Sashe 40
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Ehh!to lafiya k'alau dai za ace,amma dai kam UMMI KAKA ba shi da lafiya kuma ya jima cikin ciwon,ya jikin MAMA?"
"Too HAJIYA MURJA dai kam da sauk'i za ace,ammafa har yanzun tana nan kamar yadda kuka tafi kuka barta,bata san waye akanta ba ni kam wannan ciwo nata yana bani mamaki wollahi,yanzun jiran dawowarku nake muji yanda za ayi gaskiya ciwonta baya buk'atar a zuba ido hakanan,tunda nan en babu wani ci baba da ake samu"
"To UMMI in sha Allah muma muna nan kan hanya nan da anjima kad'an,yanzunma akwai wani abu ne mai muhimmanci da ya tsaidamu,amma idan mun k'araso za kiji labarin koma mene ne wannan abun"
Sai da tayi murmushi sannan ta ce
"To SON Allah ya kawo ku lafiya kuma Allah yasa muga Alkhairi"
Su duka sukayi dariya sannan ya amsa da "Ameen" yayi mata sallama akan sai sun k'araso...
《《》》
Yau tun da ta tashi jikinta yayi zafi saboda zazzafan zazzab'i data tashi da shi,kusan sati uku kenan tana fama amma ta kasa fita taje asibiti ko dan samawa kanta sauk'in ciwon dake damunta..
Shigowar babban mutumin kenan ya shiga cire kayansa kamar ko wane lokaci da hakan ya zame masa d'abi'a,da duk inda yaje ya dawo tofa yana shigowa zai hau tub'ewa kamar wani k'aramin yaro dake son mahaifiyarsa tayi masa wanka.
Saman gadon ya shiga haurowa yana shafata kafin ya d'age gefen duvet en data rufu da shi,cikin jikinta ya shiga k'ok'arin shigewa,ita kuma sai dad'a matsawa baya take saboda a yanzun kam bata jin zata iya tab'uka komai a rayuwanta,sosai ya manna jikinsu da juna duk uban zafin da jikinta yayi hakan bai hana shi fara abunda ransa ke soba,cikin wahalalliyar murya ta bud'e baki iya k'arfinta
"Dan Allah ka k'yaleni yau kam bana jin dad'i gaba d'ayafa kana jin yadda jikina yayi zafi ko wanka na kasa yi saboda rashin k'wari da jikina ke fama da"
Duk maganarta hakan baisa ya saurara mataba,saima shinshinata da yake yana wani fiddo da harshensa kamar kare tare da sakin wani irin numfashi.
"Kinsan dai a yanzu kam yadda nakai wannan matakin ba zan iya jurewaba,babu wani hak'uri da zan iya yi a halin yanzu,kawai dai kiyi hak'uri ki bani had'in kai mu ragewa juna zafi"
Ko d'aya cikin maganganunsa babu ko guda d'aya wanda ta iya ganewa saboda ta kai mak'ura gurin wahala,shi kuma duk da haka bai d'aga mata k'afa ya kyaleta ba,saima dad'a k'ok'ari tare da himma da yake gurin ganin ya cimma burinshi na biyan buk'atarsa.
Ba shi ya kyaletaba sai bayan da ya tabbatar da he is well satisfied,sannan ya sauka a kanta had'e da cilla mata damin kud'i
"Ga shinan kije kiga likita,ni fita zanyi idan kin dawo muyi waya"
Daga haka bai jira jin komai daga bakinta ba ya shige toilet en hotel en,har ya gama shirinsa ya fice MA'U na kwance ta kasa tab'uka komai kuma bata d'aga kai ta kalle shiba,da k'yar ta iya lallab'awa ta yi wanka shima jikinta sai kyarma yake haka dai ta shirya ta fice tare da kulle k'ofan ta nufi hospital...
《《》》
Lokacin da ya gama waya da UMMI yayi dai² da isowarsu k'ofar gidan,yana kallonsu suka bud'e gidan suka shiga,hakan ne yasa shi fitowa shima ya kulle motan sannan yabi bayansu.
A tsakar gidan ya tarar da su suna zaune kan tamarma sunyi jigum-jigum.
Guri ya samu ya zauna,sannan suka gaisa da BABA ZUWAIRA wacce KHUBRA ta kanainaye kamar wani yace zai tafi da ita duk ta hanata sukuni.
