Sashe 42
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ooooo!kunga kun sani surutu daga zuwanku ko bak'in ban bawa gurin zama ba"
UMMI ta fad'a tana nufan inda su KHUBRA ke tsaye har lokacin sun kasa samun gurin zama.
"Bismillah mana kuna tsaye har yanzu"
Ta fad'a tana nuna musu sofa,k'in zama sukayi suka nemi guri nan k'asa kan rug BABA ZUWAIRA tana fad'in
"Nanma ya isa wallahi"
"Yawwa UMMI kin gane su kuwa?"
KHALEEL ya katseta lokacin tana shirin yin magana
"Yau kam kujimin yaro ta ina zan ganesu tunda ba bayani kuka yiminba"
Dariya ya tsaya yi yana fad'in
"Shi kenan UMMI tunda dai baki ganeba,amma bari ZUHRA ta dawo muga"
Shiru tayi tana kallon mutanen,haka dai suka gaisa ba tare da ta shaida mutanenba kuma bata tambayaba,kiran sallah ne ya katsesu daga maganar da suke yi kan haka ne suka tashi su kuma suka fice zuwa MASJEED ba tare da sunyi mata bayaniba.
_ AFTER FEW MINUTE'S._
ZUHRA ce a gaba sauran yaran na biye da ita bayan fitowansu daga mota lokacin da driver ya saukesu suka nufi hanyan parlor.
Da sallama suka shiga saboda hakan duk yana cikin irin warning da BB yayi musu kafin zuwansu gidan,kuma har ranar babu wanda yayi kuskuren aikata wani laifi,shi yasama duk abunda ZUHRA tayi to suma zaka samesu masu aikata hakan saboda gudun had'uwansu da shi.
KHUBRA dake zaune lokacin ta idar da sallah tana jiran BABA ZUWAIRA ta idar da salla'n ta jiyo sallama'nsu,amsawa tayi mai sallama ta shigo sannan yaran dake bayanta suka shigo suma,idanunta ne suka sauka kan KHUBRA dake zaune saman rug ai tuni cikin abunda baifi second's ba tayi cilli da jakan hannunta ta kwala wani k'ara lokacin ne kuma ta saki kuka dai² tana k'ank'ame da KHUBRA'N.
Kuka su duka biyun suke yi sun rik'e juna,dai² nan su BB suka shigo,tsayawa kallon ikon Allah sukayi kafin suka kalli juna suna kuma d'agawa juna kai da alaman tambaya a fuskokinsu
Dariya sukayi ganin yadda sukayi a lokaci guda,sannan suka k'arasa cikin parlor'n......
《《》》
Cikin hospital en ta shiga bayan ta amshi card,sannan ta jira layin ganin likita,lokacin da aka zo kanta bayan ta shiga gurin likitan,yayi mata tambayoyi tana bashi amsa.
Kallonta yayi sannan ya maida hankalinsa kan card en yayi y'an rubuce-rubucensa.
Bayan wasu y'an mintuna ya d'ago yana kallonta fuskarsa cike da wasu irin alamu.
Hankalin MA'U duk ya gama tashi tana kallonsa dan bata san mene ne zai fad'a ba a halin da ake ciki.
Cike da zak'uwa na son tasan me yake faruwa dan a lokacin kam har ta nemi ciwon ta rasa na wucin gadi
"Dan Allah likita ka sanar da ni abunda yake faruwa,wallahi duk na kasa samun nutsuwa saboda fargaban ban san me zaka ce yana damuna ba"
Dogon numfashi ya sauke sannan ya fara magana
"Ehhh!to bisa ga yadda dai kika yimin bayani,akwai abunda nake zargi game da ke,sai dai bazan tabbatar mikiba har sai kinje laboratory anyi miki gwajin jini"
Dumm!taji gabanta ya fad'i kanta ta sunkuyar k'asa,kome ta tuna kuma tayi dabaran saita kanta,sannan ta karb'i y'ar takardar dake hannunsa ta fita.
