Sashe 2
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*D*a sanyin safiyar wata laraba,tana tafe a hanya,tunanin mutumin da ta gani a mafarkinta ya sake dawo mata,ji tayi duk duniya babu abunda take da muradin gani sama da shi......
Wanda rabonta da shi tsawon sati guda kenan......
Sauri ta shiga yi na ganin ta k'arasa gida,burinta bai wuce tayi aikin da ta saba ta k'are ta kwanta ko zatayi dace a yau tayi katarin ganinsaba....
Da haka ta k'arasa,sai dai me zata tarar,zuwanta gidan ta tarar da LADIYO da wata k'anwarta da tazo daga garin KANO suna zaune cikin rumfa banda shewa babu abunda suke,duk sun cika gidan da hayaniya.... .
Tayi sallama yafi a k'irga,amma cikinsu babu Wanda yayi yunk'urin amsawa..
Haka ta wuce ta ajiye allonta.....
Dawowa tayi har k'asa ta durk'usa ta gaida ASMA'U wacce akema lak'ani da MA'U........
Yatsina fuska tayi,kafin ta kalleta had'e da zabga mata wata uwar harara........
Tsakine ya biyo baya,cikin tsawa take fad'in
''ke ni dallah b'acemin anan gurin,kinibabbiya kawai''.....
Cikin sanyin jiki KHUBRA ta mik'e ta bar gurin,ranta duk a b'ace,haka ta Shiva aiki babu ji babu gani......
*°°°°°°°°°°°°°°°*
LADIYO ce ta buga wani uban tsaki,da yasa k'anwarta MA'U kallonta,tana fad'in ''YAYA ince dai lafiya''.......
''Inafa lafiya,wannan shegiyar yarinya tana gidan nan ina naga kwanciyar hankali'',cewar LADIYO..........
Nan MA'U ta samu dama,ta fara magana da cewa
''YAYA aradu nu kaina na tsani tarinyar nan,da nazoma banyi tsammanin tana nanba,amma yanzun ga wata shawara.......
Me zai hana ki bani ita mu tafi birni,a samamata aikatau,duk wata abunda aka biya sai ina aiko miki da shi,kinga kin huta zaman banzan nan,ke ba sana'aba,ko kuwa ya kikace?''
Ta k'are maganar tata da son jin amsar da za a bata.......
Tunanin maganar MA'U ta shiga yi,zuwa can kuma ta ce
''To amma banda abinki MA'U ta ina zaki tafi da ita ba tare da ubanta ya saniba,ni da bani na haifetaba,dama anamin gorin ko kwai na kasa ajiyewa,kuma na tabbatar ba yarda zaiyiba''......
''Haba YAYA ke kam kamar ba mace ba ko da yaushe aka kawo magana bakya saurin amincewa sai kin kawo suka,shi kenan kinga ai sai kiyi ta zama babu sana'a'' ta fad'a tana had'e fuska,da alama bata hi dad'in maganar da y'ar uwar tata ba........
A'a MA'U baki fahimci me nake nufiba,dolefa sai malam BUBA yasan inda zata,kodama ace an tafi da ita babu saninsa saiya tambaya,kuma yana ganin bani na haifetaba ta ina zai amince da abunda zan fad'a.......
''Shi kenan na gane,amma dai kisan yadda za kiyi ki had'a mata kayanta,a kaita aikatau kema kya samu kifi k'arfin wani abun''.......
Yanzun an daina saka y'ay'a a gaba ana kallonsu,barema ke da babu d'a bare jika........
Ki lallab'ashi akan ni zaki bawa aronta,mijina ne baya nan zata tayani zama,zuwa nan da wani d'an lokaci zata dawo.........
Kinga daga nan sai dai yaji kid'a a magwan.......
Nan suka sa shewa,har da tafawa.......
Wunin ranar haka MA'U ta zauna tanata yiwa LADIYO hud'uba,wanda k'arshe sai da ta amince,akan ko Malam en baya so sai ta aikata........
