Sashe 35
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bud'ar bakin ASHNA sai cewa tayi
"Dallah ina ruwanka dani ko kaji na kulaka da zaka wani yimin shishigi?kun kama kun wani sato to waima gidan wace uwar zaku kaini?? Banzaye b'arayin y'ay'an mutane kawai.."
Furucin da tayi ba k'aramin kaishi k'ololuwar b'acin rai tayiba,take ya d'aga hannu da niyyar kifa mata mari sai dai me,tun kafin hannusa ya sauka kan fuskarta ta matsa jikin BIGGY tana fasa k'ara...
Kallonta BIGGY yayi duk ta cukuikuyeshi idanunta a runtse,kamar wacce za a zarewa rai..
Dariya gaba d'aya yaran nasa suka sa dan gaba d'aya drama'n da akayi suna jinsu,banda BIGGY da ya sake d'aure fuska yana hararan yaran nasa..
"Da Allah kuyiwa mutane shiru"
Ko gama rufe bakinsa baiyiba suka shiga taitayinsu,kallon wanda ke kusa da ASHNA yayi
"Ka maida hankalinka jikinka tun kafin ranka ya b'aci...
Daga yau kada ka sake k'ok'oarin aikata abunda kayi niyya kaji dai na fad'a maka"....
"Sorry OGAA hakan bazai sake faruwa ba"
Juyawa yayi ya kalli ASHNA da take murgud'a ma yaron nasa baki ya sake juyawa yana kallon window....
Tafiya ta mik'a inda basu suka isa gidanba sai misalin 12:00am,babu wanda ya kulata duk suka fice suka nufi cikin gida...
Sai BIGGY dake bayanta,haka ya tusata a gaba har cikin gidan,a ransa yake raya "anya kuwa zai iya hak'uri da chik ennan?"...
Shi kad'ai yana biye da ita yana kallon yadda take tafiya duk motsawan da zatayi duk da ba wani jiki ne da itaba amma shi kam tafiya take da imaninsa...
Ji yake kamar tayi ta tafiya yana binta a baya a haka har zuwa tsayin wani lokaci....
《《》》
Bayan shigansu gidan suka tarar da babu kowa cikin parlor,kitchen ZUHRA ta wuce dan yin girkin da tace za tayi,nan ta bar su BB da KHALEEL...
Jin shigowansu yasa su HANEEF,KHALEEFA da kuma FATAHIYYA fitowa zuwa parlor a tunaninsu tare da MAMA suka dawo...
Sai dai fitowansu suka tarar da BB su biyu cikin parlor babu MAMA...
"YAYA ina MAMAN take?"
FATAHIYYA tayi tambayar tana yamutsa fuska alamun damuwa shimfid'e saman fuskarta...
Tsawan da ya buga mata yasa tayi baya cike da tsoron yadda taga ya mik'e yayo kanta...
Dank'ota yayi yana zare jajayen idanunsa
"Dan uwarki ba kece fitinanniyar da duk kika jawo muka shiga wannan halinba"...
Yadda ya matse mata wuya yasa KHALEEL yin sauri ya fiszeta daga hannunsa yana fad'in
"Haba MAN me kake shirin aikatawa kenan?
Please!! Dan Allah kabi komai a sannu mana kada ka k'arawa kanka wata damuwar"
"Dan Allah ka kyaleni da wannan y'ar iskar yarinyar,idan ba saita musu zama akeba basa ganewa,gara na raunata ta ko zan samu zuciyata tayi sanyi"
"Haba mana to idan ka hukuntata hakan zai dawo da MAMA yadda take ne?"
A fusace BB ya bar gurin yana watsawa FATAHIYYA mugun kallon zamu had'u...
Shigansa bed room en ya hau safa da marwa a d'akin ya rasa me yasa a y'an kwanakin nan yake fama da mugun zafin zuciya...
Kansa ya dafe tare da fad'in
"Ya Allah ka kawomin mafita"
Zama yayi ya sake yin shiru,shi kad'ai kome ya tuna kuma ya sake mik'ewa da sauri ya shige bathroom....