Da tambaya ta samu ta isa gurin gwajin jinin,bayan y'an mintuna data jira aka bata sakamako ta sake kamo hanyan office en likitan,tana tafe zuciyanta na tsinkewa haka har ta k'araso.
Knocking tayi daga ciki aka bata izinin shiga ta ko danna kai ciki,zaune yana ta rubuce-rubuce kan wasu file's.
Shigowanta yasa shi tattara wasu daga ciki daya gama amfani dasu ya nufi gurin wani vault ya zura,sannan ya dawo ya zauna had'e da amsan sakamakon nata.
Envelope en ya bud'e ya janyo takardar dake ciki ya shiga warwarewa,duk abunda yake yi idanun MA'U na kai tana sauraren jin me zai biyo baya.
Idonsa ya d'ago ya kalleta sannan ya sake yin rubutu saman card enta.
Muryarsa ta tsinkayo yana fad'in
"A sakamakon bincike da ya faru bayan hasashen da nayi hakan ya tabbatar mana da kina d'auke da.......................
_~Ina so nayi amfani da wannan damar gurin sanar daku fan's ba lallaine nan da kwanaki 3 kuga posting enaba saboda bikin friend ena da zamu fara,amma idan na samu sararin yin typing zaku jini in sha Allah, na gode.~_
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*10/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_Masoya ina baku hak'urin jina da kukayi shiru kwana biyu duk da dai na sanar daku dalilin faruwar hakan,amma ku k'ara hak'uri akan na da da kukayi..Na gode._
*~___________________________~*
_Wanna page en tukuici ne gareki y'ar uwata kuma k'awata,ina miki fatan alkhairi a duk inda kike na tayaki murna mara misaltuwa da wannan rana mai tarin alkhairi wacce tazo da sauyi a rayuwarki baki d'aya,ina addu'a tare da fatan wannan farin ciki ya ci gaba da tabbatuwa tare dake har k'arshen rayuwarki,ina miki murnan ganin rana mai cike da d'umbin tarihi rana da ta kasance ta aurenki tare da angonki,ina muku fatan dawwama cikin wannan farin ciki._
*SADIYA ISHAQ ISAH*
_DA_
*MUHAMMAD BILAL SHEHU*
_Allah ya baku zaman lafiya tare da hak'uri da juna.Allah kumavya kawo na y'an baya.Ameen thumma ameen._
*~___________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣1⃣*
*C* ikin parlor suka shigo kowanne ya nemi guri ya zauna suna jiran UMMI ta iso dan suyi mata bayanin abunda ke faruwa kan bak'in da suka zo da su.
Suna zaune suna kallon KHUBRA da ZUHRA da har lokacin sun gagara yin shiru,sai faman risgar kuka suke kamar wad'anda akawa mutuwa.
Babu wanda yayi musu magana kan kukan da suke,har sai da sukayi ya ishesu sannan kuma suka shiga kallon juna suna murmushi,lokaci d'aya suka kai hannayensu kan fuskokin juna suna goge hawayen dake fuskokin nasu,duk abunda suke yi BABA ZUWAIRA,BB,KHALEEL dama sauran yaran dake parlor'n akan idanunsu hakan ke faruwa illa UMMI kad'ai da bata nan.
"Wai YAYA ZUHRA wace wannan en da kuketa kuka ke da ita kuma me aka muku?"
FATAHIYYA tayi tambayar tana yamutsa fuskarta.
Sai da ZUHRA tayi murmushi sannan ta kalleta tace
"Baki ganeta ba ko?"
"To kema dai YAYA ZUHRA ta yayama zan santa,ni da ko ganinta ban tab'a yiba"
'Dan murmushi ZUHRA ta sake yi hannunta sak'ale cikin na KHUBRA sunata yiwa juna murmushi
"Uhmmmm!ba abun mamaki bane dan kince baki santaba ai
To ba wata bace wannan en face KHUBRA"
Mik'ewa FATAHIYYA tayi hannunta dafe da k'irjinta tana nuna KHUBRA'N,ko kafin ta kaiga yin magana UMMI ta fito tana maimaita sunan KHUBRA'N itama
"Yanzu dama doughter ke ce kika koma haka?har na kasa ganeki haka?"