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Kwanakin MA'U uku a k'auyen na KASHIN DILA,tayi niyyar komawa inda ta fito.......
Kayan da KHUBRA ta fito da shi ne ya tabbatarmin da sunyi nasara akan k'udurinsu......
Fuskanta cike da damuwa,haka sukayi sallama,har bakin k'ofar gida LADIYO ta rakosu,tana yiwa y'ar uwarta fatan sauka lafiya......
Nan suka kama hanyan barin garin,mashin d'in achab'a suka hau,daga nan bai saukesu ko inaba sai tashar garin na HAD'EJIA........
Misalin k'arfe d'aya na rana motarsu ta harba kan titi.......
*~#SAFE TRIP KHUBRA...~*
Tafiya ta mik'a,inda KHUBRA dake cikin booth,tsakiyan kaya,tunanin abun duniya duk ya isheta,tana ta sak'a da war-wara bata san lokacin da bacci yayi gaba da itaba.......
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Juyowa yayi ya hangota durk'ushe ta kifa kanta,banda kuka babu abunda take......
Cikin takunsa na k'asaita ya k'araso har gabanta......
Bata san zuwansaba,sai k'amshinsa da ta jiyo daf da ita.....
Cikin hanzari ta d'ago,baki ta bud'e da niyyar magana.......
Hannu ya mik'a ya rufe mata bakin,nan KHUBRA ta zaro ido,ganin abunda yake faruwa.....
Da sauri ta cire hannun nasa daga bakinta,cikin damuwa take fad'in
''Me yasa zaka tab'ani bayan ni ba muharramarka bace?''.......
Kallonta yayi tun daga sama har k'asa kafin ya iya bata amsa
''Kin tab'a jin inda akace idan miji ya tab'a matarsa yayi laifi?''......
"Bud'e baki tayi tana k'are masa kallo,ta ina na zama matarsa?"
Abunda KHUBRA bata saniba a fili tayi maganar.......
Cikin b'acin rai da fushi ya fara magana
''Nayi miki k'arya kenan? tunda kin d'aukeni a mak'aryaci,daga yau bazaki sake ganina ba,zanyi nisa da ke,har zuwa lokacin da zaki fuskanci gaskiya''
Daga haka bai sake yi mata magana ba ya juya yaci gaba da tafiya.........
Hak'uri take bashi akan ya dawo,amma ina haka duk kukan da take bai koda sake waiwayeba.......
Kuka mai tsanani ta keyi,tana fad'in dan Allah karka tafi ka barni,ka dawo dan Allah na yarda............
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Dai² lokacin da take tsaka da dreaming,suka k'araso birnin KANON DABO gari mai tarin albarka.......
Baccinta take shak'a a Booth sai bakinta dake motsi tana juya kai,hawaye sai layi yake akan face enta......
Har aka bud'e booth en bata saniba,sai da MA'U ta k'araso gurin tana masifar rashin fitowar KHUBRA nan ta tarar da ita tana bacci,mari ta zabga mata,a firgice ta tashi,tana dafe da kuncinta,ta sakko ta shiga jidar kayan,suka kama banyan fita daga tashar.......
Sai lokacin ta tabbatar da cewa abunda ya faru duk mafarki ne.....
fuskanta ta shafa,ruwan da taji ta gogo yasata mamakin inda ta sameshi.......
Dallah ni kina b'atamin lokaci,kin wuce mun tafi ko saina zane miki jiki.........
Cikin sanyin jiki ta ja k'afafuwanta suka ci gaba da tafiya...........
