Sashe 77
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Marairaicewa tayi tana fad'in
"Please JAAN...ka barni nayi da kaina kagafa ba wani abu ke damuna ba,behind ma kuma na samu sauk'i bafa komai kawai ciwo ne lokaci d'aya kuma ya tafi naji sauk'i sosai.."
Ganin ta dage yasa shi sakinta da sauri tayi hanyan kitchen shima ya bita a baya,tare suka fara shirya kayan da zasuyi amfani gurin girkin.Bayan kamar mintuna k'amshin girkin ya fara tasowa saboda tafasa daya fara yi,fuskarta ta fara yamutsawa kamar mai jin wani abu na daban,k'amshin ne yaci gaba da tasowa sosai ta yadda ba iya kitchen en ya tsaya ba har cikin parlour,da gudu ta fice a kichen en yanayin data fita yasa shi binta da sauri yana kiranta amma ina batama san yana yiba tun data shiga toilet en taketa faman kwara amai,jiyota yayi tana ta faman kakari a toilet da sauri ya shiga ya rik'eta yana faman jera mata sannu,sai da ta gama ya wanke mata bakinta ya sake rik'ota suka kamo hanyan dawowa parlour still k'amshin data sake shak'a yasa ta kwace jikinta da sauri ta juya tana sake yunk'urin amai sai dai wannan karon babu abunda ya fito daga cikinta face zallan kakarin da take,da k'yar ta dawo dai² d'aukanta yayi yana jera mata sannu saboda jiri dake neman kayar da ita tun a toilet,hanyan palour still ya kamo cikin wahalalliyan murya ta furta
"YAYANAH kabarni nan banson jinwancan k'amshin..."
'Dan dakatawa yayi yana kallon yadda take magana,komawa yayi ya d'orata saman bed
"JAAN sanyi nake ji please ka rufeni..."
Tsigan jikinta duk ya tashi cike da tausayawa kamar zai mata kuka yayi saurin rufeta,sannan ya fice kitchen ya shiga yayi disconnecting duk wani abu na wuta dake ciki,komawa yayi gurinta ya tarar da ta shige ciki har kanta cikin tausayi yake kallonta shi kam bai tab'a ganin tayi irin wannan rashin lafiyan ba tun da suka yi aure idan aka d'auke ranar aurensu daya sameta kwance babu lafiya,da kyar ya iya samun nutsuwan kiran KHALEEL bayan ya masa bayanin komai cikin damuwa shi kuma ya nuna masa DR en family'n ya kamata ya kira,sai lokacin tunanin haka ya dawo masa yana kashewa ko ya kirashi,cikin mintuna k'alilan ya shaida masa zai iso.
Lokacin da DR ya iso ya kira shi da kansa ya shiga dashi har inda take,babu b'ata lokaci yayi mata gwaje-gwajen da zai yi sannan ya tafi akan zai dawo nan bada jimawaba da sakamako...
After some few hour's DR ya dawo da sakamako,jikin BB har rawa yake dan yaji meke damun JODI en nasa,cike da annashuwa a fuskar DR shi kuma daya kasa hak'uri har sauri yake ya tambaya sai dai DR ya katse shi da fad'in
"Congratulations sir...."
A ransa yake fad'in
"Kaji bahago ina cikin tashin hankali kana min wani murna....toma akan wace uwar yake min murnan ne...?"
Maganar DR ta dawo dashi hayyacinsa inda yake fad'in
"Madam na d'auke da juna biyu na tsawon sati bakwai....Fatan Allah ya raba lafiya...sai dai kuma akwai abubuwa da za a kiyaye saboda ba wani k'wari yayi ba kuma idan ba a kiyaye ba to za a ita rasa abunda me cikintan,haka kuma yanayin abunda zata dinga ci dole ne ta dinga cin duk wani abu da zai gina musu jiki ita da baby'n...."
Bayani sosai yayi masa sannan y zana masa prescriptions da za a nema yanzun wanda zasu taimaka mata..Bayan nan kuma ya masa sallama godiya BB yayi masa sosai,har bakin motansa ya rakashi sai da yaga tafiyansa sannan ya dawo da d'an gudu dan ya duba JODI en nasa,musamman yau da yake jinsa cikin k'ololuwar farin ciki wanda bazai iya misalta shiba................