Tana kallonta wanda babu komai cikinsa sai zallan tausayi da kuma ganin yadda ta koma cikin k'ank'anin lokaci duk ta yamutse kamar ba itaba.
Kusa dasu UMMI ta dawo ta kama KHUBRA'N tana kallo mamaki fal a tare da ita
"Ko tantama babu wannan KHUBRA ce,ku kuwa yaran nan a ina kuka samo mana ita?"
Parlor'n yayi shiru babu wanda yayi yunk'urin yiwa UMMI magana bare har tasa ran samun amsa daga bakinsu.
Ita ko BABA ZUWAIRA mamakinta baya wuce yadda KHUBRA'N take da y'an uwa masu sonta haka amma har ta daure tayi rayuwa tare da ita a cikin wannan k'ungurmin k'auyen,sai binsu da kallo take na sha'awa tana d'an murmushi.
"Wai SON a ina kuka ganota ne?"
UMMI ta sake yin tambayan a karo na biyu.
Sai da ya sauke dogon ajiyan zuciya kafin BB en ya d'ago daga danna wayan da yake yi.
Filla-filla ya warware mata yadda suka had'u da labarin da suka tsinta na irin rayuwar da tayi a k'auyen na ZAKIRAI har zuwa tahowarsu dasu ba tare da ya rage ko da wasaliba a maganarsa.
ZUHRA dake da rauni tun ana bada labarin take kuka kowa yana iya jin sautin kukanta a fili,yayin da ta dad'a k'ank'ame KHUBRA wacce ta sunkuyar da kanta k'asa tana saurarensu.
UMMI kam dauriya kad'ai tayi batayi kukanba amma kam zuciyarta ta gama karyewa,godiya take ta yiwa Allah da KHUBRA'N bata sanar da matar komai game da halin da take cikiba kafin b'acewar tata da asalinta ta barta akan su en family enta ne,lallai kuwa suma zasu nuna hakan har zuwa matar ta koma inda ta fito.
Jikin FATAHIYYA yayi sanyi sai kallon KHUBRA take tana goge siraran layin hawayen dake fuskarta,yau kam ta d'auki darasi cikin rayuwar KHUBRA da suka sakama k'ahon zuk'a kan ganin bayanta,a dai² lokacin ne kuma ASHNA ta fad'o mata,aifa nan ta shiga kuka sosai saboda da farko kukan nata ba mai sauti bane amma tuna y'ar uwarta ta jini da aka sace a kan idanunsu ya dad'a tada mata hankali wanda yasa lokaci guda sautin kukanta ya fito fili.
Babu wanda yayi yunk'urin hanata a cikin parlor'n saboda kowa da abunda yake ji a zuciyarsa.
*SOME MINUTE'S LEPT*
Bayan zaman alhini da sukayi na y'an mintuna sannan kuma suka soma shirin tafiya hospital,duk wani motsi da KHUBRA za tayi ZUHRA na biye da ita tamkar chewing gum haka ta zame mata,ita kam sai dai tayi murmushi idan ta kalli ZUHRA,su kansu sauran jama'an dake gidan suna mamakin wannan soyayya da shak'uwa idan aka cire BABA ZUWAIRA da bata san ainihin *GASKIYAR LAMARI'N* ba.
*AFTER 2 DAY'S*
Kimanin kwanaki biyu kenan da bayyanar KHUBRA wanda ko kad'an UMMI bata barinta ta bisu hospital duk kuwa da tsananin nacin da take yi kan bin nasu,sai yau da taga KHUBRA'N ta d'an soma washewa daga wannan azababben duhun da tayi na daud'a data manne mata a jikinta.
Haka suka kammala shiri bayan UMMI tasa KHUBRA sake yin wanka da sabulai masu kyau da k'amshi,sannan tun daga zuwanta gidan UMMI tasa ta cire tsummokaran dake jikinta wanda suka sauya mata halitta tamkar *Y'AR ALMAJIRA* bayan nan kuma suka d'unguma zuwa hospital...
