Sashe 58
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ranar Mondy kamar yadda aka buk'aci yaje *REVENUE OFFICE* en,aiko ya shirya da takardunsa a envelope ya fice,bai jira d'aukan motaba don a cewarsa idan suka ganshi a mota da matsala danko yana da tabbacin ba zasu tab'a bashi offer en aikinba.Babban dalili kenan da yasa BIGGY yake faman yawo a NAPEP.
Cikin hukuncin Allah aka masa interview ya kuma samu nasara inda suka mik'a shi b'angaren accountant da yake fannin *ECONOMICS* ya karanta,kuma babu laifi result ensa yayi kyau.
Aiki yake ka'in da na'in,babu damuwar komai a tare dashi hakane yasa shi bayan samun wannan nutsuwar da gyara halayensa da yayi ya yanke shawaran ziyartar danginsa,bayan zuwansu garin nasu ya tarar da baffaninsa na cikin matsananciyar buk'ata da rashi,taimako ya basu wanda su da kansu sai da wasu cikinsu suka zubarda hawaye saboda suka banzatar da rayuwarsa a bayan rasuwar mahaifansa wanda gini ya zubowa lokacin da suke tsaka da bacci,daga lokacin kuma da rik'onsa ya koma hannun kishiyar mama'nsa wacce ta azabtar da dashi na tsayin wani lokaci bai sake samun kulawa daga gurin dangin mahaifin nasa ba bare ya san muhimmancin su gare shi,wahalar yau daban ta gobe daban har ta kai da tana sa shi y'an sace-sace da haurawa gidajen mutane yana kwasowa yana kawo mata,ganin babu abunda take bashi ko da ya sato mata goal ne kuwa shima daga bisani ya gudu coz ko abinci ta girka rabonsa a ciki k'anzo ne,babba'n dalili kenan daya sashi guduwa don neman na kansa kuma ya tsaya da k'afafunsa ta hanyar ci gaba da wannan sana'a,wanda a lokacin daya baro k'auyen nasu ya kammala makarantar primary har ya shiga k'aramar secondary,bayan dawowarsa birnin kano'n dabo kuma bai zauna hakaba sai da yayi duk wani k'ok'ari da zaiyi ya maida kansa makaranta babban gata kenan da BIGGY yayiwa kansa a rayuwarsa ta baya.
Yasha sa albarka gurin dangi da suka guje shi abaya,wanda kafin ya dawo bakin aikinsa sai daya sanarwa baffanin nasa buk'atarsa ta zuwa nema masa aure cikin wani sati,babu musu bare jan lokaci duka suka amsawa buk'atarsa tare da yi masa alk'awarin zuwansu cikin weekend,ba don komaiba kuwa sai dan ganin yanzun yana cikin rufin asiri sannan kuma shi zasu mora ba shi zai moresu ba..
_Duniya kenan...._
《《》》
A safiyar ranar ta lahadi gaba gidan basu iya tashi da wuriba kasancewar akwai gajiyar tafiya tattare da su wannan dalili yasa gidan yake shiru,misalin k'arfe 10:00am suka fara fitowa d'aya bayan d'aya.ZUHRA data riga su tashi ta nufi d'akunan baccin nasu tana tashinsu,gurin KHUBRA ta dawo data bari a bed room coz su tare suke kwana suke tashi tun bayan bayyanarta komai nasu tare suke yinsa.
"Yawwa CWEETY ki tashi kinga yanzun ABBA yace yana son ganinmu duka a parlor.."
Juyi tayi tana bud'e idanunta da suka mata nauyi coz baccin bawai ya isheta bane,da kyar ta tashi ta shirya,a parlor ta tarar da su sun hallara suna shirin yin break fast.
Kusa da ZUHRA ta zauna ABBA ta fara gaisarwa sannan MAMA,sai kuma sauran y'an uwanta data tambaya lafiyarsu da yadda suka tashi.
Fuskokinsu babu alamun damuwa suke break,ABBA ya kalli yaran gaba d'aya cikin so da kulawa
"Ina BB ne kam...? Gaba d'aya kowa yana nan banda shi ko baccin ne bai sake shiba har yanzun...?"