Cikin k'ank'anin lokaci ya gama abunda yake yi ya fito duk abunda yaje yi yana yi ne cikin gaggawa,yana shirin fitowa KHALEEL ya shigo..
Binsa da kallo yayi a lokacin ne kuma kiran sallan Azhur ya katse su...
Babu wanda yayiwa wani magana haka KHALEEL en shima ya shiga toilet en...
Yana gama abunda zai yi ya fice daga gidan....
Fitowan KHALEEL ya tarar baya nan dama yayi tunanin haka tunda yaganshi yana gaggawan fita..
Da sauri-sauri KHALEEL ya shirya,cikin closet en BB ya bud'e wasu kayan ko amfani dasu ba ayiba,nan ya d'auki wanda yake ganin zai iya sawa a lokacin ya fice cike da gaggawa kada abunda yake tunani ya faru.....
Tada sallah da yaji anyi dai² lokacin da ya fito shi yasa shi tafiya masjeed en amma zuciyarsa tana cike da damuwan Allah yasa KHALEED ba tafiyan da yayi niyya yayi ba,in dai kuwa haka ne an samu matsala babbama kuwa...
Da wannan zullumin a ransa ya isa masallacin,sai dai yana shiga ya hangoshi a sahun gabansa..
Hakan da ya gani ne yasa shi yin hamdala ya dai²ta sahunsa da na kusa da shi ya kabbara sallah...
After an idar da sallah suka fito,gida suka nufa KHALEEL ya kalli side en BB
"Kafa sa naji tsoro wallahi dana fito ban ganka ba"
"Ohh!ni wai kake magana akai?
"To idan ba kaiba dawa nake?"
"Na sani ko ba dani kake ba"
Kai ya kad'a yana jinjina k'arfin hali irin na KHALEED da yake iya rainawa mutane hankali amma a fili sai ya bar zancen haka tare da sako zancen
"Ya kamata fa muyi tunanin abunda ya kamata muyi tun kafin dare yayi... Zuwa yanzun yaci ace mun nemo wanda zai ringa kula da MAMA saboda jinya ce sai mun sami mataimaki....
ZUHRA yarinya ce baza ta iya jinyan MAMA ita kad'aiba,ko dan school ensu bai kamata musa musu ido ace baza su ba dan MAMA tana kwance....
Yawwa!! Gaskiya ina tunanina ya kamata mu nemo HAJIYA LAURA dan ita kad'ai take da masaniya kan b'atan ZUHRA da kuma sace ASHNA da akayi a safiyar yau"....
A fusace BB ya kalle shi
"Ina ruwana da wata ASHNA taita b'atama mana ni babu abunda zai d'agamin hankali..
Ai duk laifin MAMA ne ya jawo haka ta faru,kuma ina tabbatar maka da sakamako MAMA ta fara karb'a tun a duniya"....
"Nasan da haka amma dai ya kamata kayi tunani hausawa suna cewa 'Hannunka baya tab'a rub'ewa ka yanke ka yar'....
Shirun da yayi yasa KHALEEL samun daman tunasar da shi abubuwan da yake shirin mantawa,a lokaci guda duk jikinsa ya dad'a yin sanyi,kana kallonsa zaka gane hakan a tare da shi veins en kansa duk sun bayyana ya dad'a zama quit da shi....
"Ya kamata naje"
Abunda ya furta kenan da yasa KHALEEL binsa da kallon mamaki
"Ina kuma kake cewa za kaje?"
"KHALEEL baza ka ganeba amma ya zama dole na nemi sulhu da dangina haka kuma dole ne na shirya MAMA da danginta idan har ba so take ta tashi cikin wad'anda Allah zai yanke rahamarsa daga garesu ba"
Kai KALEEL ya kad'a
"Tabbas wannan shi ne abunda za kayi ka tseratar da MAMA daga fushin ubangiji da take ciki,Allah ya bamu ikon abunda mukayi niyya....
Amma taya ya zamu billowa lamarin tunda yanzun MAMA tana kwance cikin mawuyacin hali,dole dai ko za muyi tafiyar nan cikin kwanakin nan sai mun samo mai zama da ita"
Tunanin hanyar da zasu bi BB yake dai² lokacin da suka shigo haraban gidan...