《《》》
UMMI ta fad'a tana nufan inda su KHUBRA ke tsaye har lokacin sun kasa samun gurin zama.
"Bismillah mana kuna tsaye har yanzu"
Ta fad'a tana nuna musu sofa,k'in zama sukayi suka nemi guri nan k'asa kan rug BABA ZUWAIRA tana fad'in
"Nanma ya isa wallahi"
"Yawwa UMMI kin gane su kuwa?"
KHALEEL ya katseta lokacin tana shirin yin magana
"Yau kam kujimin yaro ta ina zan ganesu tunda ba bayani kuka yiminba"
Dariya ya tsaya yi yana fad'in
"Shi kenan UMMI tunda dai baki ganeba,amma bari ZUHRA ta dawo muga"
Shiru tayi tana kallon mutanen,haka dai suka gaisa ba tare da ta shaida mutanenba kuma bata tambayaba,kiran sallah ne ya katsesu daga maganar da suke yi kan haka ne suka tashi su kuma suka fice zuwa MASJEED ba tare da sunyi mata bayaniba.
_ AFTER FEW MINUTE'S._
ZUHRA ce a gaba sauran yaran na biye da ita bayan fitowansu daga mota lokacin da driver ya saukesu suka nufi hanyan parlor.
Da sallama suka shiga saboda hakan duk yana cikin irin warning da BB yayi musu kafin zuwansu gidan,kuma har ranar babu wanda yayi kuskuren aikata wani laifi,shi yasama duk abunda ZUHRA tayi to suma zaka samesu masu aikata hakan saboda gudun had'uwansu da shi.
KHUBRA dake zaune lokacin ta idar da sallah tana jiran BABA ZUWAIRA ta idar da salla'n ta jiyo sallama'nsu,amsawa tayi mai sallama ta shigo sannan yaran dake bayanta suka shigo suma,idanunta ne suka sauka kan KHUBRA dake zaune saman rug ai tuni cikin abunda baifi second's ba tayi cilli da jakan hannunta ta kwala wani k'ara lokacin ne kuma ta saki kuka dai² tana k'ank'ame da KHUBRA'N.
Kuka su duka biyun suke yi sun rik'e juna,dai² nan su BB suka shigo,tsayawa kallon ikon Allah sukayi kafin suka kalli juna suna kuma d'agawa juna kai da alaman tambaya a fuskokinsu
Dariya sukayi ganin yadda sukayi a lokaci guda,sannan suka k'arasa cikin parlor'n......
《《》》
Cikin hospital en ta shiga bayan ta amshi card,sannan ta jira layin ganin likita,lokacin da aka zo kanta bayan ta shiga gurin likitan,yayi mata tambayoyi tana bashi amsa.
Kallonta yayi sannan ya maida hankalinsa kan card en yayi y'an rubuce-rubucensa.
Bayan wasu y'an mintuna ya d'ago yana kallonta fuskarsa cike da wasu irin alamu.
Hankalin MA'U duk ya gama tashi tana kallonsa dan bata san mene ne zai fad'a ba a halin da ake ciki.
Cike da zak'uwa na son tasan me yake faruwa dan a lokacin kam har ta nemi ciwon ta rasa na wucin gadi
"Dan Allah likita ka sanar da ni abunda yake faruwa,wallahi duk na kasa samun nutsuwa saboda fargaban ban san me zaka ce yana damuna ba"
Dogon numfashi ya sauke sannan ya fara magana
"Ehhh!to bisa ga yadda dai kika yimin bayani,akwai abunda nake zargi game da ke,sai dai bazan tabbatar mikiba har sai kinje laboratory anyi miki gwajin jini"
Dumm!taji gabanta ya fad'i kanta ta sunkuyar k'asa,kome ta tuna kuma tayi dabaran saita kanta,sannan ta karb'i y'ar takardar dake hannunsa ta fita.
Da tambaya ta samu ta isa gurin gwajin jinin,bayan y'an mintuna data jira aka bata sakamako ta sake kamo hanyan office en likitan,tana tafe zuciyanta na tsinkewa haka har ta k'araso.
