Sashe 57
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallonta KAKA yake tabbas ga kammani nan,sai dai kuma abunda yasa yace y'ar SAFWAN ence kaf gidan kuma kaf cikin y'ay'ansa su biyu suke kama da juna,ko wasu tagwayen da ake haifarsu identical baza su nuna musu kamaba..
Hawaye KAKA ya shiga yi na tausayinta yana mik'awa KHUBRA'N hannu,da rarrafe ta isa kusa da shi sosai ya rik'eta ita ko data samu abunda take so nan ta kwantar da kanta kan laps en KAKA feeling so happier take jinta saboda kasancewarta y'ar dangi kuma gata tare da su.Kanta KAKA yake shafawa lokacin daya goge fuskarsa,nan kuma aka shiga maida zancen abunda ya faru baya,sai a lokacin KAKA ya hango ABBA'N KHUBRA dake zaune da tun shigowarsu kansa na k'asa sai yanzun daya d'ago KAKA ya kula da shi..
"Idonka kenan kaima ko ABUBAKAR?...Shi kenan kuma tun daga waccan ranar baka sake dawowaba...na sani dukanmu munyi ba dai-daiba daga mu har kai,kuma sai daga baya muka gane kuskuren da muka aikatawa yarinyar da bata jiba bata ganiba,tabbas dukanmu munyi laifi kuma sai Allah ya saka mata hak'k'inta da muka d'auka....ki gafarta mana JIKATA....."
Yanayin da KAKA yayi magana shi yasa jikin ABBA yin sanyi duka sai yaji ya muzanta a gabansa,nan ya shiga neman yafiyarsa....
Bayan nan kuma ABBA ya tambayi KAKA shin ko FALMATA tana nan ko kuwa wani auren ta sake yi..
Sai da KAKA ya matse idanunsa sannan ya shiga basu labarin tun daga ranar da ABBA ya dawo da ita gida da kuma irin yadda suka yi gwagwarmaya gurin karb'ar KHUBRA da yayi ya kaiwa mahaifinta,a lokacin da yake cikin fushi...sannan ya d'ora da fad'in
"To tun daga wannan ranar ne kuma ta shiga damuwa saboda abunda na aikata akan y'arta d'aya tal,daga lokacin ta sakama kanta damuwa sosai wacce a k'arshe duk bamu fargaba,sai da ciwo yaci k'arfinta bayan shekaru data shafe tana tare da ciwon har ciwo yaci ya cinye jikinta,yau kimanin shekaru bakwai (7) kenan da rasuwarta...Sai dai kafin rasuwarta ta bar min wasiyyar ko da zaka zo wani lokacin in sanar maka cewar ta yafe maka abunda kayi mata,kuma itama tana neman ka yafe mata."
Kowa dake cikin parlor'n sai da yaji mutuwar MAMA'N KHUBRA,tare kuma da nema mata yafiyar mahalicci...
An yafewa juna an kuma maida abunda ya wuce ya riga ya wuce,sannan an rungumi juna,dangi ya dad'a had'uwa bayan d'umbin lokaci da aka d'auka a tarwatse,tsintsiyar data tarwatse ta koma cikin mad'aurinta....
Sai yamma lokacin duka gida an had'u kowa nata murna da farin cikin ganin d'an uwansa,KAKA ya sake gabatar da su a matsayin y'ay'a da jikokinsa da ba kowa ya sansuba...
ABBA'N KHALEEL ne ya matsala kusa da KAKA nan ya sanar da shi dalilin zuwansu garin,na neman auren KHUBRA da KHALEEL yake son yi,sosai gidan kowa yayi murna da jin hakan,bayan an gama magana aka dank'a alhakin yanke ranar auren ga KAKA a matsayinsa na SHUGABA,yaji dad'i sosai bai yi wata-wataba ko ya dank'ara yanke lokaci nan da makonni takwas wanda yayi dai-dai da watanni biyu kenan masu zuwa.....Nanfa murna ta dad's k'aruwa fiye data farko.
BB kam jin wannan maganar da kuma hunkuci na KAKA ba k'aramin tada masa da hankali yayi ba,da k'yar yayi ta maza ya danne damuwarsa a lokacin,har aka gama duk maganar da za a yi kansa na k'asa dai-dai da sau d'aya baiyi kuskuren d'agowaba bare wani ya fuskanci yanayin da yake ciki..