*COMMENT FOR MORE PAGE'S..........* 💃💃💃💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
SMASHER,HUBBEEY,DIDEEYLOV & GENTLE NOVEL'S [email protected]
*©®2018*
*8/ɑմցմՏԵ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~___________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
6⃣2⃣
*S* higa'nsa d'akin yana ta sauri dan ganin ya isketa,har lokacin tana a yadda ya barta,sai dai kam har lokacin idanunta a rufe suke ta takure guri d'aya saboda sanyin da take ji,yadda ya taddata sai ya tuno ranarta ta farko a gidan,kamar haka ya taddata ta k'udundune jikinta guri d'aya,still yayi yana k'are mata kallo,nan ya shiga tuno yadda sukayi a ranar,tunawansa babu b'ata lokaci ya raba jikinsa da kayan dake sanye a jikin nasa,a hankali ya haura saman bed en,ta cikin duvet en ya zare mata kayan jikinta had'e da rungumeta tsam cikin jikinsa,cikin kunnenta yake mata magana lokacin daya ga tana motsi yasan ta tashi ne.
"JODI ina ke miki ciwo......? me kuma kike so...?"
Yana magana yana shafa k'asan cikinta dai² maranta,sosai take enjoying abunda yake mata duk da kuwa ba wani k'arfi a jikintan,kanta ta girgiza masa alaman babu komai..
"Kin tabbata..?"
Nanma nodding kanta tayi,ajiyar zuciya yayi yana fad'in
"Oyyaahh! sanarmin mene za kici to kinji nasa a kawo miki..."
Cikin wahalalliyar murya ta furta
"Nifa na k'oshi..."
"A'aa JODI kada muyi haka dake,na tabbata yanzun babu komai cikinki duk kin haras...look maza sanarmin..."
"To ai dai na fad'a maka ban son komai,ni bacci zanyi kawai.."
"Haba mana JODI kingafa cikinki yadda ya koma da ganin alamu kinsan kema babu komai,ko kuwa kina son barin baby'nmu da yunwa ne...?"
Juyowa tayi da k'yar tana kallonsa a fili kuma ta maimaita kalmar
"Baby'nmu kuma JAAN a ina kenan....?"
'Dan murmushinsa mai tsada yayi mata yana shafa mararta har lokacin ya furta
"A nan mana JODI....don't u know u are pregnant....?"
Wani murmushi ne ya sub'uce mata duk da irin halin da take ciki hakan bai hana murnarta bayyana ba,da sauri kuma ta maida fuskarta yadda take cikin magana irinta mai jinya ta kalleshi tana fad'in
"Yama akayi ka sani bayan ni banga alaman haka ba...?"
"Hahhhh! JODI kinji haushi ne dana fara sani....?"
"Nop! YAYANAH kawai na kasa yarda ne ace ina da ciki yanzun.."
Kallonta kawai yayi yana ci gaba da murmusawa abunsa shi kam ya tabbatar kuma da sannu itama zata tabbatar
"Baby DR nefa ya sanarmin yanzun,ko baki san ya zoba ne...?"
"Yanzu kuma..? yana ina DR...?"
"Ya tafi..amma kam abunda ya fad'a kenan ga can sakamakon binciken daya kawo..."
Ya mata showing inda resul en yake kan mirror,d'an kallon takardar kawai tayi,a ranta ko fata take Allah yasa haka ne dan ita babu abunda ta sani,hatta da zuwan DR en zuwa k'arin ruwan daya mata da allurai wanda BB ya cire mata time en daya k'are saboda haka ne yasa bata san da zuwan DR ba.
Hannunta ta d'ora kan nasa suka ci gaba da aikin shafa gurin,idanunsa ya lumshe yana jin ranar yau a matsayin rana wacce tazo masa da al-khairai wanda ba zai tab'a mantawa ba,cikin kunnenta yaketa sauke mata sinka-sinka,container's,trailer's,basket kai da duk ma wani abu da idan kuka zuba bare d'aukeba dad'ad'an kalamai gameda sa mata albarka yake,ita kanta duk da halin da take ciki tana jin kalamansa har k'asan zuciyarta,jin kalamansa take kamar tafi kowace mace dace a duniyar da take rayuwa.