*_~KEEP MOVING.... 😍😍😍~_*
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*20/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_Ina mai baku hak'uri na rashin jina da bakuyi,duk da wasu sunsan uzurina na rashin mahaifina da nayi a safiyar litinin, *12/03/2018* ina fatan zaku tayani addu'ar samun dacewa da rahama a gareshi da sauran al'ummar musulmi baki d'aya, rayayyu daga ciki da kuma matattu,Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe......_
*AMEEN...*
*~__________________________~*
*_INNALILLAHI MAA AKHAZA WALAHU MAA A'A'DA WA KULLI SHAI'IN INDAHU BI AJALIN MUSAMMA FAL TASBER WAL TAHTATHEEB..._*
_Ya Allah Kaine mafi sani da abunda ke b'oye,na zahiri,Wanda zai faru gaba,da Wanda ya faru a baya,Allah kayiwa mahaifanmu rahama,gafara,afuwa,ka sadasu da rahamarka......Ameen thumma ameen._
*~_________________________~*
_Ya Allah ina rok'onka da sunayenka tsarkaka,Allah ka dubi halin da y'ar uwata take ciki,ka bata lafiya,ingantacciya mai d'orewa,Allah ka tashi kafad'unta....._
_Wish u a very quick and speed recovery *MY SISI HUBBEEY.*_ 💔
*~_________________________~*
_Kun nunamin karamci a rayuwa,soyyaya,k'auna,Wanda baki ba zai iya jurar furta kalamai garekuba,hak'ik'a ku en masoyane na asali,ubangiji ya biyaku da mafificin alkhairinsa..._
*ONLINE WRITER'S TARE DA READER'S* daga ko wane gida,ina alfahari da kasancewa tare da ku,ina jinjina gareku musamman wad'anda ke cikin wad'annan gidaje....._
*SMASHER & HUBBEY NOVEL GROUP.* 💔❣
*REAL SMASHER NOVELLA GROUP.* 💔❤💘
*A LAUNI HAUSA NOVEL.*💞
*TIME WRITER'S.* 🕙
*WRITER'S ONLY.* 📚📝
*RAYUWAR BASMA.* 🌹
*WRITER'S VILLAH.* 😘😍
*MUSAN JUNA ONLINE WRITER'S.* 💃🏻🤝🏻
*KANAWAN DABO WRITER'S ROOM.* 🤝🏻
*OUR LADIES OUR PRIDE.* ❤
*PRECIOUS FAMILY.* 👨👩👧👦
*BA NI NAYI KAINABA FAN'S.* 💖
_Ina godiya sosai,wacce bata da limit a zuciyana,bisa ta'aziyyan mahaifina,Allah ya bar k'auna..._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣4⃣*
*T*afiya kawai suke ba tare da *KHUBRA* ta san inda suke nufaba,sai kalle² take a haka har suka fito bakin hanya...
Kafi babur suka tare,MA'U ta tak'ark'are ta hau yi masa bayanin rijiyar lemo zai kaisu......
Kud'in da ya yanko mata zata bayar,ta tsaya wangale da baki,nanfa suka tsaya ciniki,yi take kamar ba za a dainaba,d'an adaidata da yaga bazai iyaba,yaja kekensa yayi gaba.....
Duk Wanda za ta tsayar idan taji bai mata yanda take soba sai dai yaja Babur ensa ya k'ara gaba.......
Son kud'i irin nata ya hana su tafiya.......
Sun jima tsaye ba tare da sun samu abun hawaba.....
Ita MA'U son kud'inta da ganin tsada ya hanata ta biya akaisu inda zasu.....
Haka sukaci gaba da jira,yamma na dad'a kunno kai......
'Bangaren KHUBRA kuwa wata azababbiyar yunwace tafi addabarta ga bakinta da ya bushe saboda tsabar k'ishi da ya dameta.....
Rashin sanin abunyi da kuma hali irin na MA'U yasa ta ja bakinta tayi shiru,sai raba ido da take akan hanya......
Ganin tsaiwa bazai kai musuba,da kyashin biyan kud'in motar yasa MA'U juyawa ta kalli KHUBRA,tana yatsina mummunar fuskarta......
Tunda nake a rayuwata ban ta'ba zuwa na b'ata lokaci a tsaye ba tare da samun abun hawaba sai yau da na d'auko MAI BAK'IN JINI......
Jin furucinta na k'arshe yasa jikin KHUBRA dad'a yin sanyi....
Ba tare da ta kalletaba,haka bata ce uffanba.......
