Sashe 32
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kaga MAN bana son ka d'auki wannan matakin ina son kayi hak'uri ka koma gida,kayima MAMA bayanin da zata fahimta"
KHALEEL yayi maganar cikin alamu na mai rarrashi,hannunsa d'aya yana kan sholder en BB...
Ture hannunsa BB yayi daga jikinsa cikin fad'a² yake magana
"Ehhhh!dama mana dole kace haka tunda ba kai ne a matsayin da nake cikiba shi yasa kake tunanin zan koma gida ko??"
"A'a MAN sam maganata ba haka take ba,ina son dai ka tsaya ka fuskanci wani abu guda d'aya ne...
Sufa iya wajibinmu ne yi musu biyayya nasan kasan da haka,sai dai shaid'an yana neman yin nasara akanka,wanda nake son kayi gaggawar dawowa hanya...
Dan kam idan har ka bari shaid'an yayi nasaran sawa ka aikata abunda kake niyya to tabbas ka fad'a halaka...
Dan Allah BRO kayi tunanin maganata kafin ka yanke hukuncin da kake tunanin d'auka"....
Shiru KHALEEL yayi yana nazarin aminin nasa da yaga ya fad'a duniyar tunani,d'an tab'a shi yayi kad'an kafin yaci gaba da magana
"Tunani mai zurfi ba shida wani amfani,kayi k'ok'ari ka saita kanka,kada kayi saken da shaid'an zaiyi tasiri akanka"
"Haba MAN ta yaya MAMA zata wani d'aukomin maganar aure yanzun?bayan ni ban tab'a ce mata ina da wata yarinya da nake son auraba..
Duk wannan shirin na MAMA tana yi ne dan ta k'untatamin bayan RAYUWAR K'UNCI da ta dasa mana a baya wanda har yau babu wanda yasan takamaimai en gaskiyar al'amarin,amma a yau zan baka labarin GASKIYAR LAMARINMU ko dan ka fuskanci nufina......
Kamar mai nazarin wani abu ya d'an d'aga kansa sama kafin ya fara magana...
*"ASALIN LABARINMU"*
_"Shekaru ashirin da shida baya 26"_
"Iyayenmu sun kasance sunyi auren soyayya ne da juna kamar yadda labari da kuma yadda na taso na gani a shekarun baya kad'an,kamar yadda ka sani mahaifina sunansa *ALHAJI SAFWAN ABDALLAH* babban d'an kasuwa wanda aka sanshi kan kasuwancin man fetur a y'an shekaru da suka gabata wanda akewa lak'abi da *MAI DA AKWAI*...
Asalin Mahaifina d'an jihar JIGAWA ne cikin DUTSE,a lokacin da mahaifiyata take bani labari race min,"sunyi aurene irin na soyayya,kuma ita ta kasance d'aya daga cikin y'ay'an abokin kakana wato mahaifin ABBANA kenan,bayan sunyi aure da shekaru 3 Allah ya azurta su da samun d'a namiji wanda ba kowane wannan yaronba sai ni,sun raineni cikin so da kulawa duk da a lokacin mahaifina baiyi suna ba kamar yadda kowa ya sanshi daga baya...
Asalin sana'ar mahaifina ya gajeta ne tun iyaye da kakanni wato noma da kiwo,Allah ya sanyawa mahaifina nasibi ta yadda a gonar da kakana ya bashi yake noma bayan yayi aure,yana noma kayan amfani na masarufi,a duk lokacin da ABBANA yayi noma yana ajiye na amfanin gida sannan kuma yakan fitar da zakkah duk k'arshen shekara kamar yadda addini ya tanadar,ragowar kayan kuma yakan d'auka ya kaisu kasuwanni domin samun abunda zai b'atar....
Akan wannan d'abi'a tasa ne Allah ya had'ashi da aboki wanda ba kowa bane face ABBANKA,shi ya taimaki mahaifina har ya dawo cikin garin kanon dabo da zama ta hanyar bashi shawara akan ya dinga kai amfanin gonarsa da yake siyarwa kasuwannin garin kano saboda kasancewarta cibiyar kasuwanci...
Bayan mahaifina ya amince da shawaran da ABBANKA ya bashi ne,yaje neman sulhu da kakana alokacin kaka yak'i amincewa a kokarinsa na cewa duk cikin y'ay'an da Allah ya bashi babu wanda ya tab'a yin nisa da shi,amma ganin yadda mahaifina yake rok'onsa ne yasa ya amince tare da yi masa fatan alkhairi....
