'a barinki kisha wahalaba duk rintsi muna tare a mak'ale da juna.."
Mab'allan gaban rigarsa da suka kasance a bud'e wanda hakan ya bawa lallausan bak'in gashin dake kwance saman k'irjinsa damar bayyana,tasa hannu tana wasa dashi kanta kwance gefe tana ci gaba da abunda take,kamar wata k'aramar yarinya sai ta d'an ja a hankali ta saki tana sosa masa gurin wanda ya kasance kamar tafiyan tsutsa,a hankali ta kalleshi tana fad'in
"Laaaaa! YAYANAH kacefa zamuje gida kaga kuma naga kana rufe ido Allah yasa ba bacci zaka ce za kayiba....ko kacemin na bari sai an jima..."
Ido d'aya ya bud'e while the other one yana rufe
"Sai zuwa anjima idan na gama abunda nake.."
"To ammafa naga a kwance kawai kake,mai zai hana mu tafiya yanzun...?"
Idanunsa a rufe duka ya furta
"Na ce saina gama abunda nake.."
"Ammafa YAYANAH...."
Bakinta ya rufe yana fad'in
"Bana son yawan maimaita magana mu barshi iya haka JODI,idan na tashi yanzun zan sake shiryawa.."
"Shiri kuma wane iri..? canja kayan shi ne shiri kuma YAYANAH"
"A'a ba iya changing kaya bane kad'ai.."
Da mamaki a fuskarta take k'arewa fuskarsa kallo,coz maganarsa ta d'aure mata kai ta kuma kasa fahimtar abunda take nufi
"Ni dai gaskiya YAYANAH ka tashi mu tafi kagafa idan rana yayi cewa za kayi sai wani lokacin...kuma ni Allah ina son zuwa kaji..."
"Ok! muje kimin wanka to tunda kina so mu tafi yanzun..."
Ba tare daya bud'e idanunsaba yayi maganar
"Wankafa kace YAYA bayan tare mukayi wanka'n da kai...me zaisa ka sake wani sabon wankan kuma..?"
"Kece.....! kece zaki sani sakewa.."
Fuska da alamun tsoro tace
"Nifa Allah YAYANAH banyi komaiba,ta ina na zama sanadin da zaka sake wanka kuma...?"
Hannunta da take wasa da shi har lokacin a jikinsa ya rik'e yana fad'in
"Saboda wannan abun da kike yi mana,ni kuma kinga baran ce ki bari ba..."
"Hahhhh! YAYANAH haka ka koma kuma...Tabbb barin sauka a jikinka tun kafin wata ranama kace kwanciyan da nayi yasa ka....."
Bakinta ta damk'e tana dariya jin irin rik'on da ya sake yi mata
"Babu inda zaki je har sai kin k'arasa aikin kwangilar da kika amsa..."
"Hahhhh! YAYANAH kenan ni dai nasan babu wani kwangila dana karb'a sai dai ko ban saniba yanzun za a bani..."
"Uhmm! JODI kenan kwangila ai tuni kika karb'a signing ya rage kiyi..."
"Gaskiya YAYANAH ban san yaushe ka koma haka ba..."
'Dagowa yayi yana kallonta idanunsa a kanta yake fad'in
"Ke kika mai dani haka JODI tunda kinga ni lafiyayyen namiji ne,so dole sai kinyi hak'uri dani sannan kuma sai kin koyi juriya saboda mijinki..."
"Yo to YAYANAH wane juriya kuma bayan wanda nake da ita har wani zan koya..."
Dariya yayi mata "Noo! ina sone ki k'ara akan naki da kike da shi.."
"Hahhhh! to ni dai gaskiya ka tashi mu shirya mu tafi...Kaji...?"
"Ai sai kin k'arasa aikinki sannan zan yarda mu tafi,idan kuma bara kiyiba za a fasa tafiyan..."
Ya fad'a teasingly yana kashe mata ido d'aya,fuskanta ta shagwab'e kamar za tayi kuka,da sauri ya dakatar da ita yana fad'in
"Noo! kin san tun can bana son yawan kuka,so kuma abun nan it's a matter of deal,idan kin yarda shi kenan mu gama abunda ke gabanmu kafin mu tafi idan kuma ba haka ba shi kenan an fasa tafiyanma gaba d'aya.."
Kallonsa take kamar sakarai saboda jin yadda yake ta tsara zance kai ta langab'e gefe bata iya cewa komaiba,ammafa idanun nan kamar wanda aka tsoma cikin ruwa
"Yawwa! sannan idan kika yi kuka shima an fasa tafiyan yau sai wani lokacin..."
Da sauri ta shiga maida hawayenta duk dan gudun kada a fasa tafiyan yau,bayan ta gama sawa a ranta zataje taga su MAMA...