"Samari duk da dai ganinku nayi sama ta ka,hakan ba zaisa nayi saurin yanke hukunci ba,nasan dai duk inda akaje aka dawo kuna da alak'a da KHUBRA kuma alak'a mai k'arfi,duba da ganin yadda kuke kama da juna"
Kallon-kallo akayi tsakaninsu su uku kowa na burin gano abunda BABA ZUWAIRA ke fad'a a tare da d'an uwansa hatta da kuwa ita kanta KHUBRA dake kwance sai da ta d'ago tabi su KHALEEL da kallo.
"Tabbas ku en y'an uwane na hak'ik'a ko ban tambayaba nasan ku yayunta ne"
Tana magana da fara'a akan fuskarta tana kuma binsu da kallo,tun kafin BB yayi magana KHALEEL yayi tsalle ya dire da fad'in
"K'warai kuwa mu yayunta ne,tun bayan b'acewarta da muka yi neman bamu sametaba wanda ya had'a da jami'an tsaro a ciki,kaf cikin gari sai da aka dubata amma ba a ganta ba,ashema tana kusa-kusa damu kawai dai Allah ya nufa hakan dai sai ya faru"
Yayi shiru yana kallon BB daya kafe shi da kallo,ita kuwa KHUBRA kanta ta sauke k'asa tana sauraron maganganunsu.
"To ALHANDULILLAH tunda dai yau Allah ya nunamin wani naki KHUBRA kuma in sha Allah a yau ba sai gobe ba zaki bi danginki ku koma gida,saboda dama zamanki tare da ni ba shi ne mafi a'ala ba,ki zauna tare da danginki shi ne babban kwanciyar hankali kuma kema da su duk zakufi samun nutsuwa saboda kuna tare da juna.
Ni da kike tare da ni Allah ne ya had'amu kuma ina fatan Allah ya sake sadamu cikin amincinsa da alkhairinsa,yanzu zan baku labarin yadda akayi na samu KHUBRA da kuka ganmu tare"
Take ta shiga labarta musu yadda akayi suka had'u da zamansu tare tun daga ranar da ta fara ganinta kawo yanzun da suke zaune suna sauraronta ba tare da ta b'oye musu koda wasali ko harafi ba.
Jikinsu duk yayi sanyi kan irin wahalar da ta sha da irin rayuwar da tayi duk da kuwa sun ganta kan sana'ar tata,kallon tausayi had'e da al'ajabin yadda ta juri wahalar sana'ar suke binta da shi kafin daga bisani suka sako maganar tafiya da KHUBRA'N.
Haka BABA ZUWAIRA ta shiga d'aki ta had'a kayan duk data san na KHUBRA'N ne ta fito,tana d'an matse idonta da k'walla ta tarun mata.
Mik'ewa sukayi cikin shirin barin gidan,nanfa KHUBRA da BABA ZUWAIRA da suka ga dai tabbas tafiyar nan zasu yi,suka k'ank'ame juna suna kukan rabuwa da juna a lokacin da d'ayansu bai tab'a tsammanin faruwar hakanba.
KHALEEL ne ya ja BB gefe yana fad'in
"MAN baka jiba"
'Dan matsawa BB yayi jikin KHALEEL tare da kallonsa yana d'aga masa kai
"Gaskiya a shawarana ina ganin rabasu yanzun akwai damuwa duba da yadda suka shak'u da juna,ina ganin me zai hana mu tafi da su duka kaga ta wani b'angarenma BABA'N zata mana amfanifa ko kuwa me kake gani?"
Shiru BB yayi yana hasashen maganar KHALEEL en sannan kuma ya d'an daki kafad'ansa
"Yeahhh!ka kawo shawara mai kyau kawai muyi hakan"
Komawa gurin da su KHUBRA suke tsaye sukayi har lokacin suna manne da juna,KHALEEL yana y'ar dariya yace
"Ina ganin BABA da kun daina kukan nan haka nan,saboda mun yanke shawaran tafiya dakune duka"
Da sauri KHUBRA ta d'ago kanta ta kalleshi,shi kuma ya kad'a mata kai dan ya fuskanci so take ta tabbatar da abunda ya fad'a.
Aiko da sauri ta shiga gogewa BABA ZUWAIRA hawayenta itama ta goge nata tana dariya,cikin sauri ta shiga d'akin ta d'ebowa BABA ZUWAIRA kaya sannan suka d'unguma suka fice daga gidan,sai da ta shiga mak'otanta tayi musu sallama,tukun ta dawo inda ta barsu a k'ofar gidan jikin mota,daga nan suka shige tare da d'aukan hanya sai cikin gari wato cikin k'waryar KANON DABO.......................