A lokacin mahaifina kan zo ya koma a duk lokacin da ya gama kasuwancinsa,sai dai bayan wani lokaci yaga zirga-zirgan yayi masa yawa,to alokacin ne kuma ya nemi shawaran KAKA akan yana son neman gida saboda yadda al'amuran kasuwancin nasa suka dad'a bunk'asa,ba a b'ata lokaci ba KAKA ya amince masa saboda yadda yaga Allah yana bud'a masa duk a dalilin kasuwancin da ya fara"...
"A gurguje nake son baka wannan *SARK'AK'IYAR LABARIN* fa.....
Bayan haihuwata da sukayi wanda ni asali an haifeni ne a garin DUTSE,JIGAWA STATE saboda haka dani suka dawo garin kano,tun daga ni basu sake samun haihuwa ba sai da na kai kimanin shekaru takwas da haihuwa inda a lokacin har na fara zuwa makaranta,sannan aka haifi k'anwata ASHNA inda itama tana da shekara d'aya a duniya MAMA ta sake haihuwan ZUHRA,bayan wannan lokacin ne Allah ya kawowa ABBANA bud'i bayan bin shawaran da Abbanka yazo masa da shi kan su had'a jari su fara harkar man fetur,cikin ikon Allah da nasara kuma Allah yasa musu nasibi cikin abunda sukayi niyya....
Bud'i ya dad'a zuwa musu wanda a lokacin ne kuma aka kuma samun k'aruwa a gidanmu na haihuwan FATAHIYYA,bayanta sai KHALEEFA wato mai sunan KAKA kenan ABDALLAH,bayansa sai HANEEF wanda aka sama sunan mahaifin MAMA kenan,daga Kansa ne kuma haihuwa ta tsaya"...
Kadafa kace ina yanke maka labarin ina yin hakane saboda nasan kasan hakan,sai dai ina son kaika k'arshen labari....
Tohh!a shekarun da suka gabata tun bayan haihuwan HANEEF ne kuma aka soma samun sab'ani tsakanin ABBA da MAMA tun lokacin da taji zancen yana k'ok'arin k'ara aurene ta tada hankalinta,idan baza ka mantaba a kwai wata k'awarta mai suna HAJIYA LAURA ko?"
Kai KHALEEL ya d'aga masa,ci gaba BB yayi da magana
"Wannan matar ita ce silar faruwar komai...
A lokacin MAMA ta sameta da maganar ABBA yana son k'ara aure,bayan da can baiyiba sai yanzu da yaga yayi arzik'i duk dan son ya wulak'an tata...
Nan ne itama HAJIYA LAURA ta shiga bata shawarwarin banza wanda MAMA ta biye mata sunata kitsa abunda za suyi,ana haka ne duk basu san da cewa ABBA ya dawo gidanba,kuma duk abunda suke tattaunawa yana saurarensu....
Jin maganar da suke hankalinsa yayi matuk'ar tashi wanda a k'arshe ya yanke shawaran samunta suyi magana ta fahimta....
Sai dai kash! a lokacin da ABBA ya samu MAMA kan maganar sai ta nuna masa itafa sam bata amince da maganar k'ara aureba,inda sukayi ta samun sab'ani wanda a k'arshe dai ABBA ganin ta dage yasa shi d'ebo duk wani kadara nasa ya zube mata ya kuma d'ora da fad'in "Ga abunda kikewa nan nasan dai duk auren da kike cewa bakya so nayi akan wannan abun kikewa ne ko?to gashi nan na baki,sai dai magana d'aya zan fad'a miki ki kulamin da yarana ki basu ilimi ta kowanne b'angare wannan kad'ai ya isheni,ni zan tafi bazaki sake ganinaba daga yau kin amince da wannan zab'in?
Bud'ar bakin MAMA kuwa tace "ehh taji ya tafi duk inda zashi,tunda tana ganin ai ya bar mata komai na dukiyar da ya mallaka....
Tun daga wannan ranar bata sake ganin ABBA ba ya kama hany ya tafi....
Idan baka manta ba ai ka tuna lokacin da akace ABBA yayi accident ko?"