''Yanda kikaimin bak'in ciki na rasa abun hawa haka wallahi saina fanshe kud'ina tare da ke MATSIYACIYA Y'AR MATSIYACI''.......
Maganan da ya fito daga bakin MA'U kenan wanda ba k'aramin sosawa KHUBRA rai yayi ba,take hawayen da bata son fitowansa ya b'alle,ita kam da ita ta zaga babu da zai sa ta damu,abunda yafi komai bak'anta mata rai zagin ABBANTA da MA'U tayi....
Ko ganin girmansa batayiba,bare d'aga masa k'afa a matsayinsa na miji ga yayarta.......
Wannan shi ne abunda ya jawo mata ZUBAR HAWAYE.....
Dad'a sunkui da kanta tayi k'asa,ta shiga goge face nata,dan ta tattabata idan MA'U ta san halin da take ciki tana mai iya jibgarta a gurin tamkar kayan wanki......
Sake tsaida wani tayi,babu ko ciniki ta afka tare da cewa ''idan kinga dama kya taho mu tafi.....
Jan k'afafunta tayi ta shiga,duk da haka bata tsiraba,k'arshema sai cikin booth d'in mashin en ta zauna,tun daga kasuwar ta y'an kaba har zuwa unguwan na rijiyar lemo......
**************
Sun is a unguwan ana sallan Maghreb,yana saukesu ta laluba cikin d'an topinta ta zaro masa kud'insa....
Kud'i sosai KHUBRA ta gani ta fito da shi,nan ta tabbatar matar tana da bak'in hali....
Tunani ta shiga yi,na irin rayuwar da zata fuskanta nan gaba,ko yaya zata kaya tsakaninta da MA'U?........
*_Ni ko nace ai KHUBRA bakiga komaiba......._*
*_~Kumin uzuri fan's in sha Allah next page zaizo ba kamar wannan ba..... ~_*
*_Masoya novel ena na RAYUWAR WANI kuyi hak'uri na jina shiru kwana biyu in sha Allah zanci gaba daga inda na tsaya,na gode sosai_*
*_~IYA WUYA MUNA TARE......~_*
*_~KEEP MOVING.....~_* 😍😍😍
Wanda rabonta da shi tsawon sati guda kenan......
Sauri ta shiga yi na ganin ta k'arasa gida,burinta bai wuce tayi aikin da ta saba ta k'are ta kwanta ko zatayi dace a yau tayi katarin ganinsaba....
Da haka ta k'arasa,sai dai me zata tarar,zuwanta gidan ta tarar da LADIYO da wata k'anwarta da tazo daga garin KANO suna zaune cikin rumfa banda shewa babu abunda suke,duk sun cika gidan da hayaniya.... .
Tayi sallama yafi a k'irga,amma cikinsu babu Wanda yayi yunk'urin amsawa..
Haka ta wuce ta ajiye allonta.....
Dawowa tayi har k'asa ta durk'usa ta gaida ASMA'U wacce akema lak'ani da MA'U........
Yatsina fuska tayi,kafin ta kalleta had'e da zabga mata wata uwar harara........
Tsakine ya biyo baya,cikin tsawa take fad'in
''ke ni dallah b'acemin anan gurin,kinibabbiya kawai''.....
Cikin sanyin jiki KHUBRA ta mik'e ta bar gurin,ranta duk a b'ace,haka ta Shiva aiki babu ji babu gani......
*°°°°°°°°°°°°°°°*
LADIYO ce ta buga wani uban tsaki,da yasa k'anwarta MA'U kallonta,tana fad'in ''YAYA ince dai lafiya''.......
''Inafa lafiya,wannan shegiyar yarinya tana gidan nan ina naga kwanciyar hankali'',cewar LADIYO..........
Nan MA'U ta samu dama,ta fara magana da cewa
''YAYA aradu nu kaina na tsani tarinyar nan,da nazoma banyi tsammanin tana nanba,amma yanzun ga wata shawara.......