Wajejen Maghreeb sukayi sallama da kowa kan zasu koma,bakin KHALEEL kam sam yak'i rufuwa saboda farin cikin da yake ciki a yau,bayan sunma mutanen gidan sallama kan zasu koma amma zasu dawo bada jimawaba,har bakin mota su OLD KHALEED suka rakosu sai da sukaga barinsu a line en sannan suna koma gida cike da murna da far in cikin al-amarin d'aya wakana a wannan rana.
KHALEEL ne ya amshi driving tunda a zuwa BB ne ya kawosu garin,godiya BB yayiwa Allah daya sa ba shi zaiyi driving ba,dan yana da tabbacin idan shi ne to babu makawa kam k'arshe sai dai su tsinci kansu a jirkice gefen k'walta.........
Tafiyar yau ta zama tarihi a garesu gaba d'aya family'n kowa na farin cikin yadda tafiyar ta kasance idan aka cire BB da wani gefe na zuciyarsa babu komai cikinsa face tsantsar k'unci,idanunsa da take jin sun masa nauyi ya rufe kamar mai bacci duk wani yanayinsa KHALEEL yana kula da shi,shi kam sababbin halayen da aminin nasa ya bijiro da su a kwanakin suna bashi mamaki matuk'a,shiko BB gani yake hakan da yayi shi yafi masa,a gurinsa kam cewa yayi wannan itace MAFITA a tare da shi....
*TAMBAYOYI......*
_Game da littafin *Y'AR GARUWA*.._
1-Shin a cikin wannan littafi wane ne jarumi & jarumar ku??
2-Wane mutum ne yafi burgeka/burgeki??
3-Wane mutum ka/kika fi tsana a ciki???
4-Wane mutane kukafi so a cikin wannan littafin???
5-Mene ne kuskuren mabuciyar a cikin labarin nata??
6-Shin yaya matsayin wannan littafi yake a gurinku???
7-Idan akace ka/ki bawa wannan littafi mark,mark nawa kuke ganin zai karb'a daga gurinku??
8-Shin kuna son wannan littafin ko kuwa??
_Sai munji daga gareku......_
*Comment for more page's....* 💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#®EAL $MASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*23/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_Naga comments enku kuma naji dad'in hakan sosaifa,sai dai k'orafinku gareni akan *MAMA'N KHUBRA* mafi yawancinku amsarku iri d'aya ce *"BAI KAMATA NACE TA MUTUBA"* sai dai abu d'aya nake son tunasar damu shi ne,itafa mutuwa wajibice akan ko wane bawa,walau ka shirya ko baka shiryaba,tabbas idan lokacinka yayi dole ne ka amsa kiran mahalicci,kuma wannan novel en da kuke gani ba wai zance muku true life story bane,just na k'irk'ire shi ne amma kumin afuwa tunda haka ya faru,dama tun farko haka na tsara labarin so ina ganin ba abun damuwa bane dan an rasa mutum d'aya a cikin labarin,sannan hakan shi ne solution ga MAMA'N KHUBRA dama su kansu ahalinta coz koda ace tana raye tofa kada ku manta abunda aka mata k'azafinsa ba zai tab'a gogewa ba,kunsan k'azafi a kwai ciwo sosai,so ina neman afuwanku..._
_Fatan Allah yasa muyi kyakyawan k'arshe....Ameen._
*Really luv u fan's..* ♥
*~__________________________~*
*DON ALLAH INA ROK'ONKU DA KU DUBI GIRMAN ALLAH DA YANAYIN YADDA NAYI MAGANA DA MANYAN BAK'AK'E,DAN ALLAH KUYI HAK'URI DA YA'DA JITA-JITA AKAN WAI ANYI KIDNAPPING SIS ENA,SISINA TANA NAN CIKIN K'OSHIN LAFIYA KUMA BABU ABUNDA YA SAMETA CIKIN HUKUNCIN ALLAH TANA NAN SAIMA K'ARIN LAFIYA DA KWANCIYAR HANKALI DA TAKE DA'DA SAMU FIYE DA BAYA,MASU YI DAN ALLAH KUYI HAK'URI HAKANAN,DAN BAMU SAN DAME ZAMU JIBA DA SAK'ONNINKU KO KUWA DA CIWON MAGANAR KIDNAPPE EN,INA FATAN ZAKU FUSKANCI NUFINA...MUN GODE.*
_Stay wealthy *CWEET SIS HABIBA IDREES (HUBBEEY)* nd now i turn ur name into *INDO K'AFAR.........* 😉💔
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣1⃣
*S* ai misalin k'arfe 10:00pm suka iso gida,a gida'n UMMI suka fara yin branch inda ABBA'N KHALEEL da KHALEEL suka fara sauka,bayan sun musu sallama kuma BB ya amshi driving,ikon Allah kad'ai ya kaisu gida,yana yin parking bai tsaya jiran fitansu ba ya fice a motan ya nufi cikin gidan.