Nanma kai KHALEEL ya sake d'agawa...
"Abunda ya faru a wannan lokacin duk shiri ne wanda MAMA da babbar aminiyarta HAJIYA LAURA suka shirya duk dan kada duniya ta zagesu akan abunda ya faru shi yasa suka b'atar da hankulan jama'a amma ABBA yaba raye,k'asar ya bari gaba d'aya"...
Shiru BB yayi yana dafe kansa,KHALEEL dake zaune ya hau fad'in
"Toh!amma ta yaya kai kasan wannan labarin?"
Sai da yayi wani murmushi mai ciwo tukun sannan yace
"A lokacin da akace ABBA ya rasu idan zaka tuna ai ba a kawo gawaba ko?
Toh bayan y'an zaman makoki sun watsene na samu MAMA kan maganar,akan lallai sai ta fad'amin abunda yake faruwa ita kuma tak'i bayan na takura matane kan zan sanar da hukuma idan har bata fad'aminba shi ne ta bani wannan labarin da kaji a yanzun"....
"Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un"
KHALEEL yake ta maimaitawa had'e da dafe kansa,ya rasa me ke masa dad'i.....
《《》》
Mik'ewa ZUHRA tayi a fusace daga kan MAMA da ta fad'i tana fidda hannu ta wankewa FATAHIYYA fuska da mari
"Ke wace irin sha³ ce da zaki fad'a mata wannan maganar bayan kina kallon yanayin da take ciki?"
Bata iya maganaba saboda tsananin b'acin rai da kuma haushin FATAHIYYA da take jin kamar ta rufe ta da mugun duka a guje kuma ZUHRA ta juya ta yanki hanyan cikin parlor,a wayan MAMA ta lalubo number BB..
Kira ta shiga danna masa amma sam yak'i d'aukan ko guda d'aya,ga phones en a gabansa,sai dai baya jin zai iya d'aukan kiran nata...
Ganin bashi da niyyan d'auka KHALEEL ya mik'a hannu tare da answering call en,yanayin muryanta ya tabbatar da ba lafiya k'alauba....
"Hello BB dan Allah ka dawo gida babu lafiya"
Duk maganar da ZUHRA ke yi bata fuskanci ko dawa take maganaba,sai da taji yayi magana
"Me ya faru?"
"Wayyoo Allah!dan Allah MALAM ina mai wayar?shi nake nema please"
Jin abunda ta fad'a yasa ya d'ago yana kallon BB tare da mik'a masa wayan..
Ko kallonsa BB baiba bare yasa ran zai amsa wayan,hakan da yayi ya tabbatar masa da ko kwana ne zasuyi a haka..
Hands free yasa wayan,cikin sheshshek'ar kuka ZUHRA ke fad'in...
"Hello!Hello!!
Dan Allah MALAM ka bawa mai wayar tun kafin mu rasata"...
Fizge wayan yayi a hannun KHALEEL cikin wani irin voice yake tambayanta
"CWEETY me ya faru kike kuka?"
Duk yanayin yadda yajita ya gama d'aga masa tunani..
"Hello BB dan Allah ka dawo gida MAMA ce ta fad'i kuma bata motsi"
"What!!!" ya fad'a yana mik'ewa...
Ko gama sauraren abunda zata fad'a baiba yayi hanyan fita,da gudu-gudu,shima KHALEEL cikin sauri ya mara masa baya...
Ko kafin ya fito har BB yayi waje,haka ne yasa shi saurin yiwa motan key ya fice daga gidan...
Fitowansa ya tarar har yayi nisa cikin tafiyan da bai saba irinta ba,sai dai da gani kasan yana cikin damuwa...
Tun kafin KHALEEL ya k'araso yake masa horn bai tsayaba,har ya k'araso kusa da shi,motan ya bud'e tare da masa magana
"MAN ka dakata hakanan da wannan tafiyan kazo mu wuce"
Juyawa yayi ya kalleshi cikin sakanni ya fad'a cikin motan,da mugun gudu suka bar unguwan sai gidan su BB.....
《《》》
Gudu suke shek'awa cikin mota, kamar wad'anda zasu tashi sama,duk da sun tserewa gurin da mutane zasu iya samunsu su cimmusu hakan baisa sun saurara ba...
Fizge² take yi cikin motan duk kan ganin ta kub'uta,sai kai hannunta take tana k'ok'arin jan handle en dake jikin k'ofan...