"Ina ganin muje mu nemi shawaran UMMI kan wannan al'amarin,za ta fimu sanin abunda ya kamata"
Sai lokacin KHALEEL ya tuna ashefa UMMI bata san ya fitoba,kuma gashi bai kirataba bare ta san halin da ake ciki....
"Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un"
Abunda ya fito daga bakinsa kenan da ya jawo hankalin BB kansa cikin dauriya yana fad'in
"Lafiya kake kuwa?"
"Inafa lafiya...wallahi na manta tun fitowarmu UMMI bata saniba
Ina da tabbacin yanzun haka hankalinta a tashe yake tunda bana gida...
Sannan kuma ban kirata na sanar da ita halin da ake cikiba"
Cikin nuna damuwa yake maganar dan kuwa yasan idan har UMMI ta duba bata ganshiba tabbas hankalinta dole ya tashi musamman ta kira shi taji bata same shiba,a nan kam hankalinta sai yayi k'ololuwar tashi...
Hannunsa yasa ya dafe kansa ya rasa me ya kamata yayi,haka kawai ya nufi inda yayi parking yana shirin yiwa motan key BB ya dakatar da shi
"Amma dai ai ka jira mu tafi tare ko?"
Kasa yin magana yayi sai k'ok'arin tada motan da yaci gaba da yi,shi kuma BB ya koma side en mai zaman banza ya zauna suka bar gidan.....
《《》》
Bai barta ita kad'ai ba har sai da ya dangana da ita da bedroom en da yake ganin nan ya kamata ya ajiyeta,sannan ya fito ya jaa mata k'ofa'n ya rufe ta waje...
A parlor yaransa suka baje suna jiran dawowarsa dan suna ganin ogan nasu ya fad'a tarko,duba da ganin yadda ya kafe yarinyar da ido duk sai wani tsare gida yake...
Fitowarsa yasa su shiga taitayinsu suna jiran jin me kuma yazo da shi a wannan karon...
Sai da ya zauna tukuna ya kallesu yana fad'in
"Kai kufa maida hankalinku jikinku,sannan kunga yarinyar nan baba so wani cikinku ya shiga harkarta...
Kun dai gane abunda nake nufi ko?"
Dariya suka sa dukansu wadda tasa ran BIGGY ya b'aci ganin suna neman maida shi wani sauna...
Wani uban ashar ya k'unduma musu wanda yasa suka nutsu daga dariyar da suke
"Wane irin iskanci ne zai sa ina magana kusani a gaba kuna dariya....
Wato ga wawa yana magana ko?
Allah ya baku sa'a inga wani d'an iska ya shiga harkarta,wallahi saina fasa kan mutum da alburushi".......
*~Wayyoo 😱😱 Allah jin BIGGY ya ambaci alburushi ya matuk'ar firgitani da har yayi sanadiyyar da alk'alamina ya fad'o k'asa.....~*
*~KEEP FOLLOWING....~*
*~TEAM KHUBRA~*
*_REAL SMASHER._*
💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*29/ʝųŋɛ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*3⃣7⃣*
*U* MMI cikin parlor sai kaiwa da kawowa take abun duniya duk yabi ya dameta saboda rashin ganin d'an lelenta yasa ta shiga damuwa,musammanma yau da bata san inda ya nufa ba,ita dai tasan a tsawon tasowarsa bai tab'a fita irin hakaba ba tare da ya sanar da ita inda za shiba....
To amma yau kam me yasa ya mata haka,bayan rashin sanar da ita da baiyiba ya fice kuma sai kiransa take amma shiru...
Babban tashin hankalinta bai wuce ganin yadda take kiran wayan ba a d'aukaba,wannan shi yasa ta shiga damuwa sosai...
Tun safe har zuwa wannan lokacin hankalinta ya kasa kwanciya,zuciyarta sai kawo mata tunani take iri-iri wanda sam basu da dad'in ji...
Dalilin da yasa ta shiga addu'ah kenan tana nema masa kariya daga mahalicci...
Haka ta tashi tayi sallah,har ta idar ta gama addu'o'in da za tayi tana jiran ganin ikon Allah,duk jinta take cikin damuwa sosai da har ta kasa cin abinci....