Yanayin yadda yake tafiya kad'ai ya isa yasa a gane akwai matsala a tattare da shi,saboda yadda yake tafiya a durk'ushe dafe da side en k'irjinsa na hagu.
Da yake kowa a gajiye ya dawo saboda zaman motan da suka d'iba coz tafiyan yini guda akwai wahala,babu wanda ya lura da yanayinsa kowa ya shige nasa gefen.
ABBA kad'ai aka bari tare da ABBA'N KHUBRA,shima bayan daya nuna masa gefen da zai zauna sukayi sallama ya wuce shima.
Gidan shiru daga dukkan alamu mutanen gidan sun jima da yin bacci,hakan ce kuwa ta kasance dan wasu kam a lokacinma basu san inda kawunansu sukeba.
HAJIYA MURJA na d'aki ta kishingid'a,tana nan ta jiyo shigowansu gidan da motsinsu amma sai bata yi yunk'urin fitaba,har zuwa lokacin da ABBA ya shigo,nan ne tayi masa barka da dawowa,da mamaki ya kalleta yana fad'in
"A'a dama bakiyi bacci bane madam?...da naji gidan shiru haka nayi tsammanin ko har kunyi bacci nema..."
'Dan murmushi tayi kafin ta bashi amsa
"Uhmmmm! ta yaya zan iya bacci yanzun bayan ban san a wane hali yarana suka kasanceba..."
Teasingly ya kalleta da salon tsokana fal saman fuskarsa lokacin yana shirin zama kusa da k'afafunta
"Ke dai fad'amin gaskiya y'ay'anki kikafi damuwa da su ko kuwa mijinki....?
Baki bud'e take kallonsa
"Wane irin kuma miji y'ay'an dai...."
Dariya sosai maganarta tasa shi wanda ganin yanayin yadda yake yasa ita da kanta itama sai data dara
"Tohh! tunda kince haka let's see the truth....."
"Wane irin gaskiya kuma kake buk'atar gani a wannan maganar....?"
Winking yayi mata
"Ahhhh! ya wuce na nemi wani d'akin na kwana,tunda ni ba a buk'ar sanin nawa damuwan..."
Cikin sauri ta katse shi
"Aaaaa! nifa ba haka nake nufiba,kawai dai nace haka ne saboda kaga su yara ne ba wani girma garesuba,bayan haka ma kuma basu tab'a tafiya dogo kamar hakaba...."
Duk maganar da takeyi tana yi ne da kanta a langab'e kamar wata yarinya,koda yake za a iya ce mata yarinya,ammafa a gurin mijinta.
Cike da nishad'i suna tsokanar juna suka kwanta,bacci mai cike da kwanciyar hankali kam wannan family sun same shi,musamman b'angaren ABBA'N BB,ABBA'N KHUBRA,KHALEEL,dama sauran tawagar tafiya except one person.
A b'angaren BB kuwa tun daya samu ya shige bed room nasa,yayima Allah godiya kan bed ya zube zuciyarsa kamar zata faso chest ensa ta fito,duk lokacin daya tuna abunda ya faru a yau sai yaji zuciyarsa na masa k'aik'ayi ji yake inama bai san KHUBRA da KHALEEL ba a tsahon rayuwarsa da ya fi masa alkhairi sama da wannan al'amarin daya faru..
Da k'yar ya samu bacci ya d'auke shi shima sai gabanin salla'n asubah,bacci yake amma duk wanda ya kalleshi zai iya gano babu komai cikin baccin nasa face zallan wahala....
《《》》
Tun daga ranar da BIGGY ya yankama yaransa warning dai-dai da sau d'aya babu wanda ya kuma kuskuren yi masa shaye-shaye,tun daga ranan suka shiga hankalinsu,saboda tun kafin wannan lokacin suka san halinsa bare kuma yanzun da suke ganin ya canja wasu sabbin halaye dan yanzun ba kamar da bane..