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*4/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣0⃣*
*"B* EAUTY me ya sameki kike kuka?wani abu yana damunki ne?"
BIGGY ne yake wannan maganar cikin rud'ewa yana tambayar ASHNA dake sunkuye ta had'a kai da guiwa sai risgar kuka take kamar wacce aka aiko mata da sak'on MAMA ta rasu.
Kukan da take yine ta kuma k'i bashi amsa yasa ya ajiye package en hannunsa,kusa da k'afafunta ya nemi guri ya zauna had'e da lank'washe k'afafunsa,fuskarsa cikin wani irin yanayi yake kallonta
"Please BEAUTY kiyi shiru hakanan ki daina wannan kukan kinji,yanzun fad'amin duk abunda kike so ayi kinji?"
Da sauri ta d'ago fuskarta da tayi kacha-kacha da hawaye tana kallonsa,kai ya d'aga mata alamar da gaske yake.
"Da gaske nake miki BEAUTY amma sai kin daina kukan nanfa kinji?"
Da sauri ta shiga goge fuskarta ta sake kallonsa had'e da d'anyin murmushi,aifa BIGGY wannan murmushin da ASHNA tayi masa ba k'aramin tafiya yayi da shiba take kuwa ya kafeta da idanu har bai sanma tana magana ba sai da tayi clapping a dai² fuskansa,sannan yayi saurin dawowa hayyacinsa yana fad'in
"Ammmm!BEAUTY me kika cene?"
Da d'an mamaki ta kalleshi wato dukma maganar da tayi bai san tana yiba kenan ko mene yake nufi?
Daurewa tayi ta fara magana cike da shagwab'a kamar tana gaban MAMA.
"Ni gurin MAMANA nake son zuwa.....Dan Allah ka maidani gida...Ina son na san halinda MAMATA take ciki...Please kaji"
Yanayin yanda take magana duk ta wani narke ita a dole y'ar lelen MAMA.
Ga BIGGY kuwa wani yanayi yake tsintan kansa aciki duk lokacin da tayi magana to shi kuma nan zaiyi da nasa kan dan duk inda ta lank'wasa kanta yana biye da nasa kan,yana faman zuba murmushi.
"Too HAJIYA MURJA dai kam da sauk'i za ace,ammafa har yanzun tana nan kamar yadda kuka tafi kuka barta,bata san waye akanta ba ni kam wannan ciwo nata yana bani mamaki wollahi,yanzun jiran dawowarku nake muji yanda za ayi gaskiya ciwonta baya buk'atar a zuba ido hakanan,tunda nan en babu wani ci baba da ake samu"
"To UMMI in sha Allah muma muna nan kan hanya nan da anjima kad'an,yanzunma akwai wani abu ne mai muhimmanci da ya tsaidamu,amma idan mun k'araso za kiji labarin koma mene ne wannan abun"
Sai da tayi murmushi sannan ta ce
"To SON Allah ya kawo ku lafiya kuma Allah yasa muga Alkhairi"
Su duka sukayi dariya sannan ya amsa da "Ameen" yayi mata sallama akan sai sun k'araso...
《《》》
Yau tun da ta tashi jikinta yayi zafi saboda zazzafan zazzab'i data tashi da shi,kusan sati uku kenan tana fama amma ta kasa fita taje asibiti ko dan samawa kanta sauk'in ciwon dake damunta..
Shigowar babban mutumin kenan ya shiga cire kayansa kamar ko wane lokaci da hakan ya zame masa d'abi'a,da duk inda yaje ya dawo tofa yana shigowa zai hau tub'ewa kamar wani k'aramin yaro dake son mahaifiyarsa tayi masa wanka.
Saman gadon ya shiga haurowa yana shafata kafin ya d'age gefen duvet en data rufu da shi,cikin jikinta ya shiga k'ok'arin shigewa,ita kuma sai dad'a matsawa baya take saboda a yanzun kam bata jin zata iya tab'uka komai a rayuwanta,sosai ya manna jikinsu da juna duk uban zafin da jikinta yayi hakan bai hana shi fara abunda ransa ke soba,cikin wahalalliyar murya ta bud'e baki iya k'arfinta
"Dan Allah ka k'yaleni yau kam bana jin dad'i gaba d'ayafa kana jin yadda jikina yayi zafi ko wanka na kasa yi saboda rashin k'wari da jikina ke fama da"
Duk maganarta hakan baisa ya saurara mataba,saima shinshinata da yake yana wani fiddo da harshensa kamar kare tare da sakin wani irin numfashi.