KHALEEL yayi maganar cikin alamu na mai rarrashi,hannunsa d'aya yana kan sholder en BB...
Ture hannunsa BB yayi daga jikinsa cikin fad'a² yake magana
"Ehhhh!dama mana dole kace haka tunda ba kai ne a matsayin da nake cikiba shi yasa kake tunanin zan koma gida ko??"
"A'a MAN sam maganata ba haka take ba,ina son dai ka tsaya ka fuskanci wani abu guda d'aya ne...
Sufa iya wajibinmu ne yi musu biyayya nasan kasan da haka,sai dai shaid'an yana neman yin nasara akanka,wanda nake son kayi gaggawar dawowa hanya...
Dan kam idan har ka bari shaid'an yayi nasaran sawa ka aikata abunda kake niyya to tabbas ka fad'a halaka...
Dan Allah BRO kayi tunanin maganata kafin ka yanke hukuncin da kake tunanin d'auka"....
Shiru KHALEEL yayi yana nazarin aminin nasa da yaga ya fad'a duniyar tunani,d'an tab'a shi yayi kad'an kafin yaci gaba da magana
"Tunani mai zurfi ba shida wani amfani,kayi k'ok'ari ka saita kanka,kada kayi saken da shaid'an zaiyi tasiri akanka"
"Haba MAN ta yaya MAMA zata wani d'aukomin maganar aure yanzun?bayan ni ban tab'a ce mata ina da wata yarinya da nake son auraba..
Duk wannan shirin na MAMA tana yi ne dan ta k'untatamin bayan RAYUWAR K'UNCI da ta dasa mana a baya wanda har yau babu wanda yasan takamaimai en gaskiyar al'amarin,amma a yau zan baka labarin GASKIYAR LAMARINMU ko dan ka fuskanci nufina......
Kamar mai nazarin wani abu ya d'an d'aga kansa sama kafin ya fara magana...
*"ASALIN LABARINMU"*
_"Shekaru ashirin da shida baya 26"_
"Iyayenmu sun kasance sunyi auren soyayya ne da juna kamar yadda labari da kuma yadda na taso na gani a shekarun baya kad'an,kamar yadda ka sani mahaifina sunansa *ALHAJI SAFWAN ABDALLAH* babban d'an kasuwa wanda aka sanshi kan kasuwancin man fetur a y'an shekaru da suka gabata wanda akewa lak'abi da *MAI DA AKWAI*...
Asalin Mahaifina d'an jihar JIGAWA ne cikin DUTSE,a lokacin da mahaifiyata take bani labari race min,"sunyi aurene irin na soyayya,kuma ita ta kasance d'aya daga cikin y'ay'an abokin kakana wato mahaifin ABBANA kenan,bayan sunyi aure da shekaru 3 Allah ya azurta su da samun d'a namiji wanda ba kowane wannan yaronba sai ni,sun raineni cikin so da kulawa duk da a lokacin mahaifina baiyi suna ba kamar yadda kowa ya sanshi daga baya...
Asalin sana'ar mahaifina ya gajeta ne tun iyaye da kakanni wato noma da kiwo,Allah ya sanyawa mahaifina nasibi ta yadda a gonar da kakana ya bashi yake noma bayan yayi aure,yana noma kayan amfani na masarufi,a duk lokacin da ABBANA yayi noma yana ajiye na amfanin gida sannan kuma yakan fitar da zakkah duk k'arshen shekara kamar yadda addini ya tanadar,ragowar kayan kuma yakan d'auka ya kaisu kasuwanni domin samun abunda zai b'atar....
Akan wannan d'abi'a tasa ne Allah ya had'ashi da aboki wanda ba kowa bane face ABBANKA,shi ya taimaki mahaifina har ya dawo cikin garin kanon dabo da zama ta hanyar bashi shawara akan ya dinga kai amfanin gonarsa da yake siyarwa kasuwannin garin kano saboda kasancewarta cibiyar kasuwanci...
Bayan mahaifina ya amince da shawaran da ABBANKA ya bashi ne,yaje neman sulhu da kakana alokacin kaka yak'i amincewa a kokarinsa na cewa duk cikin y'ay'an da Allah ya bashi babu wanda ya tab'a yin nisa da shi,amma ganin yadda mahaifina yake rok'onsa ne yasa ya amince tare da yi masa fatan alkhairi....