"Dallah ina ruwanka dani ko kaji na kulaka da zaka wani yimin shishigi?kun kama kun wani sato to waima gidan wace uwar zaku kaini?? Banzaye b'arayin y'ay'an mutane kawai.."
Furucin da tayi ba k'aramin kaishi k'ololuwar b'acin rai tayiba,take ya d'aga hannu da niyyar kifa mata mari sai dai me,tun kafin hannusa ya sauka kan fuskarta ta matsa jikin BIGGY tana fasa k'ara...
Kallonta BIGGY yayi duk ta cukuikuyeshi idanunta a runtse,kamar wacce za a zarewa rai..
Dariya gaba d'aya yaran nasa suka sa dan gaba d'aya drama'n da akayi suna jinsu,banda BIGGY da ya sake d'aure fuska yana hararan yaran nasa..
"Da Allah kuyiwa mutane shiru"
Ko gama rufe bakinsa baiyiba suka shiga taitayinsu,kallon wanda ke kusa da ASHNA yayi
"Ka maida hankalinka jikinka tun kafin ranka ya b'aci...
Daga yau kada ka sake k'ok'oarin aikata abunda kayi niyya kaji dai na fad'a maka"....
"Sorry OGAA hakan bazai sake faruwa ba"
Juyawa yayi ya kalli ASHNA da take murgud'a ma yaron nasa baki ya sake juyawa yana kallon window....
Tafiya ta mik'a inda basu suka isa gidanba sai misalin 12:00am,babu wanda ya kulata duk suka fice suka nufi cikin gida...
Sai BIGGY dake bayanta,haka ya tusata a gaba har cikin gidan,a ransa yake raya "anya kuwa zai iya hak'uri da chik ennan?"...
Shi kad'ai yana biye da ita yana kallon yadda take tafiya duk motsawan da zatayi duk da ba wani jiki ne da itaba amma shi kam tafiya take da imaninsa...
Ji yake kamar tayi ta tafiya yana binta a baya a haka har zuwa tsayin wani lokaci....
《《》》
Bayan shigansu gidan suka tarar da babu kowa cikin parlor,kitchen ZUHRA ta wuce dan yin girkin da tace za tayi,nan ta bar su BB da KHALEEL...
Jin shigowansu yasa su HANEEF,KHALEEFA da kuma FATAHIYYA fitowa zuwa parlor a tunaninsu tare da MAMA suka dawo...
Sai dai fitowansu suka tarar da BB su biyu cikin parlor babu MAMA...
"YAYA ina MAMAN take?"
FATAHIYYA tayi tambayar tana yamutsa fuska alamun damuwa shimfid'e saman fuskarta...
Tsawan da ya buga mata yasa tayi baya cike da tsoron yadda taga ya mik'e yayo kanta...
Dank'ota yayi yana zare jajayen idanunsa
"Dan uwarki ba kece fitinanniyar da duk kika jawo muka shiga wannan halinba"...
Yadda ya matse mata wuya yasa KHALEEL yin sauri ya fiszeta daga hannunsa yana fad'in
"Haba MAN me kake shirin aikatawa kenan?
Please!! Dan Allah kabi komai a sannu mana kada ka k'arawa kanka wata damuwar"
"Dan Allah ka kyaleni da wannan y'ar iskar yarinyar,idan ba saita musu zama akeba basa ganewa,gara na raunata ta ko zan samu zuciyata tayi sanyi"
"Haba mana to idan ka hukuntata hakan zai dawo da MAMA yadda take ne?"
A fusace BB ya bar gurin yana watsawa FATAHIYYA mugun kallon zamu had'u...
Shigansa bed room en ya hau safa da marwa a d'akin ya rasa me yasa a y'an kwanakin nan yake fama da mugun zafin zuciya...
Kansa ya dafe tare da fad'in
"Ya Allah ka kawomin mafita"
Zama yayi ya sake yin shiru,shi kad'ai kome ya tuna kuma ya sake mik'ewa da sauri ya shige bathroom....
Cikin k'ank'anin lokaci ya gama abunda yake yi ya fito duk abunda yaje yi yana yi ne cikin gaggawa,yana shirin fitowa KHALEEL ya shigo..