"Kinsan dai a yanzu kam yadda nakai wannan matakin ba zan iya jurewaba,babu wani hak'uri da zan iya yi a halin yanzu,kawai dai kiyi hak'uri ki bani had'in kai mu ragewa juna zafi"
Ko d'aya cikin maganganunsa babu ko guda d'aya wanda ta iya ganewa saboda ta kai mak'ura gurin wahala,shi kuma duk da haka bai d'aga mata k'afa ya kyaleta ba,saima dad'a k'ok'ari tare da himma da yake gurin ganin ya cimma burinshi na biyan buk'atarsa.
Ba shi ya kyaletaba sai bayan da ya tabbatar da he is well satisfied,sannan ya sauka a kanta had'e da cilla mata damin kud'i
"Ga shinan kije kiga likita,ni fita zanyi idan kin dawo muyi waya"
Daga haka bai jira jin komai daga bakinta ba ya shige toilet en hotel en,har ya gama shirinsa ya fice MA'U na kwance ta kasa tab'uka komai kuma bata d'aga kai ta kalle shiba,da k'yar ta iya lallab'awa ta yi wanka shima jikinta sai kyarma yake haka dai ta shirya ta fice tare da kulle k'ofan ta nufi hospital...
《《》》
Lokacin da ya gama waya da UMMI yayi dai² da isowarsu k'ofar gidan,yana kallonsu suka bud'e gidan suka shiga,hakan ne yasa shi fitowa shima ya kulle motan sannan yabi bayansu.
A tsakar gidan ya tarar da su suna zaune kan tamarma sunyi jigum-jigum.
Guri ya samu ya zauna,sannan suka gaisa da BABA ZUWAIRA wacce KHUBRA ta kanainaye kamar wani yace zai tafi da ita duk ta hanata sukuni.
"Samari duk da dai ganinku nayi sama ta ka,hakan ba zaisa nayi saurin yanke hukunci ba,nasan dai duk inda akaje aka dawo kuna da alak'a da KHUBRA kuma alak'a mai k'arfi,duba da ganin yadda kuke kama da juna"
Kallon-kallo akayi tsakaninsu su uku kowa na burin gano abunda BABA ZUWAIRA ke fad'a a tare da d'an uwansa hatta da kuwa ita kanta KHUBRA dake kwance sai da ta d'ago tabi su KHALEEL da kallo.
"Tabbas ku en y'an uwane na hak'ik'a ko ban tambayaba nasan ku yayunta ne"
Tana magana da fara'a akan fuskarta tana kuma binsu da kallo,tun kafin BB yayi magana KHALEEL yayi tsalle ya dire da fad'in
"K'warai kuwa mu yayunta ne,tun bayan b'acewarta da muka yi neman bamu sametaba wanda ya had'a da jami'an tsaro a ciki,kaf cikin gari sai da aka dubata amma ba a ganta ba,ashema tana kusa-kusa damu kawai dai Allah ya nufa hakan dai sai ya faru"
Yayi shiru yana kallon BB daya kafe shi da kallo,ita kuwa KHUBRA kanta ta sauke k'asa tana sauraron maganganunsu.
"To ALHANDULILLAH tunda dai yau Allah ya nunamin wani naki KHUBRA kuma in sha Allah a yau ba sai gobe ba zaki bi danginki ku koma gida,saboda dama zamanki tare da ni ba shi ne mafi a'ala ba,ki zauna tare da danginki shi ne babban kwanciyar hankali kuma kema da su duk zakufi samun nutsuwa saboda kuna tare da juna.
Ni da kike tare da ni Allah ne ya had'amu kuma ina fatan Allah ya sake sadamu cikin amincinsa da alkhairinsa,yanzu zan baku labarin yadda akayi na samu KHUBRA da kuka ganmu tare"
Take ta shiga labarta musu yadda akayi suka had'u da zamansu tare tun daga ranar da ta fara ganinta kawo yanzun da suke zaune suna sauraronta ba tare da ta b'oye musu koda wasali ko harafi ba.
Jikinsu duk yayi sanyi kan irin wahalar da ta sha da irin rayuwar da tayi duk da kuwa sun ganta kan sana'ar tata,kallon tausayi had'e da al'ajabin yadda ta juri wahalar sana'ar suke binta da shi kafin daga bisani suka sako maganar tafiya da KHUBRA'N.