Me zai hana ki bani ita mu tafi birni,a samamata aikatau,duk wata abunda aka biya sai ina aiko miki da shi,kinga kin huta zaman banzan nan,ke ba sana'aba,ko kuwa ya kikace?''
Ta k'are maganar tata da son jin amsar da za a bata.......
Tunanin maganar MA'U ta shiga yi,zuwa can kuma ta ce
''To amma banda abinki MA'U ta ina zaki tafi da ita ba tare da ubanta ya saniba,ni da bani na haifetaba,dama anamin gorin ko kwai na kasa ajiyewa,kuma na tabbatar ba yarda zaiyiba''......
''Haba YAYA ke kam kamar ba mace ba ko da yaushe aka kawo magana bakya saurin amincewa sai kin kawo suka,shi kenan kinga ai sai kiyi ta zama babu sana'a'' ta fad'a tana had'e fuska,da alama bata hi dad'in maganar da y'ar uwar tata ba........
A'a MA'U baki fahimci me nake nufiba,dolefa sai malam BUBA yasan inda zata,kodama ace an tafi da ita babu saninsa saiya tambaya,kuma yana ganin bani na haifetaba ta ina zai amince da abunda zan fad'a.......
''Shi kenan na gane,amma dai kisan yadda za kiyi ki had'a mata kayanta,a kaita aikatau kema kya samu kifi k'arfin wani abun''.......
Yanzun an daina saka y'ay'a a gaba ana kallonsu,barema ke da babu d'a bare jika........
Ki lallab'ashi akan ni zaki bawa aronta,mijina ne baya nan zata tayani zama,zuwa nan da wani d'an lokaci zata dawo.........
Kinga daga nan sai dai yaji kid'a a magwan.......
Nan suka sa shewa,har da tafawa.......
Wunin ranar haka MA'U ta zauna tanata yiwa LADIYO hud'uba,wanda k'arshe sai da ta amince,akan ko Malam en baya so sai ta aikata........
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Kwanakin MA'U uku a k'auyen na KASHIN DILA,tayi niyyar komawa inda ta fito.......
Kayan da KHUBRA ta fito da shi ne ya tabbatarmin da sunyi nasara akan k'udurinsu......
Fuskanta cike da damuwa,haka sukayi sallama,har bakin k'ofar gida LADIYO ta rakosu,tana yiwa y'ar uwarta fatan sauka lafiya......
Nan suka kama hanyan barin garin,mashin d'in achab'a suka hau,daga nan bai saukesu ko inaba sai tashar garin na HAD'EJIA........
Misalin k'arfe d'aya na rana motarsu ta harba kan titi.......
*~#SAFE TRIP KHUBRA...~*
Tafiya ta mik'a,inda KHUBRA dake cikin booth,tsakiyan kaya,tunanin abun duniya duk ya isheta,tana ta sak'a da war-wara bata san lokacin da bacci yayi gaba da itaba.......
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Juyowa yayi ya hangota durk'ushe ta kifa kanta,banda kuka babu abunda take......
Cikin takunsa na k'asaita ya k'araso har gabanta......
Bata san zuwansaba,sai k'amshinsa da ta jiyo daf da ita.....
Cikin hanzari ta d'ago,baki ta bud'e da niyyar magana.......
Hannu ya mik'a ya rufe mata bakin,nan KHUBRA ta zaro ido,ganin abunda yake faruwa.....
Da sauri ta cire hannun nasa daga bakinta,cikin damuwa take fad'in
''Me yasa zaka tab'ani bayan ni ba muharramarka bace?''.......
Kallonta yayi tun daga sama har k'asa kafin ya iya bata amsa
''Kin tab'a jin inda akace idan miji ya tab'a matarsa yayi laifi?''......
"Bud'e baki tayi tana k'are masa kallo,ta ina na zama matarsa?"
Abunda KHUBRA bata saniba a fili tayi maganar.......
Cikin b'acin rai da fushi ya fara magana
''Nayi miki k'arya kenan? tunda kin d'aukeni a mak'aryaci,daga yau bazaki sake ganina ba,zanyi nisa da ke,har zuwa lokacin da zaki fuskanci gaskiya''
Daga haka bai sake yi mata magana ba ya juya yaci gaba da tafiya.........