Dariya sukayi duka gurin
"ABBA kaima ka koma ce masa BB ne?"
ZUHRA tayi tambayan tana dariya dan tasan ABBA da tsokana ya fad'i hakan
"Aaaaa! to nima ba dole na koma fad'in haka ba,nima ai naga BB ena ne ko....?"
Yayi tambayan yana kallon MAMA da take dariyan drama'n nasu
"To ai ABBA baka san me yasa muke fad'an hakaba...."
Kallonta yayi yana murmushi
"Ku rik'e dalilinku nima na rik'e nawa....Kuma dai duk da haka nima da BB zan kira shi ko kuna so ko baku so.."
All family en they were happy da wannan moment's da suka tsinci kawunansu aciki,MAMA ma ba a barta a bayaba dan ABBA ya sanar da ita komai game da matsayin KHUBRA a gurinsa,sai yanzun idan ta kalleta take jin kunyar abubuwan da suka aikata mata ita da su ASHNA lallai ta dad'a tabbatarwa da ubangiji baya bacci kuma duk wanda ka zalunta yana gaggawa tare da saukar maka da naka isharar,ta kuma dad'a godewa Allah daya sa KHUBRA'N ta bayyana ba tare da wani yaci zarafinta ba,da ace wani abu ya sameta to tabbas bata san kuma da wane ido zata kalli ABBA ba saboda gungun laifuka da ta aikata,ita kam wannanma kad'ai ya isheta hujja da zata kafa idan taga wani mai irin halinta.Har yau kuma tana dad'a neman afuwar Ubangiji kan laifuffukanta.
Bayan sun gama break aka koma hira,suna tsaka da hira KHALEEL yayi sallama,ZUHRA ce ta dunguri KHUBRA cikin rad'a take mata magana
"CWEETY ga oga nan ya zo ina fatan zaki bashi kulawa ta musamman"
Uwar harara KHUBRA ta maka mata,d'an bakinta ta dad'a tsukewa tana kallonta k'asa-k'asa ta furta
"Bafa nason iskanci kin sani..."
"Dillah wane iskanci,madam idan zaki zage ki bashi kulawa to idan kuma ba hakaba to y'an matan zamani sayi miki k'afa d'aya...."
Still tayi tana kallon ZUHRA da bakinta a bud'e
"Heeyyy! beb ki rufe bakin kada flies su cike miki shi..."
"Uhmm! Allah ya baki lafiya dan naga kina buk'atan addu'ah..."
Aiko ZUHRA ta amsa da ameen tana mata gwalo,bata sake kulata ba duk yadda taita tsokanarta,ganin tak'i biye mata yasa ta mik'e ta nufi bed room enta,cikin closet enta ta bud'e tana duba wani gown nata da take mutuwar so,a jikinsa leda en ta fad'o,da sauri ta tsuguna tana d'auko ledan tunanin inda ta same shi take,can kuma ta tuna yadda akayi ta mallakeshi ita sam ma ta manta da shi sai yanzun data gani ta tuna da tsawon lokacin daya d'auka a ajiye,d'an bud'ewa tayi tana fiddo kwalin ciki phone ne sabo mai maituk'ar kyau,zaroshi tayi duka tana dad'a dubawa,daga bayansa wani farin paper ya fad'o da mamaki ta d'auka ganin kamar letter ne ciki nan ta shiga ware shi a hankali kuma ta shiga bin kalmomin dake rubuce
*DEAR CWEET SIS.*
_"Am so sorry lil sis! nasan hukuncin dana yanke baza kiji dad'in saba sai dai babu yadda zanyi hakan ya zamemin dole,ba komai yasa na rubuta miki wannan short note enba sai kan wani dalili nawa......na yanke hukuncin tafiya don barin k'asar saboda samun nutsuwar zuciya ba don komaiba sai dan soyayya da take neman salwantar da ruhina....sai dai kash na makaro saboda wadda nakeyi dominta bata sanma ina yiba,behind kuma wani ya rigani,ina rok'onki daki tayani da addu'ah sannan kuma kada ki bawa kowa labarin abunda ya faru duk da nasan a lokacin da zaki samu wannan sak'on nayi nisa da ku......ga phone nan ko da wani abun ya faru a gida zamu dinga magana dake,idan na sauka a inda naje zan nemeki,ina muku fatan alkhairi...na barku lafiya.._
_Ur's BB..._
Ai ZUHRA na idar da karatun wasik'ar hankali tashe ta fice daga d'akin bata zame ko inaba sai hanyan bedroom ensa tana rafka masa kira,har ta shiga bata dena kiransaba,kaf d'akin ta kalla babu kowa ciki hankalinta a mugun tashe ta zube a gurin tana sakin kuka..