Cikin awanni mafiya k'aranci har ta ji jikinta ya koma mata normal zazzab'in ya sauka,amma kuma har lokacin suna mak'ale da juna,kiran sallah ne ya tashe su daga hiran da suke,bayan yayi alwala ya fita masallaci,inda ya barta za tayi sallah nan cikin d'akin,bayan ta idar da salla'n tayi addu'o'inta,mik'ewa tayi ta d'auke pray mat en had'e da hijab en jikinta,bakin mirror en ta tsaya tana ware farar takardar da BB ya mata nuni d'azun,a hankali ta fara bin rubutun tana karantawa,farin ciki kam mara misaltuwa tayi shi,kan stool en ta hau hannunta rik'e da paper tana ta faman sakin smiling,hannunta ta mayar kan mararta tana feeling babynta dake kwance gurin,idanunta ta lumshe tana jan numfashi a hankali,k'arin hannu taji kan nata da sauri ta bud'e idonta duk da tasan ko waye wanda zai yi hakan,kallonsa tayi tana sake sakin murmushi,shima murmushin yayi mata sannan ya d'auketa suka fice a d'akin,suna tafe yana mata magana coz shi kam har yanzun bai hak'ura da maganar abinciba
"JODI kink'i fad'in abunda zaki ci ko...? Kin san bana son zama da yunwa bare kuma ke...Kinga JODI maza sanarmin kinji...."
Sai da tayi dariya sannan ta furta
"Ni fa babu abunda zanci..."
"A'a bana son jin wannan maganar daga bakinki idan kika ci gaba da fad'a zanyi fushi fa.."
Ya fad'a yana b'ata fuska
"A'a! a'a!! dan Allah kada kayi kaji YAYANAH cake kad'ai zanci da fruit juice..."
Y'ar dariya yayi yana fad'in
"Haba JODI wannan ai ba abinci bane kayan kwad'ayi ne..."
"Ni Allah in ba shiba baran ci komaiba.."
Cike da shagwab'a kamar za tayi kuka.
"Ok! ok! an gama JODI..Kar kiyi kuka kinji..bari mu tafi mu siyo an fasa aiken kowa ma,kinga daga nan sai mu wuce gida ko...?"
"Ehhh! kuwa dama ina son zuwa kawai ban fad'a maka bane..."
Hancinta ya lakace yana fad'in
"Ina fatan dai Babynah ba yawo zai sa mamansa ta koya ba..."
"Haba YAYANAH kawai dan nace ina son zuwa...?"
"Ehh! mana.....ammm! JODI kin san wani abu ma kuwa..?"
Kallonsa tayi lokacin da yake sauketa cikin palour,da sauri ya koma ciki ba tare daya fad'i abunda yayi niyyaba,k'aton hijab ya d'auko mata har k'asa da plat en takalmi,da kansa yasa mata,ita kuma sai dariya take ganin yau wani sabon abu daya b'illo da shi,ita da bata fita da hijab sai in zata skul,yau kuma shi ne ya d'auko mata saboda neman magana irin tasa.
"YAYANAH hijab fa ka samin.."
Bata k'arasa ba ya katseta
"Ehh! nafi sonsa yanzun gara ki saba saboda koda cikin ya fito bana son kina fita da vail wasu suna kallemin ke,kinsan a lokacin duk abunda zaki sa zaina showing jikinki sosai.."
Y'ar dariya tayi kafin ya kama hannunta suka fice cike da nishad'i,bama kamar BB da yau jinsa yake kamar sabon ango.
Sai da suka biya wani eatery suka siya cake da juice da take so,sannan suka d'auki hanyan gidan nasu suna tafe suna hira har suka k'arasa.
HAJIYA ZUWAIRA zaune parlour dan kam yanzun ta jima da tashi daga matsayin da take da,shigowarsu KHUBRA ta haye kan jikinta tana kwanciya tana fad'in
"UMMANAH nayi missing enki wollah kwana biyu kamar na shekara ban gankiba.."