Hawaye KAKA ya shiga yi na tausayinta yana mik'awa KHUBRA'N hannu,da rarrafe ta isa kusa da shi sosai ya rik'eta ita ko data samu abunda take so nan ta kwantar da kanta kan laps en KAKA feeling so happier take jinta saboda kasancewarta y'ar dangi kuma gata tare da su.Kanta KAKA yake shafawa lokacin daya goge fuskarsa,nan kuma aka shiga maida zancen abunda ya faru baya,sai a lokacin KAKA ya hango ABBA'N KHUBRA dake zaune da tun shigowarsu kansa na k'asa sai yanzun daya d'ago KAKA ya kula da shi..
"Idonka kenan kaima ko ABUBAKAR?...Shi kenan kuma tun daga waccan ranar baka sake dawowaba...na sani dukanmu munyi ba dai-daiba daga mu har kai,kuma sai daga baya muka gane kuskuren da muka aikatawa yarinyar da bata jiba bata ganiba,tabbas dukanmu munyi laifi kuma sai Allah ya saka mata hak'k'inta da muka d'auka....ki gafarta mana JIKATA....."
Yanayin da KAKA yayi magana shi yasa jikin ABBA yin sanyi duka sai yaji ya muzanta a gabansa,nan ya shiga neman yafiyarsa....
Bayan nan kuma ABBA ya tambayi KAKA shin ko FALMATA tana nan ko kuwa wani auren ta sake yi..
Sai da KAKA ya matse idanunsa sannan ya shiga basu labarin tun daga ranar da ABBA ya dawo da ita gida da kuma irin yadda suka yi gwagwarmaya gurin karb'ar KHUBRA da yayi ya kaiwa mahaifinta,a lokacin da yake cikin fushi...sannan ya d'ora da fad'in
"To tun daga wannan ranar ne kuma ta shiga damuwa saboda abunda na aikata akan y'arta d'aya tal,daga lokacin ta sakama kanta damuwa sosai wacce a k'arshe duk bamu fargaba,sai da ciwo yaci k'arfinta bayan shekaru data shafe tana tare da ciwon har ciwo yaci ya cinye jikinta,yau kimanin shekaru bakwai (7) kenan da rasuwarta...Sai dai kafin rasuwarta ta bar min wasiyyar ko da zaka zo wani lokacin in sanar maka cewar ta yafe maka abunda kayi mata,kuma itama tana neman ka yafe mata."
Kowa dake cikin parlor'n sai da yaji mutuwar MAMA'N KHUBRA,tare kuma da nema mata yafiyar mahalicci...
An yafewa juna an kuma maida abunda ya wuce ya riga ya wuce,sannan an rungumi juna,dangi ya dad'a had'uwa bayan d'umbin lokaci da aka d'auka a tarwatse,tsintsiyar data tarwatse ta koma cikin mad'aurinta....
Sai yamma lokacin duka gida an had'u kowa nata murna da farin cikin ganin d'an uwansa,KAKA ya sake gabatar da su a matsayin y'ay'a da jikokinsa da ba kowa ya sansuba...
ABBA'N KHALEEL ne ya matsala kusa da KAKA nan ya sanar da shi dalilin zuwansu garin,na neman auren KHUBRA da KHALEEL yake son yi,sosai gidan kowa yayi murna da jin hakan,bayan an gama magana aka dank'a alhakin yanke ranar auren ga KAKA a matsayinsa na SHUGABA,yaji dad'i sosai bai yi wata-wataba ko ya dank'ara yanke lokaci nan da makonni takwas wanda yayi dai-dai da watanni biyu kenan masu zuwa.....Nanfa murna ta dad's k'aruwa fiye data farko.
BB kam jin wannan maganar da kuma hunkuci na KAKA ba k'aramin tada masa da hankali yayi ba,da k'yar yayi ta maza ya danne damuwarsa a lokacin,har aka gama duk maganar da za a yi kansa na k'asa dai-dai da sau d'aya baiyi kuskuren d'agowaba bare wani ya fuskanci yanayin da yake ciki..