A lokacin mahaifina kan zo ya koma a duk lokacin da ya gama kasuwancinsa,sai dai bayan wani lokaci yaga zirga-zirgan yayi masa yawa,to alokacin ne kuma ya nemi shawaran KAKA akan yana son neman gida saboda yadda al'amuran kasuwancin nasa suka dad'a bunk'asa,ba a b'ata lokaci ba KAKA ya amince masa saboda yadda yaga Allah yana bud'a masa duk a dalilin kasuwancin da ya fara"...
"A gurguje nake son baka wannan *SARK'AK'IYAR LABARIN* fa.....
Bayan haihuwata da sukayi wanda ni asali an haifeni ne a garin DUTSE,JIGAWA STATE saboda haka dani suka dawo garin kano,tun daga ni basu sake samun haihuwa ba sai da na kai kimanin shekaru takwas da haihuwa inda a lokacin har na fara zuwa makaranta,sannan aka haifi k'anwata ASHNA inda itama tana da shekara d'aya a duniya MAMA ta sake haihuwan ZUHRA,bayan wannan lokacin ne Allah ya kawowa ABBANA bud'i bayan bin shawaran da Abbanka yazo masa da shi kan su had'a jari su fara harkar man fetur,cikin ikon Allah da nasara kuma Allah yasa musu nasibi cikin abunda sukayi niyya....
Bud'i ya dad'a zuwa musu wanda a lokacin ne kuma aka kuma samun k'aruwa a gidanmu na haihuwan FATAHIYYA,bayanta sai KHALEEFA wato mai sunan KAKA kenan ABDALLAH,bayansa sai HANEEF wanda aka sama sunan mahaifin MAMA kenan,daga Kansa ne kuma haihuwa ta tsaya"...
Kadafa kace ina yanke maka labarin ina yin hakane saboda nasan kasan hakan,sai dai ina son kaika k'arshen labari....
Tohh!a shekarun da suka gabata tun bayan haihuwan HANEEF ne kuma aka soma samun sab'ani tsakanin ABBA da MAMA tun lokacin da taji zancen yana k'ok'arin k'ara aurene ta tada hankalinta,idan baza ka mantaba a kwai wata k'awarta mai suna HAJIYA LAURA ko?"
Kai KHALEEL ya d'aga masa,ci gaba BB yayi da magana
"Wannan matar ita ce silar faruwar komai...
A lokacin MAMA ta sameta da maganar ABBA yana son k'ara aure,bayan da can baiyiba sai yanzu da yaga yayi arzik'i duk dan son ya wulak'an tata...
Nan ne itama HAJIYA LAURA ta shiga bata shawarwarin banza wanda MAMA ta biye mata sunata kitsa abunda za suyi,ana haka ne duk basu san da cewa ABBA ya dawo gidanba,kuma duk abunda suke tattaunawa yana saurarensu....
Jin maganar da suke hankalinsa yayi matuk'ar tashi wanda a k'arshe ya yanke shawaran samunta suyi magana ta fahimta....
Sai dai kash! a lokacin da ABBA ya samu MAMA kan maganar sai ta nuna masa itafa sam bata amince da maganar k'ara aureba,inda sukayi ta samun sab'ani wanda a k'arshe dai ABBA ganin ta dage yasa shi d'ebo duk wani kadara nasa ya zube mata ya kuma d'ora da fad'in "Ga abunda kikewa nan nasan dai duk auren da kike cewa bakya so nayi akan wannan abun kikewa ne ko?to gashi nan na baki,sai dai magana d'aya zan fad'a miki ki kulamin da yarana ki basu ilimi ta kowanne b'angare wannan kad'ai ya isheni,ni zan tafi bazaki sake ganinaba daga yau kin amince da wannan zab'in?
Bud'ar bakin MAMA kuwa tace "ehh taji ya tafi duk inda zashi,tunda tana ganin ai ya bar mata komai na dukiyar da ya mallaka....
Tun daga wannan ranar bata sake ganin ABBA ba ya kama hany ya tafi....
Idan baka manta ba ai ka tuna lokacin da akace ABBA yayi accident ko?"
Nanma kai KHALEEL ya sake d'agawa...