"Please JAAN...ka barni nayi da kaina kagafa ba wani abu ke damuna ba,behind ma kuma na samu sauk'i bafa komai kawai ciwo ne lokaci d'aya kuma ya tafi naji sauk'i sosai.."
Ganin ta dage yasa shi sakinta da sauri tayi hanyan kitchen shima ya bita a baya,tare suka fara shirya kayan da zasuyi amfani gurin girkin.Bayan kamar mintuna k'amshin girkin ya fara tasowa saboda tafasa daya fara yi,fuskarta ta fara yamutsawa kamar mai jin wani abu na daban,k'amshin ne yaci gaba da tasowa sosai ta yadda ba iya kitchen en ya tsaya ba har cikin parlour,da gudu ta fice a kichen en yanayin data fita yasa shi binta da sauri yana kiranta amma ina batama san yana yiba tun data shiga toilet en taketa faman kwara amai,jiyota yayi tana ta faman kakari a toilet da sauri ya shiga ya rik'eta yana faman jera mata sannu,sai da ta gama ya wanke mata bakinta ya sake rik'ota suka kamo hanyan dawowa parlour still k'amshin data sake shak'a yasa ta kwace jikinta da sauri ta juya tana sake yunk'urin amai sai dai wannan karon babu abunda ya fito daga cikinta face zallan kakarin da take,da k'yar ta dawo dai² d'aukanta yayi yana jera mata sannu saboda jiri dake neman kayar da ita tun a toilet,hanyan palour still ya kamo cikin wahalalliyan murya ta furta
"YAYANAH kabarni nan banson jinwancan k'amshin..."
'Dan dakatawa yayi yana kallon yadda take magana,komawa yayi ya d'orata saman bed
"JAAN sanyi nake ji please ka rufeni..."
Tsigan jikinta duk ya tashi cike da tausayawa kamar zai mata kuka yayi saurin rufeta,sannan ya fice kitchen ya shiga yayi disconnecting duk wani abu na wuta dake ciki,komawa yayi gurinta ya tarar da ta shige ciki har kanta cikin tausayi yake kallonta shi kam bai tab'a ganin tayi irin wannan rashin lafiyan ba tun da suka yi aure idan aka d'auke ranar aurensu daya sameta kwance babu lafiya,da kyar ya iya samun nutsuwan kiran KHALEEL bayan ya masa bayanin komai cikin damuwa shi kuma ya nuna masa DR en family'n ya kamata ya kira,sai lokacin tunanin haka ya dawo masa yana kashewa ko ya kirashi,cikin mintuna k'alilan ya shaida masa zai iso.
Lokacin da DR ya iso ya kira shi da kansa ya shiga dashi har inda take,babu b'ata lokaci yayi mata gwaje-gwajen da zai yi sannan ya tafi akan zai dawo nan bada jimawaba da sakamako...
After some few hour's DR ya dawo da sakamako,jikin BB har rawa yake dan yaji meke damun JODI en nasa,cike da annashuwa a fuskar DR shi kuma daya kasa hak'uri har sauri yake ya tambaya sai dai DR ya katse shi da fad'in
"Congratulations sir...."
A ransa yake fad'in
"Kaji bahago ina cikin tashin hankali kana min wani murna....toma akan wace uwar yake min murnan ne...?"
Maganar DR ta dawo dashi hayyacinsa inda yake fad'in
"Madam na d'auke da juna biyu na tsawon sati bakwai....Fatan Allah ya raba lafiya...sai dai kuma akwai abubuwa da za a kiyaye saboda ba wani k'wari yayi ba kuma idan ba a kiyaye ba to za a ita rasa abunda me cikintan,haka kuma yanayin abunda zata dinga ci dole ne ta dinga cin duk wani abu da zai gina musu jiki ita da baby'n...."
Bayani sosai yayi masa sannan y zana masa prescriptions da za a nema yanzun wanda zasu taimaka mata..Bayan nan kuma ya masa sallama godiya BB yayi masa sosai,har bakin motansa ya rakashi sai da yaga tafiyansa sannan ya dawo da d'an gudu dan ya duba JODI en nasa,musamman yau da yake jinsa cikin k'ololuwar farin ciki wanda bazai iya misalta shiba................