"Me yasa BB zakamana haka....ko mai yayi farko ai yana da k'arshe,ni kam bazan tab'a bari ka rasa farin cikin kaba,indai har akan soyayya zaka tafi ka barmu na tabbata wannan abun yafi komai muhimmanci a tare da kai....."
Kuka sosai take ta kife fuskanta da hannayenta biyu,dafa ta akayi ta baya a d'an tsorace ta d'ago tana kallonsa ganinsa gabanta yasa tayi saurin goge fuskarta paper en ta mik'a masa,karb'a yayi yana dubawa,bayan ya gama dubawa kafin tayi magana sai gani tayi kawai ya d'aga paper ya yagashi,sai da yayi masa gutsi-gutsi sannan ya rabu da shi..
"BB me yasa.......?"
Da sauri ya dakatar da ita,ta hanyar d'aga mata hannu alamar tayi shiru,shirun kuwa tayi itama tana binsa da kallon mamaki,tafiya ya soma yi har ya isa bakin bed ensa ya zauna,tana kula da yanayin yadda yake tafiya da gani kasan dauriya ne kawai yake yi,da tausayawa take fidda wasu sabbin hawayen cikin kuka ta fara masa magana
"YAYANAH! me yasa bazaka fad'i abunda ke damunkaba ka b'oye mana, shin baka tunanin akan ko zamu iya nema maka mafita...kana ganin hukuncin da kayi yayi kenan?please dan Allah kayi magana kaga ina jin tsoron kada wani ciwon ya kamaka please.....!"
Murmushin k'arfin hali yayi
"Noo! CWEET SIS babu abunda ke damuna yanzun kam wancan letterma k'arya ne a da ne yanzun kam babu wanda nake so ko yake sona,wancan lokacin ne kawai kuma kema ki kwantar da hankalinki dan wacce nake so en tuni har iyayenta sun mata aure kinga ko bashi da amfani na fad'a,abunda kawai nake so dake ki tayani addu'ah Allah ya yayemin abunda ke damuna...."
Sosai ta gama yarda da maganar daya fad'a cikin wani yanayi na tsananin tausayi take kallonsa idanunta suna dad'a kawo ruwa
"Shi kenan BBNAH amma sam ban so akace haka ya faru da kaiba na so ace ka samu ABINDA RANKA KE SO (SAWWAMATEEY),Allah ya maka canji mafi alkhairi....amma! Amma ai ka fasa tafiyan ko?"
A fili ya amsa da ameen ya kuma tabbatar mata d'aya fasa tuni,a zuciyansa ko fad'i yake "Lallai yaro yarone yanzun ta yarda da abunda na fad'a kenan"
"Amma YAYANAH meya sameka kake tafiya ahaka da alama wani abu kuma na damunkafa...me yasa baka je kaga DR ba kake zaune da rashin lafiya?"
Tambayan nata ya zo masa a bazata shi yasa sai da ya d'auki wasu minutes kafin ya iya bata amsa
"Sorry CWEETY na bige ne a toilet yanzun shi yasa kikaga haka"
"Eyyahhh! sannu YAYANAH nayi tunanin ko wani abun ke damunka daban shi yasa na damu...."