Hak'uri take bashi akan ya dawo,amma ina haka duk kukan da take bai koda sake waiwayeba.......
Kuka mai tsanani ta keyi,tana fad'in dan Allah karka tafi ka barni,ka dawo dan Allah na yarda............
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Dai² lokacin da take tsaka da dreaming,suka k'araso birnin KANON DABO gari mai tarin albarka.......
Baccinta take shak'a a Booth sai bakinta dake motsi tana juya kai,hawaye sai layi yake akan face enta......
Har aka bud'e booth en bata saniba,sai da MA'U ta k'araso gurin tana masifar rashin fitowar KHUBRA nan ta tarar da ita tana bacci,mari ta zabga mata,a firgice ta tashi,tana dafe da kuncinta,ta sakko ta shiga jidar kayan,suka kama banyan fita daga tashar.......
Sai lokacin ta tabbatar da cewa abunda ya faru duk mafarki ne.....
fuskanta ta shafa,ruwan da taji ta gogo yasata mamakin inda ta sameshi.......
Dallah ni kina b'atamin lokaci,kin wuce mun tafi ko saina zane miki jiki.........
Cikin sanyin jiki ta ja k'afafuwanta suka ci gaba da tafiya...........
*_~KEEP MOVING.... 😍😍😍~_*
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*20/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_Ina mai baku hak'uri na rashin jina da bakuyi,duk da wasu sunsan uzurina na rashin mahaifina da nayi a safiyar litinin, *12/03/2018* ina fatan zaku tayani addu'ar samun dacewa da rahama a gareshi da sauran al'ummar musulmi baki d'aya, rayayyu daga ciki da kuma matattu,Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe......_
*AMEEN...*
*~__________________________~*
*_INNALILLAHI MAA AKHAZA WALAHU MAA A'A'DA WA KULLI SHAI'IN INDAHU BI AJALIN MUSAMMA FAL TASBER WAL TAHTATHEEB..._*
_Ya Allah Kaine mafi sani da abunda ke b'oye,na zahiri,Wanda zai faru gaba,da Wanda ya faru a baya,Allah kayiwa mahaifanmu rahama,gafara,afuwa,ka sadasu da rahamarka......Ameen thumma ameen._
*~_________________________~*
_Ya Allah ina rok'onka da sunayenka tsarkaka,Allah ka dubi halin da y'ar uwata take ciki,ka bata lafiya,ingantacciya mai d'orewa,Allah ka tashi kafad'unta....._
_Wish u a very quick and speed recovery *MY SISI HUBBEEY.*_ 💔
*~_________________________~*
_Kun nunamin karamci a rayuwa,soyyaya,k'auna,Wanda baki ba zai iya jurar furta kalamai garekuba,hak'ik'a ku en masoyane na asali,ubangiji ya biyaku da mafificin alkhairinsa..._
*ONLINE WRITER'S TARE DA READER'S* daga ko wane gida,ina alfahari da kasancewa tare da ku,ina jinjina gareku musamman wad'anda ke cikin wad'annan gidaje....._
*SMASHER & HUBBEY NOVEL GROUP.* 💔❣
*REAL SMASHER NOVELLA GROUP.* 💔❤💘
*A LAUNI HAUSA NOVEL.*💞
*TIME WRITER'S.* 🕙
*WRITER'S ONLY.* 📚📝
*RAYUWAR BASMA.* 🌹
*WRITER'S VILLAH.* 😘😍
*MUSAN JUNA ONLINE WRITER'S.* 💃🏻🤝🏻
*KANAWAN DABO WRITER'S ROOM.* 🤝🏻
*OUR LADIES OUR PRIDE.* ❤
*PRECIOUS FAMILY.* 👨👩👧👦
*BA NI NAYI KAINABA FAN'S.* 💖
_Ina godiya sosai,wacce bata da limit a zuciyana,bisa ta'aziyyan mahaifina,Allah ya bar k'auna..._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣4⃣*
*T*afiya kawai suke ba tare da *KHUBRA* ta san inda suke nufaba,sai kalle² take a haka har suka fito bakin hanya...