Wani killer smile ya saki yana dad'a janta jikinsa,idanunta a rufe saboda bata son tayi kuka coz tasan halin abunta tunda yace idan tayi za a fasa tsaf zai fasa en tun ba yauba tasan halinsa a d'an zaman da tayi a gidansu.Tana jinsa yana laluben bakinta ta bud'e masa dan kam a wannan lokacin gardama ba nata bane,sannan tun farko tayiwa kanta alk'awari duk abunda zai faru bazata tab'a hana shi hak'k'in saba duk runtsi,saboda a kullum abunda take tsoro kada ta hana shi Allah yayi fushi da ita,baya ga tsinuwar mala'iku da zata yita sauka akanta.
_To k'alubalenku matan aure dama y'an mata masu niyyan yin aure,wasu suna d'aukan hakan a matsayin fansa idan miji ya musu laifi sai kuji ana cewa zamu had'u da shi a gado ne ai wallahi sai ya gane kuskurensa,shin y'ar uwa idan kika yi haka bakya tunanin faruwar wani abune kam? misali ya miki laifi yanzun shi kenan baki da wata hanya davzai gane ya miki laifi har sai kin had'a da bi ta wannan hanyar? to idan baki saniba ki bud'e kunnenki ko kad'an dan kinyi haka ba shi kika cutaba kanki kika cuta,kuma ki sani yin hakan tamkar kin d'auki wuk'ane kin dab'awa kanki,dan kuwa a lokacin da yake tsananin buk'atarki idan baki bashi kankiba to tabbas abunda ba a fata zai faru,imma dai ace daga wannan lokacin ya fara bin matan banza idan har da baya yi,imma kuma idan yana yi ya k'ara a kan na da,ya rage naki ki gyara ko karki gyara,amma kam tabbas idan kika yi haka k'arshe zaizo miki da sakamakon abunda kika jefaku ciki,sannan kuma ga tsinuwar mala'iku baya ga fushi da Allah zaiyi da ke,kafin kuma ki samu k'arin tsinuwar mutane ta soma yawo akanki,kinga saiki zab'a bashi hak'k'insa ko tsinuwar....Allah ya bamu ikon gyarawa._
Harshenta yake lalube ganin yana neman wahala ta mik'a masa nan yaci gaba da aikin dake gabansa,sai da suka gama jagwalgwala junansu sannan cike da farin ciki suka koma toilet,bayan sun gama shiryawa suka fito kai da ganinsu zaka gane wannan d'anyu ne a amarci,hannunsu sak'ale dana juna,ko a motanma yana driving hannunsa d'aya na cikin nata kamar wanda za a kwacewa ita,idan ya kalleta sai suma juna murmushi mai d'auke da sak'onni daban-daban haka har suka k'arasa mai house nasu.
Ko gama daidaita parking bai yiba ta shiga k'ok'arin fita,da sauri ya dad'a rik'o hannunta,wani kallo wa watso mata idanunsa a narke yake kallonta,kanta ta sunkuyar k'asa da sauri
"Saurin mene kike yi ne kam...Kina so mu koma ba tare da mun shigaba ko..?"
Kanta ta shiga girgizawa kamar za tayi masa kuka,dariya yayi k'asa-k'asa
"To idan kina so mu shiga ki bari mu tafi tare,bana son wannan gaggawa'n da kikeyi.."
Dakatawa tayi har ya gama abunda yakeyi sannan ya fita,shi ya bud'e mata k'ofan ta fito cikin tafiyan sa ba zai ce tayi sauriba,hannunta ya rik'e a haka suka cimma parlour'n gidan.
Sallamansu tasa MAMA da BABA ZUWAIRA fitowa daga kitchen suna fad'in
"Maraba da amarya...."
Hannunta ta fizge daga nasa tayi jikinsu da d'an gudu,rungumeta sukayi suna y'ar dariya game da tsokanarta tayi kyau kamar ba itaba.
Bayan an gama gaisawa BB,ya mik'e yana fad'in
"MAMA zanje wani guri na dawo,sai zuwa dare zamu koma in Allah ya kaimu..."
Fatan alkhairi tayi masa,k'asa-k-asa yake kallon KHUBRA data wani mak'ale jikin MAMA ita kuma sai biye mata take ita ga mai y'a,har ya kai k'ofar palour yajiyo BABA ZUWAIRA nawa KHUBRA fad'an ta tashi taje suyi sallama,fuska ta kumbura kafin ta tashi ta biyo shi,har bakin mota ta rakashi yana gaba tana binsa a baya,kamar abun arziki ya bud'e motan ya shiga,ita kuma tana tsaye dafe da k'ofar ya d'ago ya kalleta ganin fuskarta a cukune yasa ya furta
"Zo nan..."
Babu musu ta zagaya ta d'ayan side en ta zauna tana kallon waje
"Wato rakiyan ne bakya so shi ne kike wannan abun ko..?
"Nifa ba haka bane..."
"To yaya ne..?"