"Noo! babu komai kam ki kwantar da hankalinki yanzunma idan na gama abunda nake yi zanje naga DR ko da wani matsalan da ban wanda ban san da shiba.."
"Yawwa YAYANAH barin je to sai ka dawo Allah ya kiyaye hanya"
Cikin hukuncin Allah aka masa interview ya kuma samu nasara inda suka mik'a shi b'angaren accountant da yake fannin *ECONOMICS* ya karanta,kuma babu laifi result ensa yayi kyau.
Aiki yake ka'in da na'in,babu damuwar komai a tare dashi hakane yasa shi bayan samun wannan nutsuwar da gyara halayensa da yayi ya yanke shawaran ziyartar danginsa,bayan zuwansu garin nasu ya tarar da baffaninsa na cikin matsananciyar buk'ata da rashi,taimako ya basu wanda su da kansu sai da wasu cikinsu suka zubarda hawaye saboda suka banzatar da rayuwarsa a bayan rasuwar mahaifansa wanda gini ya zubowa lokacin da suke tsaka da bacci,daga lokacin kuma da rik'onsa ya koma hannun kishiyar mama'nsa wacce ta azabtar da dashi na tsayin wani lokaci bai sake samun kulawa daga gurin dangin mahaifin nasa ba bare ya san muhimmancin su gare shi,wahalar yau daban ta gobe daban har ta kai da tana sa shi y'an sace-sace da haurawa gidajen mutane yana kwasowa yana kawo mata,ganin babu abunda take bashi ko da ya sato mata goal ne kuwa shima daga bisani ya gudu coz ko abinci ta girka rabonsa a ciki k'anzo ne,babba'n dalili kenan daya sashi guduwa don neman na kansa kuma ya tsaya da k'afafunsa ta hanyar ci gaba da wannan sana'a,wanda a lokacin daya baro k'auyen nasu ya kammala makarantar primary har ya shiga k'aramar secondary,bayan dawowarsa birnin kano'n dabo kuma bai zauna hakaba sai da yayi duk wani k'ok'ari da zaiyi ya maida kansa makaranta babban gata kenan da BIGGY yayiwa kansa a rayuwarsa ta baya.
Yasha sa albarka gurin dangi da suka guje shi abaya,wanda kafin ya dawo bakin aikinsa sai daya sanarwa baffanin nasa buk'atarsa ta zuwa nema masa aure cikin wani sati,babu musu bare jan lokaci duka suka amsawa buk'atarsa tare da yi masa alk'awarin zuwansu cikin weekend,ba don komaiba kuwa sai dan ganin yanzun yana cikin rufin asiri sannan kuma shi zasu mora ba shi zai moresu ba..
_Duniya kenan...._
《《》》
A safiyar ranar ta lahadi gaba gidan basu iya tashi da wuriba kasancewar akwai gajiyar tafiya tattare da su wannan dalili yasa gidan yake shiru,misalin k'arfe 10:00am suka fara fitowa d'aya bayan d'aya.ZUHRA data riga su tashi ta nufi d'akunan baccin nasu tana tashinsu,gurin KHUBRA ta dawo data bari a bed room coz su tare suke kwana suke tashi tun bayan bayyanarta komai nasu tare suke yinsa.
"Yawwa CWEETY ki tashi kinga yanzun ABBA yace yana son ganinmu duka a parlor.."
Juyi tayi tana bud'e idanunta da suka mata nauyi coz baccin bawai ya isheta bane,da kyar ta tashi ta shirya,a parlor ta tarar da su sun hallara suna shirin yin break fast.
Kusa da ZUHRA ta zauna ABBA ta fara gaisarwa sannan MAMA,sai kuma sauran y'an uwanta data tambaya lafiyarsu da yadda suka tashi.
Fuskokinsu babu alamun damuwa suke break,ABBA ya kalli yaran gaba d'aya cikin so da kulawa
"Ina BB ne kam...? Gaba d'aya kowa yana nan banda shi ko baccin ne bai sake shiba har yanzun...?"
Dariya sukayi duka gurin
"ABBA kaima ka koma ce masa BB ne?"