Kafi babur suka tare,MA'U ta tak'ark'are ta hau yi masa bayanin rijiyar lemo zai kaisu......
Kud'in da ya yanko mata zata bayar,ta tsaya wangale da baki,nanfa suka tsaya ciniki,yi take kamar ba za a dainaba,d'an adaidata da yaga bazai iyaba,yaja kekensa yayi gaba.....
Duk Wanda za ta tsayar idan taji bai mata yanda take soba sai dai yaja Babur ensa ya k'ara gaba.......
Son kud'i irin nata ya hana su tafiya.......
Sun jima tsaye ba tare da sun samu abun hawaba.....
Ita MA'U son kud'inta da ganin tsada ya hanata ta biya akaisu inda zasu.....
Haka sukaci gaba da jira,yamma na dad'a kunno kai......
'Bangaren KHUBRA kuwa wata azababbiyar yunwace tafi addabarta ga bakinta da ya bushe saboda tsabar k'ishi da ya dameta.....
Rashin sanin abunyi da kuma hali irin na MA'U yasa ta ja bakinta tayi shiru,sai raba ido da take akan hanya......
Ganin tsaiwa bazai kai musuba,da kyashin biyan kud'in motar yasa MA'U juyawa ta kalli KHUBRA,tana yatsina mummunar fuskarta......
Tunda nake a rayuwata ban ta'ba zuwa na b'ata lokaci a tsaye ba tare da samun abun hawaba sai yau da na d'auko MAI BAK'IN JINI......
Jin furucinta na k'arshe yasa jikin KHUBRA dad'a yin sanyi....
Ba tare da ta kalletaba,haka bata ce uffanba.......
''Yanda kikaimin bak'in ciki na rasa abun hawa haka wallahi saina fanshe kud'ina tare da ke MATSIYACIYA Y'AR MATSIYACI''.......
Maganan da ya fito daga bakin MA'U kenan wanda ba k'aramin sosawa KHUBRA rai yayi ba,take hawayen da bata son fitowansa ya b'alle,ita kam da ita ta zaga babu da zai sa ta damu,abunda yafi komai bak'anta mata rai zagin ABBANTA da MA'U tayi....
Ko ganin girmansa batayiba,bare d'aga masa k'afa a matsayinsa na miji ga yayarta.......
Wannan shi ne abunda ya jawo mata ZUBAR HAWAYE.....
Dad'a sunkui da kanta tayi k'asa,ta shiga goge face nata,dan ta tattabata idan MA'U ta san halin da take ciki tana mai iya jibgarta a gurin tamkar kayan wanki......
Sake tsaida wani tayi,babu ko ciniki ta afka tare da cewa ''idan kinga dama kya taho mu tafi.....
Jan k'afafunta tayi ta shiga,duk da haka bata tsiraba,k'arshema sai cikin booth d'in mashin en ta zauna,tun daga kasuwar ta y'an kaba har zuwa unguwan na rijiyar lemo......
**************
Sun is a unguwan ana sallan Maghreb,yana saukesu ta laluba cikin d'an topinta ta zaro masa kud'insa....
Kud'i sosai KHUBRA ta gani ta fito da shi,nan ta tabbatar matar tana da bak'in hali....
Tunani ta shiga yi,na irin rayuwar da zata fuskanta nan gaba,ko yaya zata kaya tsakaninta da MA'U?........
*_Ni ko nace ai KHUBRA bakiga komaiba......._*
*_~Kumin uzuri fan's in sha Allah next page zaizo ba kamar wannan ba..... ~_*
*_Masoya novel ena na RAYUWAR WANI kuyi hak'uri na jina shiru kwana biyu in sha Allah zanci gaba daga inda na tsaya,na gode sosai_*
*_~IYA WUYA MUNA TARE......~_*
*_~KEEP MOVING.....~_* 😍😍😍