Wajejen Maghreeb sukayi sallama da kowa kan zasu koma,bakin KHALEEL kam sam yak'i rufuwa saboda farin cikin da yake ciki a yau,bayan sunma mutanen gidan sallama kan zasu koma amma zasu dawo bada jimawaba,har bakin mota su OLD KHALEED suka rakosu sai da sukaga barinsu a line en sannan suna koma gida cike da murna da far in cikin al-amarin d'aya wakana a wannan rana.
KHALEEL ne ya amshi driving tunda a zuwa BB ne ya kawosu garin,godiya BB yayiwa Allah daya sa ba shi zaiyi driving ba,dan yana da tabbacin idan shi ne to babu makawa kam k'arshe sai dai su tsinci kansu a jirkice gefen k'walta.........
Tafiyar yau ta zama tarihi a garesu gaba d'aya family'n kowa na farin cikin yadda tafiyar ta kasance idan aka cire BB da wani gefe na zuciyarsa babu komai cikinsa face tsantsar k'unci,idanunsa da take jin sun masa nauyi ya rufe kamar mai bacci duk wani yanayinsa KHALEEL yana kula da shi,shi kam sababbin halayen da aminin nasa ya bijiro da su a kwanakin suna bashi mamaki matuk'a,shiko BB gani yake hakan da yayi shi yafi masa,a gurinsa kam cewa yayi wannan itace MAFITA a tare da shi....
*TAMBAYOYI......*
_Game da littafin *Y'AR GARUWA*.._
1-Shin a cikin wannan littafi wane ne jarumi & jarumar ku??
2-Wane mutum ne yafi burgeka/burgeki??
3-Wane mutum ka/kika fi tsana a ciki???
4-Wane mutane kukafi so a cikin wannan littafin???
5-Mene ne kuskuren mabuciyar a cikin labarin nata??
6-Shin yaya matsayin wannan littafi yake a gurinku???
7-Idan akace ka/ki bawa wannan littafi mark,mark nawa kuke ganin zai karb'a daga gurinku??
8-Shin kuna son wannan littafin ko kuwa??
_Sai munji daga gareku......_
*Comment for more page's....* 💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA.~*
*_#®EAL $MASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*23/ʝųlყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_Naga comments enku kuma naji dad'in hakan sosaifa,sai dai k'orafinku gareni akan *MAMA'N KHUBRA* mafi yawancinku amsarku iri d'aya ce *"BAI KAMATA NACE TA MUTUBA"* sai dai abu d'aya nake son tunasar damu shi ne,itafa mutuwa wajibice akan ko wane bawa,walau ka shirya ko baka shiryaba,tabbas idan lokacinka yayi dole ne ka amsa kiran mahalicci,kuma wannan novel en da kuke gani ba wai zance muku true life story bane,just na k'irk'ire shi ne amma kumin afuwa tunda haka ya faru,dama tun farko haka na tsara labarin so ina ganin ba abun damuwa bane dan an rasa mutum d'aya a cikin labarin,sannan hakan shi ne solution ga MAMA'N KHUBRA dama su kansu ahalinta coz koda ace tana raye tofa kada ku manta abunda aka mata k'azafinsa ba zai tab'a gogewa ba,kunsan k'azafi a kwai ciwo sosai,so ina neman afuwanku..._
_Fatan Allah yasa muyi kyakyawan k'arshe....Ameen._
*Really luv u fan's..* ♥
*~__________________________~*
*DON ALLAH INA ROK'ONKU DA KU DUBI GIRMAN ALLAH DA YANAYIN YADDA NAYI MAGANA DA MANYAN BAK'AK'E,DAN ALLAH KUYI HAK'URI DA YA'DA JITA-JITA AKAN WAI ANYI KIDNAPPING SIS ENA,SISINA TANA NAN CIKIN K'OSHIN LAFIYA KUMA BABU ABUNDA YA SAMETA CIKIN HUKUNCIN ALLAH TANA NAN SAIMA K'ARIN LAFIYA DA KWANCIYAR HANKALI DA TAKE DA'DA SAMU FIYE DA BAYA,MASU YI DAN ALLAH KUYI HAK'URI HAKANAN,DAN BAMU SAN DAME ZAMU JIBA DA SAK'ONNINKU KO KUWA DA CIWON MAGANAR KIDNAPPE EN,INA FATAN ZAKU FUSKANCI NUFINA...MUN GODE.*
_Stay wealthy *CWEET SIS HABIBA IDREES (HUBBEEY)* nd now i turn ur name into *INDO K'AFAR.........* 😉💔
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣1⃣
*S* ai misalin k'arfe 10:00pm suka iso gida,a gida'n UMMI suka fara yin branch inda ABBA'N KHALEEL da KHALEEL suka fara sauka,bayan sun musu sallama kuma BB ya amshi driving,ikon Allah kad'ai ya kaisu gida,yana yin parking bai tsaya jiran fitansu ba ya fice a motan ya nufi cikin gidan.