*COMMENT FOR MORE PAGE'S..........* 💃💃💃💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
SMASHER,HUBBEEY,DIDEEYLOV & GENTLE NOVEL'S [email protected]
*©®2018*
*8/ɑմցմՏԵ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~___________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
6⃣2⃣
*S* higa'nsa d'akin yana ta sauri dan ganin ya isketa,har lokacin tana a yadda ya barta,sai dai kam har lokacin idanunta a rufe suke ta takure guri d'aya saboda sanyin da take ji,yadda ya taddata sai ya tuno ranarta ta farko a gidan,kamar haka ya taddata ta k'udundune jikinta guri d'aya,still yayi yana k'are mata kallo,nan ya shiga tuno yadda sukayi a ranar,tunawansa babu b'ata lokaci ya raba jikinsa da kayan dake sanye a jikin nasa,a hankali ya haura saman bed en,ta cikin duvet en ya zare mata kayan jikinta had'e da rungumeta tsam cikin jikinsa,cikin kunnenta yake mata magana lokacin daya ga tana motsi yasan ta tashi ne.
"JODI ina ke miki ciwo......? me kuma kike so...?"
Yana magana yana shafa k'asan cikinta dai² maranta,sosai take enjoying abunda yake mata duk da kuwa ba wani k'arfi a jikintan,kanta ta girgiza masa alaman babu komai..
"Kin tabbata..?"
Nanma nodding kanta tayi,ajiyar zuciya yayi yana fad'in
"Oyyaahh! sanarmin mene za kici to kinji nasa a kawo miki..."
Cikin wahalalliyar murya ta furta
"Nifa na k'oshi..."
"A'aa JODI kada muyi haka dake,na tabbata yanzun babu komai cikinki duk kin haras...look maza sanarmin..."
"To ai dai na fad'a maka ban son komai,ni bacci zanyi kawai.."
"Haba mana JODI kingafa cikinki yadda ya koma da ganin alamu kinsan kema babu komai,ko kuwa kina son barin baby'nmu da yunwa ne...?"
Juyowa tayi da k'yar tana kallonsa a fili kuma ta maimaita kalmar
"Baby'nmu kuma JAAN a ina kenan....?"
'Dan murmushinsa mai tsada yayi mata yana shafa mararta har lokacin ya furta
"A nan mana JODI....don't u know u are pregnant....?"
Wani murmushi ne ya sub'uce mata duk da irin halin da take ciki hakan bai hana murnarta bayyana ba,da sauri kuma ta maida fuskarta yadda take cikin magana irinta mai jinya ta kalleshi tana fad'in
"Yama akayi ka sani bayan ni banga alaman haka ba...?"
"Hahhhh! JODI kinji haushi ne dana fara sani....?"
"Nop! YAYANAH kawai na kasa yarda ne ace ina da ciki yanzun.."
Kallonta kawai yayi yana ci gaba da murmusawa abunsa shi kam ya tabbatar kuma da sannu itama zata tabbatar
"Baby DR nefa ya sanarmin yanzun,ko baki san ya zoba ne...?"
"Yanzu kuma..? yana ina DR...?"
"Ya tafi..amma kam abunda ya fad'a kenan ga can sakamakon binciken daya kawo..."
Ya mata showing inda resul en yake kan mirror,d'an kallon takardar kawai tayi,a ranta ko fata take Allah yasa haka ne dan ita babu abunda ta sani,hatta da zuwan DR en zuwa k'arin ruwan daya mata da allurai wanda BB ya cire mata time en daya k'are saboda haka ne yasa bata san da zuwan DR ba.
Hannunta ta d'ora kan nasa suka ci gaba da aikin shafa gurin,idanunsa ya lumshe yana jin ranar yau a matsayin rana wacce tazo masa da al-khairai wanda ba zai tab'a mantawa ba,cikin kunnenta yaketa sauke mata sinka-sinka,container's,trailer's,basket kai da duk ma wani abu da idan kuka zuba bare d'aukeba dad'ad'an kalamai gameda sa mata albarka yake,ita kanta duk da halin da take ciki tana jin kalamansa har k'asan zuciyarta,jin kalamansa take kamar tafi kowace mace dace a duniyar da take rayuwa.