Knocking tayi daga ciki aka bata izinin shiga ta ko danna kai ciki,zaune yana ta rubuce-rubuce kan wasu file's.
Shigowanta yasa shi tattara wasu daga ciki daya gama amfani dasu ya nufi gurin wani vault ya zura,sannan ya dawo ya zauna had'e da amsan sakamakon nata.
Envelope en ya bud'e ya janyo takardar dake ciki ya shiga warwarewa,duk abunda yake yi idanun MA'U na kai tana sauraren jin me zai biyo baya.
Idonsa ya d'ago ya kalleta sannan ya sake yin rubutu saman card enta.
Muryarsa ta tsinkayo yana fad'in
"A sakamakon bincike da ya faru bayan hasashen da nayi hakan ya tabbatar mana da kina d'auke da.......................
_~Ina so nayi amfani da wannan damar gurin sanar daku fan's ba lallaine nan da kwanaki 3 kuga posting enaba saboda bikin friend ena da zamu fara,amma idan na samu sararin yin typing zaku jini in sha Allah, na gode.~_
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#REAL SMASHER._*
💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*10/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_Masoya ina baku hak'urin jina da kukayi shiru kwana biyu duk da dai na sanar daku dalilin faruwar hakan,amma ku k'ara hak'uri akan na da da kukayi..Na gode._
*~___________________________~*
_Wanna page en tukuici ne gareki y'ar uwata kuma k'awata,ina miki fatan alkhairi a duk inda kike na tayaki murna mara misaltuwa da wannan rana mai tarin alkhairi wacce tazo da sauyi a rayuwarki baki d'aya,ina addu'a tare da fatan wannan farin ciki ya ci gaba da tabbatuwa tare dake har k'arshen rayuwarki,ina miki murnan ganin rana mai cike da d'umbin tarihi rana da ta kasance ta aurenki tare da angonki,ina muku fatan dawwama cikin wannan farin ciki._
*SADIYA ISHAQ ISAH*
_DA_
*MUHAMMAD BILAL SHEHU*
_Allah ya baku zaman lafiya tare da hak'uri da juna.Allah kumavya kawo na y'an baya.Ameen thumma ameen._
*~___________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*4⃣1⃣*
*C* ikin parlor suka shigo kowanne ya nemi guri ya zauna suna jiran UMMI ta iso dan suyi mata bayanin abunda ke faruwa kan bak'in da suka zo da su.
Suna zaune suna kallon KHUBRA da ZUHRA da har lokacin sun gagara yin shiru,sai faman risgar kuka suke kamar wad'anda akawa mutuwa.
Babu wanda yayi musu magana kan kukan da suke,har sai da sukayi ya ishesu sannan kuma suka shiga kallon juna suna murmushi,lokaci d'aya suka kai hannayensu kan fuskokin juna suna goge hawayen dake fuskokin nasu,duk abunda suke yi BABA ZUWAIRA,BB,KHALEEL dama sauran yaran dake parlor'n akan idanunsu hakan ke faruwa illa UMMI kad'ai da bata nan.
"Wai YAYA ZUHRA wace wannan en da kuketa kuka ke da ita kuma me aka muku?"
FATAHIYYA tayi tambayar tana yamutsa fuskarta.
Sai da ZUHRA tayi murmushi sannan ta kalleta tace
"Baki ganeta ba ko?"
"To kema dai YAYA ZUHRA ta yayama zan santa,ni da ko ganinta ban tab'a yiba"
'Dan murmushi ZUHRA ta sake yi hannunta sak'ale cikin na KHUBRA sunata yiwa juna murmushi
"Uhmmmm!ba abun mamaki bane dan kince baki santaba ai
To ba wata bace wannan en face KHUBRA"
Mik'ewa FATAHIYYA tayi hannunta dafe da k'irjinta tana nuna KHUBRA'N,ko kafin ta kaiga yin magana UMMI ta fito tana maimaita sunan KHUBRA'N itama
"Yanzu dama doughter ke ce kika koma haka?har na kasa ganeki haka?"