"Abunda ya faru a wannan lokacin duk shiri ne wanda MAMA da babbar aminiyarta HAJIYA LAURA suka shirya duk dan kada duniya ta zagesu akan abunda ya faru shi yasa suka b'atar da hankulan jama'a amma ABBA yaba raye,k'asar ya bari gaba d'aya"...
Shiru BB yayi yana dafe kansa,KHALEEL dake zaune ya hau fad'in
"Toh!amma ta yaya kai kasan wannan labarin?"
Sai da yayi wani murmushi mai ciwo tukun sannan yace
"A lokacin da akace ABBA ya rasu idan zaka tuna ai ba a kawo gawaba ko?
Toh bayan y'an zaman makoki sun watsene na samu MAMA kan maganar,akan lallai sai ta fad'amin abunda yake faruwa ita kuma tak'i bayan na takura matane kan zan sanar da hukuma idan har bata fad'aminba shi ne ta bani wannan labarin da kaji a yanzun"....
"Innalillahi wa-inna ilaihi raji'un"
KHALEEL yake ta maimaitawa had'e da dafe kansa,ya rasa me ke masa dad'i.....
《《》》
Mik'ewa ZUHRA tayi a fusace daga kan MAMA da ta fad'i tana fidda hannu ta wankewa FATAHIYYA fuska da mari
"Ke wace irin sha³ ce da zaki fad'a mata wannan maganar bayan kina kallon yanayin da take ciki?"
Bata iya maganaba saboda tsananin b'acin rai da kuma haushin FATAHIYYA da take jin kamar ta rufe ta da mugun duka a guje kuma ZUHRA ta juya ta yanki hanyan cikin parlor,a wayan MAMA ta lalubo number BB..
Kira ta shiga danna masa amma sam yak'i d'aukan ko guda d'aya,ga phones en a gabansa,sai dai baya jin zai iya d'aukan kiran nata...
Ganin bashi da niyyan d'auka KHALEEL ya mik'a hannu tare da answering call en,yanayin muryanta ya tabbatar da ba lafiya k'alauba....
"Hello BB dan Allah ka dawo gida babu lafiya"
Duk maganar da ZUHRA ke yi bata fuskanci ko dawa take maganaba,sai da taji yayi magana
"Me ya faru?"
"Wayyoo Allah!dan Allah MALAM ina mai wayar?shi nake nema please"
Jin abunda ta fad'a yasa ya d'ago yana kallon BB tare da mik'a masa wayan..
Ko kallonsa BB baiba bare yasa ran zai amsa wayan,hakan da yayi ya tabbatar masa da ko kwana ne zasuyi a haka..
Hands free yasa wayan,cikin sheshshek'ar kuka ZUHRA ke fad'in...
"Hello!Hello!!
Dan Allah MALAM ka bawa mai wayar tun kafin mu rasata"...
Fizge wayan yayi a hannun KHALEEL cikin wani irin voice yake tambayanta
"CWEETY me ya faru kike kuka?"
Duk yanayin yadda yajita ya gama d'aga masa tunani..
"Hello BB dan Allah ka dawo gida MAMA ce ta fad'i kuma bata motsi"
"What!!!" ya fad'a yana mik'ewa...
Ko gama sauraren abunda zata fad'a baiba yayi hanyan fita,da gudu-gudu,shima KHALEEL cikin sauri ya mara masa baya...
Ko kafin ya fito har BB yayi waje,haka ne yasa shi saurin yiwa motan key ya fice daga gidan...
Fitowansa ya tarar har yayi nisa cikin tafiyan da bai saba irinta ba,sai dai da gani kasan yana cikin damuwa...
Tun kafin KHALEEL ya k'araso yake masa horn bai tsayaba,har ya k'araso kusa da shi,motan ya bud'e tare da masa magana
"MAN ka dakata hakanan da wannan tafiyan kazo mu wuce"
Juyawa yayi ya kalleshi cikin sakanni ya fad'a cikin motan,da mugun gudu suka bar unguwan sai gidan su BB.....
《《》》
Gudu suke shek'awa cikin mota, kamar wad'anda zasu tashi sama,duk da sun tserewa gurin da mutane zasu iya samunsu su cimmusu hakan baisa sun saurara ba...
Fizge² take yi cikin motan duk kan ganin ta kub'uta,sai kai hannunta take tana k'ok'arin jan handle en dake jikin k'ofan...