Yanayin yadda yake tafiya kad'ai ya isa yasa a gane akwai matsala a tattare da shi,saboda yadda yake tafiya a durk'ushe dafe da side en k'irjinsa na hagu.
Da yake kowa a gajiye ya dawo saboda zaman motan da suka d'iba coz tafiyan yini guda akwai wahala,babu wanda ya lura da yanayinsa kowa ya shige nasa gefen.
ABBA kad'ai aka bari tare da ABBA'N KHUBRA,shima bayan daya nuna masa gefen da zai zauna sukayi sallama ya wuce shima.
Gidan shiru daga dukkan alamu mutanen gidan sun jima da yin bacci,hakan ce kuwa ta kasance dan wasu kam a lokacinma basu san inda kawunansu sukeba.
HAJIYA MURJA na d'aki ta kishingid'a,tana nan ta jiyo shigowansu gidan da motsinsu amma sai bata yi yunk'urin fitaba,har zuwa lokacin da ABBA ya shigo,nan ne tayi masa barka da dawowa,da mamaki ya kalleta yana fad'in
"A'a dama bakiyi bacci bane madam?...da naji gidan shiru haka nayi tsammanin ko har kunyi bacci nema..."
'Dan murmushi tayi kafin ta bashi amsa
"Uhmmmm! ta yaya zan iya bacci yanzun bayan ban san a wane hali yarana suka kasanceba..."
Teasingly ya kalleta da salon tsokana fal saman fuskarsa lokacin yana shirin zama kusa da k'afafunta
"Ke dai fad'amin gaskiya y'ay'anki kikafi damuwa da su ko kuwa mijinki....?
Baki bud'e take kallonsa
"Wane irin kuma miji y'ay'an dai...."
Dariya sosai maganarta tasa shi wanda ganin yanayin yadda yake yasa ita da kanta itama sai data dara
"Tohh! tunda kince haka let's see the truth....."
"Wane irin gaskiya kuma kake buk'atar gani a wannan maganar....?"
Winking yayi mata
"Ahhhh! ya wuce na nemi wani d'akin na kwana,tunda ni ba a buk'ar sanin nawa damuwan..."
Cikin sauri ta katse shi
"Aaaaa! nifa ba haka nake nufiba,kawai dai nace haka ne saboda kaga su yara ne ba wani girma garesuba,bayan haka ma kuma basu tab'a tafiya dogo kamar hakaba...."
Duk maganar da takeyi tana yi ne da kanta a langab'e kamar wata yarinya,koda yake za a iya ce mata yarinya,ammafa a gurin mijinta.
Cike da nishad'i suna tsokanar juna suka kwanta,bacci mai cike da kwanciyar hankali kam wannan family sun same shi,musamman b'angaren ABBA'N BB,ABBA'N KHUBRA,KHALEEL,dama sauran tawagar tafiya except one person.
A b'angaren BB kuwa tun daya samu ya shige bed room nasa,yayima Allah godiya kan bed ya zube zuciyarsa kamar zata faso chest ensa ta fito,duk lokacin daya tuna abunda ya faru a yau sai yaji zuciyarsa na masa k'aik'ayi ji yake inama bai san KHUBRA da KHALEEL ba a tsahon rayuwarsa da ya fi masa alkhairi sama da wannan al'amarin daya faru..
Da k'yar ya samu bacci ya d'auke shi shima sai gabanin salla'n asubah,bacci yake amma duk wanda ya kalleshi zai iya gano babu komai cikin baccin nasa face zallan wahala....
《《》》
Tun daga ranar da BIGGY ya yankama yaransa warning dai-dai da sau d'aya babu wanda ya kuma kuskuren yi masa shaye-shaye,tun daga ranan suka shiga hankalinsu,saboda tun kafin wannan lokacin suka san halinsa bare kuma yanzun da suke ganin ya canja wasu sabbin halaye dan yanzun ba kamar da bane..