Haka BABA ZUWAIRA ta shiga d'aki ta had'a kayan duk data san na KHUBRA'N ne ta fito,tana d'an matse idonta da k'walla ta tarun mata.
Mik'ewa sukayi cikin shirin barin gidan,nanfa KHUBRA da BABA ZUWAIRA da suka ga dai tabbas tafiyar nan zasu yi,suka k'ank'ame juna suna kukan rabuwa da juna a lokacin da d'ayansu bai tab'a tsammanin faruwar hakanba.
KHALEEL ne ya ja BB gefe yana fad'in
"MAN baka jiba"
'Dan matsawa BB yayi jikin KHALEEL tare da kallonsa yana d'aga masa kai
"Gaskiya a shawarana ina ganin rabasu yanzun akwai damuwa duba da yadda suka shak'u da juna,ina ganin me zai hana mu tafi da su duka kaga ta wani b'angarenma BABA'N zata mana amfanifa ko kuwa me kake gani?"
Shiru BB yayi yana hasashen maganar KHALEEL en sannan kuma ya d'an daki kafad'ansa
"Yeahhh!ka kawo shawara mai kyau kawai muyi hakan"
Komawa gurin da su KHUBRA suke tsaye sukayi har lokacin suna manne da juna,KHALEEL yana y'ar dariya yace
"Ina ganin BABA da kun daina kukan nan haka nan,saboda mun yanke shawaran tafiya dakune duka"
Da sauri KHUBRA ta d'ago kanta ta kalleshi,shi kuma ya kad'a mata kai dan ya fuskanci so take ta tabbatar da abunda ya fad'a.
Aiko da sauri ta shiga gogewa BABA ZUWAIRA hawayenta itama ta goge nata tana dariya,cikin sauri ta shiga d'akin ta d'ebowa BABA ZUWAIRA kaya sannan suka d'unguma suka fice daga gidan,sai da ta shiga mak'otanta tayi musu sallama,tukun ta dawo inda ta barsu a k'ofar gidan jikin mota,daga nan suka shige tare da d'aukan hanya sai cikin gari wato cikin k'waryar KANON DABO.......................
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*4/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣0⃣*
*"B* EAUTY me ya sameki kike kuka?wani abu yana damunki ne?"
BIGGY ne yake wannan maganar cikin rud'ewa yana tambayar ASHNA dake sunkuye ta had'a kai da guiwa sai risgar kuka take kamar wacce aka aiko mata da sak'on MAMA ta rasu.
Kukan da take yine ta kuma k'i bashi amsa yasa ya ajiye package en hannunsa,kusa da k'afafunta ya nemi guri ya zauna had'e da lank'washe k'afafunsa,fuskarsa cikin wani irin yanayi yake kallonta
"Please BEAUTY kiyi shiru hakanan ki daina wannan kukan kinji,yanzun fad'amin duk abunda kike so ayi kinji?"
Da sauri ta d'ago fuskarta da tayi kacha-kacha da hawaye tana kallonsa,kai ya d'aga mata alamar da gaske yake.
"Da gaske nake miki BEAUTY amma sai kin daina kukan nanfa kinji?"
Da sauri ta shiga goge fuskarta ta sake kallonsa had'e da d'anyin murmushi,aifa BIGGY wannan murmushin da ASHNA tayi masa ba k'aramin tafiya yayi da shiba take kuwa ya kafeta da idanu har bai sanma tana magana ba sai da tayi clapping a dai² fuskansa,sannan yayi saurin dawowa hayyacinsa yana fad'in
"Ammmm!BEAUTY me kika cene?"
Da d'an mamaki ta kalleshi wato dukma maganar da tayi bai san tana yiba kenan ko mene yake nufi?
Daurewa tayi ta fara magana cike da shagwab'a kamar tana gaban MAMA.
"Ni gurin MAMANA nake son zuwa.....Dan Allah ka maidani gida...Ina son na san halinda MAMATA take ciki...Please kaji"
Yanayin yanda take magana duk ta wani narke ita a dole y'ar lelen MAMA.
Ga BIGGY kuwa wani yanayi yake tsintan kansa aciki duk lokacin da tayi magana to shi kuma nan zaiyi da nasa kan dan duk inda ta lank'wasa kanta yana biye da nasa kan,yana faman zuba murmushi.