Cikin awanni mafiya k'aranci har ta ji jikinta ya koma mata normal zazzab'in ya sauka,amma kuma har lokacin suna mak'ale da juna,kiran sallah ne ya tashe su daga hiran da suke,bayan yayi alwala ya fita masallaci,inda ya barta za tayi sallah nan cikin d'akin,bayan ta idar da salla'n tayi addu'o'inta,mik'ewa tayi ta d'auke pray mat en had'e da hijab en jikinta,bakin mirror en ta tsaya tana ware farar takardar da BB ya mata nuni d'azun,a hankali ta fara bin rubutun tana karantawa,farin ciki kam mara misaltuwa tayi shi,kan stool en ta hau hannunta rik'e da paper tana ta faman sakin smiling,hannunta ta mayar kan mararta tana feeling babynta dake kwance gurin,idanunta ta lumshe tana jan numfashi a hankali,k'arin hannu taji kan nata da sauri ta bud'e idonta duk da tasan ko waye wanda zai yi hakan,kallonsa tayi tana sake sakin murmushi,shima murmushin yayi mata sannan ya d'auketa suka fice a d'akin,suna tafe yana mata magana coz shi kam har yanzun bai hak'ura da maganar abinciba
"JODI kink'i fad'in abunda zaki ci ko...? Kin san bana son zama da yunwa bare kuma ke...Kinga JODI maza sanarmin kinji...."
Sai da tayi dariya sannan ta furta
"Ni fa babu abunda zanci..."
"A'a bana son jin wannan maganar daga bakinki idan kika ci gaba da fad'a zanyi fushi fa.."
Ya fad'a yana b'ata fuska
"A'a! a'a!! dan Allah kada kayi kaji YAYANAH cake kad'ai zanci da fruit juice..."
Y'ar dariya yayi yana fad'in
"Haba JODI wannan ai ba abinci bane kayan kwad'ayi ne..."
"Ni Allah in ba shiba baran ci komaiba.."
Cike da shagwab'a kamar za tayi kuka.
"Ok! ok! an gama JODI..Kar kiyi kuka kinji..bari mu tafi mu siyo an fasa aiken kowa ma,kinga daga nan sai mu wuce gida ko...?"
"Ehhh! kuwa dama ina son zuwa kawai ban fad'a maka bane..."
Hancinta ya lakace yana fad'in
"Ina fatan dai Babynah ba yawo zai sa mamansa ta koya ba..."
"Haba YAYANAH kawai dan nace ina son zuwa...?"
"Ehh! mana.....ammm! JODI kin san wani abu ma kuwa..?"
Kallonsa tayi lokacin da yake sauketa cikin palour,da sauri ya koma ciki ba tare daya fad'i abunda yayi niyyaba,k'aton hijab ya d'auko mata har k'asa da plat en takalmi,da kansa yasa mata,ita kuma sai dariya take ganin yau wani sabon abu daya b'illo da shi,ita da bata fita da hijab sai in zata skul,yau kuma shi ne ya d'auko mata saboda neman magana irin tasa.
"YAYANAH hijab fa ka samin.."
Bata k'arasa ba ya katseta
"Ehh! nafi sonsa yanzun gara ki saba saboda koda cikin ya fito bana son kina fita da vail wasu suna kallemin ke,kinsan a lokacin duk abunda zaki sa zaina showing jikinki sosai.."
Y'ar dariya tayi kafin ya kama hannunta suka fice cike da nishad'i,bama kamar BB da yau jinsa yake kamar sabon ango.
Sai da suka biya wani eatery suka siya cake da juice da take so,sannan suka d'auki hanyan gidan nasu suna tafe suna hira har suka k'arasa.
HAJIYA ZUWAIRA zaune parlour dan kam yanzun ta jima da tashi daga matsayin da take da,shigowarsu KHUBRA ta haye kan jikinta tana kwanciya tana fad'in
"UMMANAH nayi missing enki wollah kwana biyu kamar na shekara ban gankiba.."