Binsa da kallo yayi a lokacin ne kuma kiran sallan Azhur ya katse su...
Babu wanda yayiwa wani magana haka KHALEEL en shima ya shiga toilet en...
Yana gama abunda zai yi ya fice daga gidan....
Fitowan KHALEEL ya tarar baya nan dama yayi tunanin haka tunda yaganshi yana gaggawan fita..
Da sauri-sauri KHALEEL ya shirya,cikin closet en BB ya bud'e wasu kayan ko amfani dasu ba ayiba,nan ya d'auki wanda yake ganin zai iya sawa a lokacin ya fice cike da gaggawa kada abunda yake tunani ya faru.....
Tada sallah da yaji anyi dai² lokacin da ya fito shi yasa shi tafiya masjeed en amma zuciyarsa tana cike da damuwan Allah yasa KHALEED ba tafiyan da yayi niyya yayi ba,in dai kuwa haka ne an samu matsala babbama kuwa...
Da wannan zullumin a ransa ya isa masallacin,sai dai yana shiga ya hangoshi a sahun gabansa..
Hakan da ya gani ne yasa shi yin hamdala ya dai²ta sahunsa da na kusa da shi ya kabbara sallah...
After an idar da sallah suka fito,gida suka nufa KHALEEL ya kalli side en BB
"Kafa sa naji tsoro wallahi dana fito ban ganka ba"
"Ohh!ni wai kake magana akai?
"To idan ba kaiba dawa nake?"
"Na sani ko ba dani kake ba"
Kai ya kad'a yana jinjina k'arfin hali irin na KHALEED da yake iya rainawa mutane hankali amma a fili sai ya bar zancen haka tare da sako zancen
"Ya kamata fa muyi tunanin abunda ya kamata muyi tun kafin dare yayi... Zuwa yanzun yaci ace mun nemo wanda zai ringa kula da MAMA saboda jinya ce sai mun sami mataimaki....
ZUHRA yarinya ce baza ta iya jinyan MAMA ita kad'aiba,ko dan school ensu bai kamata musa musu ido ace baza su ba dan MAMA tana kwance....
Yawwa!! Gaskiya ina tunanina ya kamata mu nemo HAJIYA LAURA dan ita kad'ai take da masaniya kan b'atan ZUHRA da kuma sace ASHNA da akayi a safiyar yau"....
A fusace BB ya kalle shi
"Ina ruwana da wata ASHNA taita b'atama mana ni babu abunda zai d'agamin hankali..
Ai duk laifin MAMA ne ya jawo haka ta faru,kuma ina tabbatar maka da sakamako MAMA ta fara karb'a tun a duniya"....
"Nasan da haka amma dai ya kamata kayi tunani hausawa suna cewa 'Hannunka baya tab'a rub'ewa ka yanke ka yar'....
Shirun da yayi yasa KHALEEL samun daman tunasar da shi abubuwan da yake shirin mantawa,a lokaci guda duk jikinsa ya dad'a yin sanyi,kana kallonsa zaka gane hakan a tare da shi veins en kansa duk sun bayyana ya dad'a zama quit da shi....
"Ya kamata naje"
Abunda ya furta kenan da yasa KHALEEL binsa da kallon mamaki
"Ina kuma kake cewa za kaje?"
"KHALEEL baza ka ganeba amma ya zama dole na nemi sulhu da dangina haka kuma dole ne na shirya MAMA da danginta idan har ba so take ta tashi cikin wad'anda Allah zai yanke rahamarsa daga garesu ba"
Kai KALEEL ya kad'a
"Tabbas wannan shi ne abunda za kayi ka tseratar da MAMA daga fushin ubangiji da take ciki,Allah ya bamu ikon abunda mukayi niyya....
Amma taya ya zamu billowa lamarin tunda yanzun MAMA tana kwance cikin mawuyacin hali,dole dai ko za muyi tafiyar nan cikin kwanakin nan sai mun samo mai zama da ita"
Tunanin hanyar da zasu bi BB yake dai² lokacin da suka shigo haraban gidan...