ZUHRA tayi tambayan tana dariya dan tasan ABBA da tsokana ya fad'i hakan
"Aaaaa! to nima ba dole na koma fad'in haka ba,nima ai naga BB ena ne ko....?"
Yayi tambayan yana kallon MAMA da take dariyan drama'n nasu
"To ai ABBA baka san me yasa muke fad'an hakaba...."
Kallonta yayi yana murmushi
"Ku rik'e dalilinku nima na rik'e nawa....Kuma dai duk da haka nima da BB zan kira shi ko kuna so ko baku so.."
All family en they were happy da wannan moment's da suka tsinci kawunansu aciki,MAMA ma ba a barta a bayaba dan ABBA ya sanar da ita komai game da matsayin KHUBRA a gurinsa,sai yanzun idan ta kalleta take jin kunyar abubuwan da suka aikata mata ita da su ASHNA lallai ta dad'a tabbatarwa da ubangiji baya bacci kuma duk wanda ka zalunta yana gaggawa tare da saukar maka da naka isharar,ta kuma dad'a godewa Allah daya sa KHUBRA'N ta bayyana ba tare da wani yaci zarafinta ba,da ace wani abu ya sameta to tabbas bata san kuma da wane ido zata kalli ABBA ba saboda gungun laifuka da ta aikata,ita kam wannanma kad'ai ya isheta hujja da zata kafa idan taga wani mai irin halinta.Har yau kuma tana dad'a neman afuwar Ubangiji kan laifuffukanta.
Bayan sun gama break aka koma hira,suna tsaka da hira KHALEEL yayi sallama,ZUHRA ce ta dunguri KHUBRA cikin rad'a take mata magana
"CWEETY ga oga nan ya zo ina fatan zaki bashi kulawa ta musamman"
Uwar harara KHUBRA ta maka mata,d'an bakinta ta dad'a tsukewa tana kallonta k'asa-k'asa ta furta
"Bafa nason iskanci kin sani..."
"Dillah wane iskanci,madam idan zaki zage ki bashi kulawa to idan kuma ba hakaba to y'an matan zamani sayi miki k'afa d'aya...."
Still tayi tana kallon ZUHRA da bakinta a bud'e
"Heeyyy! beb ki rufe bakin kada flies su cike miki shi..."
"Uhmm! Allah ya baki lafiya dan naga kina buk'atan addu'ah..."
Aiko ZUHRA ta amsa da ameen tana mata gwalo,bata sake kulata ba duk yadda taita tsokanarta,ganin tak'i biye mata yasa ta mik'e ta nufi bed room enta,cikin closet enta ta bud'e tana duba wani gown nata da take mutuwar so,a jikinsa leda en ta fad'o,da sauri ta tsuguna tana d'auko ledan tunanin inda ta same shi take,can kuma ta tuna yadda akayi ta mallakeshi ita sam ma ta manta da shi sai yanzun data gani ta tuna da tsawon lokacin daya d'auka a ajiye,d'an bud'ewa tayi tana fiddo kwalin ciki phone ne sabo mai maituk'ar kyau,zaroshi tayi duka tana dad'a dubawa,daga bayansa wani farin paper ya fad'o da mamaki ta d'auka ganin kamar letter ne ciki nan ta shiga ware shi a hankali kuma ta shiga bin kalmomin dake rubuce
*DEAR CWEET SIS.*
_"Am so sorry lil sis! nasan hukuncin dana yanke baza kiji dad'in saba sai dai babu yadda zanyi hakan ya zamemin dole,ba komai yasa na rubuta miki wannan short note enba sai kan wani dalili nawa......na yanke hukuncin tafiya don barin k'asar saboda samun nutsuwar zuciya ba don komaiba sai dan soyayya da take neman salwantar da ruhina....sai dai kash na makaro saboda wadda nakeyi dominta bata sanma ina yiba,behind kuma wani ya rigani,ina rok'onki daki tayani da addu'ah sannan kuma kada ki bawa kowa labarin abunda ya faru duk da nasan a lokacin da zaki samu wannan sak'on nayi nisa da ku......ga phone nan ko da wani abun ya faru a gida zamu dinga magana dake,idan na sauka a inda naje zan nemeki,ina muku fatan alkhairi...na barku lafiya.._
_Ur's BB..._
Ai ZUHRA na idar da karatun wasik'ar hankali tashe ta fice daga d'akin bata zame ko inaba sai hanyan bedroom ensa tana rafka masa kira,har ta shiga bata dena kiransaba,kaf d'akin ta kalla babu kowa ciki hankalinta a mugun tashe ta zube a gurin tana sakin kuka..