Tana kallonta wanda babu komai cikinsa sai zallan tausayi da kuma ganin yadda ta koma cikin k'ank'anin lokaci duk ta yamutse kamar ba itaba.
Kusa dasu UMMI ta dawo ta kama KHUBRA'N tana kallo mamaki fal a tare da ita
"Ko tantama babu wannan KHUBRA ce,ku kuwa yaran nan a ina kuka samo mana ita?"
Parlor'n yayi shiru babu wanda yayi yunk'urin yiwa UMMI magana bare har tasa ran samun amsa daga bakinsu.
Ita ko BABA ZUWAIRA mamakinta baya wuce yadda KHUBRA'N take da y'an uwa masu sonta haka amma har ta daure tayi rayuwa tare da ita a cikin wannan k'ungurmin k'auyen,sai binsu da kallo take na sha'awa tana d'an murmushi.
"Wai SON a ina kuka ganota ne?"
UMMI ta sake yin tambayan a karo na biyu.
Sai da ya sauke dogon ajiyan zuciya kafin BB en ya d'ago daga danna wayan da yake yi.
Filla-filla ya warware mata yadda suka had'u da labarin da suka tsinta na irin rayuwar da tayi a k'auyen na ZAKIRAI har zuwa tahowarsu dasu ba tare da ya rage ko da wasaliba a maganarsa.
ZUHRA dake da rauni tun ana bada labarin take kuka kowa yana iya jin sautin kukanta a fili,yayin da ta dad'a k'ank'ame KHUBRA wacce ta sunkuyar da kanta k'asa tana saurarensu.
UMMI kam dauriya kad'ai tayi batayi kukanba amma kam zuciyarta ta gama karyewa,godiya take ta yiwa Allah da KHUBRA'N bata sanar da matar komai game da halin da take cikiba kafin b'acewar tata da asalinta ta barta akan su en family enta ne,lallai kuwa suma zasu nuna hakan har zuwa matar ta koma inda ta fito.
Jikin FATAHIYYA yayi sanyi sai kallon KHUBRA take tana goge siraran layin hawayen dake fuskarta,yau kam ta d'auki darasi cikin rayuwar KHUBRA da suka sakama k'ahon zuk'a kan ganin bayanta,a dai² lokacin ne kuma ASHNA ta fad'o mata,aifa nan ta shiga kuka sosai saboda da farko kukan nata ba mai sauti bane amma tuna y'ar uwarta ta jini da aka sace a kan idanunsu ya dad'a tada mata hankali wanda yasa lokaci guda sautin kukanta ya fito fili.
Babu wanda yayi yunk'urin hanata a cikin parlor'n saboda kowa da abunda yake ji a zuciyarsa.
*SOME MINUTE'S LEPT*
Bayan zaman alhini da sukayi na y'an mintuna sannan kuma suka soma shirin tafiya hospital,duk wani motsi da KHUBRA za tayi ZUHRA na biye da ita tamkar chewing gum haka ta zame mata,ita kam sai dai tayi murmushi idan ta kalli ZUHRA,su kansu sauran jama'an dake gidan suna mamakin wannan soyayya da shak'uwa idan aka cire BABA ZUWAIRA da bata san ainihin *GASKIYAR LAMARI'N* ba.
*AFTER 2 DAY'S*
Kimanin kwanaki biyu kenan da bayyanar KHUBRA wanda ko kad'an UMMI bata barinta ta bisu hospital duk kuwa da tsananin nacin da take yi kan bin nasu,sai yau da taga KHUBRA'N ta d'an soma washewa daga wannan azababben duhun da tayi na daud'a data manne mata a jikinta.
Haka suka kammala shiri bayan UMMI tasa KHUBRA sake yin wanka da sabulai masu kyau da k'amshi,sannan tun daga zuwanta gidan UMMI tasa ta cire tsummokaran dake jikinta wanda suka sauya mata halitta tamkar *Y'AR ALMAJIRA* bayan nan kuma suka d'unguma zuwa hospital...
《《》》