"Ina ganin muje mu nemi shawaran UMMI kan wannan al'amarin,za ta fimu sanin abunda ya kamata"
Sai lokacin KHALEEL ya tuna ashefa UMMI bata san ya fitoba,kuma gashi bai kirataba bare ta san halin da ake ciki....
"Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un"
Abunda ya fito daga bakinsa kenan da ya jawo hankalin BB kansa cikin dauriya yana fad'in
"Lafiya kake kuwa?"
"Inafa lafiya...wallahi na manta tun fitowarmu UMMI bata saniba
Ina da tabbacin yanzun haka hankalinta a tashe yake tunda bana gida...
Sannan kuma ban kirata na sanar da ita halin da ake cikiba"
Cikin nuna damuwa yake maganar dan kuwa yasan idan har UMMI ta duba bata ganshiba tabbas hankalinta dole ya tashi musamman ta kira shi taji bata same shiba,a nan kam hankalinta sai yayi k'ololuwar tashi...
Hannunsa yasa ya dafe kansa ya rasa me ya kamata yayi,haka kawai ya nufi inda yayi parking yana shirin yiwa motan key BB ya dakatar da shi
"Amma dai ai ka jira mu tafi tare ko?"
Kasa yin magana yayi sai k'ok'arin tada motan da yaci gaba da yi,shi kuma BB ya koma side en mai zaman banza ya zauna suka bar gidan.....
《《》》
Bai barta ita kad'ai ba har sai da ya dangana da ita da bedroom en da yake ganin nan ya kamata ya ajiyeta,sannan ya fito ya jaa mata k'ofa'n ya rufe ta waje...
A parlor yaransa suka baje suna jiran dawowarsa dan suna ganin ogan nasu ya fad'a tarko,duba da ganin yadda ya kafe yarinyar da ido duk sai wani tsare gida yake...
Fitowarsa yasa su shiga taitayinsu suna jiran jin me kuma yazo da shi a wannan karon...
Sai da ya zauna tukuna ya kallesu yana fad'in
"Kai kufa maida hankalinku jikinku,sannan kunga yarinyar nan baba so wani cikinku ya shiga harkarta...
Kun dai gane abunda nake nufi ko?"
Dariya suka sa dukansu wadda tasa ran BIGGY ya b'aci ganin suna neman maida shi wani sauna...
Wani uban ashar ya k'unduma musu wanda yasa suka nutsu daga dariyar da suke
"Wane irin iskanci ne zai sa ina magana kusani a gaba kuna dariya....
Wato ga wawa yana magana ko?
Allah ya baku sa'a inga wani d'an iska ya shiga harkarta,wallahi saina fasa kan mutum da alburushi".......
*~Wayyoo 😱😱 Allah jin BIGGY ya ambaci alburushi ya matuk'ar firgitani da har yayi sanadiyyar da alk'alamina ya fad'o k'asa.....~*
*~KEEP FOLLOWING....~*
*~TEAM KHUBRA~*
*_REAL SMASHER._*
💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*29/ʝųŋɛ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*3⃣7⃣*
*U* MMI cikin parlor sai kaiwa da kawowa take abun duniya duk yabi ya dameta saboda rashin ganin d'an lelenta yasa ta shiga damuwa,musammanma yau da bata san inda ya nufa ba,ita dai tasan a tsawon tasowarsa bai tab'a fita irin hakaba ba tare da ya sanar da ita inda za shiba....
To amma yau kam me yasa ya mata haka,bayan rashin sanar da ita da baiyiba ya fice kuma sai kiransa take amma shiru...
Babban tashin hankalinta bai wuce ganin yadda take kiran wayan ba a d'aukaba,wannan shi yasa ta shiga damuwa sosai...
Tun safe har zuwa wannan lokacin hankalinta ya kasa kwanciya,zuciyarta sai kawo mata tunani take iri-iri wanda sam basu da dad'in ji...
Dalilin da yasa ta shiga addu'ah kenan tana nema masa kariya daga mahalicci...
Haka ta tashi tayi sallah,har ta idar ta gama addu'o'in da za tayi tana jiran ganin ikon Allah,duk jinta take cikin damuwa sosai da har ta kasa cin abinci....