"Me yasa BB zakamana haka....ko mai yayi farko ai yana da k'arshe,ni kam bazan tab'a bari ka rasa farin cikin kaba,indai har akan soyayya zaka tafi ka barmu na tabbata wannan abun yafi komai muhimmanci a tare da kai....."
Kuka sosai take ta kife fuskanta da hannayenta biyu,dafa ta akayi ta baya a d'an tsorace ta d'ago tana kallonsa ganinsa gabanta yasa tayi saurin goge fuskarta paper en ta mik'a masa,karb'a yayi yana dubawa,bayan ya gama dubawa kafin tayi magana sai gani tayi kawai ya d'aga paper ya yagashi,sai da yayi masa gutsi-gutsi sannan ya rabu da shi..
"BB me yasa.......?"
Da sauri ya dakatar da ita,ta hanyar d'aga mata hannu alamar tayi shiru,shirun kuwa tayi itama tana binsa da kallon mamaki,tafiya ya soma yi har ya isa bakin bed ensa ya zauna,tana kula da yanayin yadda yake tafiya da gani kasan dauriya ne kawai yake yi,da tausayawa take fidda wasu sabbin hawayen cikin kuka ta fara masa magana
"YAYANAH! me yasa bazaka fad'i abunda ke damunkaba ka b'oye mana, shin baka tunanin akan ko zamu iya nema maka mafita...kana ganin hukuncin da kayi yayi kenan?please dan Allah kayi magana kaga ina jin tsoron kada wani ciwon ya kamaka please.....!"
Murmushin k'arfin hali yayi
"Noo! CWEET SIS babu abunda ke damuna yanzun kam wancan letterma k'arya ne a da ne yanzun kam babu wanda nake so ko yake sona,wancan lokacin ne kawai kuma kema ki kwantar da hankalinki dan wacce nake so en tuni har iyayenta sun mata aure kinga ko bashi da amfani na fad'a,abunda kawai nake so dake ki tayani addu'ah Allah ya yayemin abunda ke damuna...."
Sosai ta gama yarda da maganar daya fad'a cikin wani yanayi na tsananin tausayi take kallonsa idanunta suna dad'a kawo ruwa
"Shi kenan BBNAH amma sam ban so akace haka ya faru da kaiba na so ace ka samu ABINDA RANKA KE SO (SAWWAMATEEY),Allah ya maka canji mafi alkhairi....amma! Amma ai ka fasa tafiyan ko?"
A fili ya amsa da ameen ya kuma tabbatar mata d'aya fasa tuni,a zuciyansa ko fad'i yake "Lallai yaro yarone yanzun ta yarda da abunda na fad'a kenan"
"Amma YAYANAH meya sameka kake tafiya ahaka da alama wani abu kuma na damunkafa...me yasa baka je kaga DR ba kake zaune da rashin lafiya?"
Tambayan nata ya zo masa a bazata shi yasa sai da ya d'auki wasu minutes kafin ya iya bata amsa
"Sorry CWEETY na bige ne a toilet yanzun shi yasa kikaga haka"
"Eyyahhh! sannu YAYANAH nayi tunanin ko wani abun ke damunka daban shi yasa na damu...."
"Noo! babu komai kam ki kwantar da hankalinki yanzunma idan na gama abunda nake yi zanje naga DR ko da wani matsalan da ban wanda ban san da shiba.."
"Yawwa YAYANAH barin je to sai ka dawo Allah ya kiyaye hanya"