Sashe 7
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai bayan ta samu nutsuwa ta zo mata tukun,wani tsoro ya sakko mata,tunanin abunda ya faru jiya ya dawo mata,nan ta tafi duniyar tunani...
''Shin yanzun idan duka wannan abun ya tashi a tutar babu fa suyi yaya ?''
Tunaninta ya tsaya kan da me zata biya kud'in aikin idan har aikin yayi,nan take wani mummunan tsoro ya sake cika zuciyar LADIYO....
**********
Sai da ta gama yauk'inta a cikin d'aki sannan ta fito tana jan k'afa,coz har yanzun ita kad'ai ta san me take ji saboda azabar da yake mata,k'afar duk ta dad'a hawa tamkar kwab'in bread......
A kan KHUBRA ta ja ta tsaya, #50 ta cillo mata cikin tak'ama tace
''Idan zaki iya ki je ki nemo garin kwaki,a shago''....
Ko gama fad'a KHUBRA bata jira tayi ba tayi waje,da hope en ta take tafiya,tana neman shagon da zata siyo garin....
Tayi tafiya mai nisa sosai sannan da tambaya ta samu ta siyo..
Kamar kowane lokaci haka take tafiya,kanta a k'asa,tafiya take har ta kusa da gida...
Kamar daga sama taga an tsaya gabanta..
Da sauri ta d'ago tana kallonsa kamar zai fad'o kanta saboda yanda yake layi....
Hannunsa da wani cukuikuyayyen tsumma,sai dannashi yake a baki...
Idanunsa sun gama rinewa uwa an watsa musu colour....
Wani dariya yayi yana mik'a hannu da shirin damk'ota,yana fad'in
''Y'an mata zo mana''...
Da sauri KHUBRA ta durk'she a gurin jikinta banda rawa babu abunda yake....
Sunkuyawanta shi ya bashi damar dank'an iska,ya sake mik'o hannu zai sake kamota....
Ai KHUBRA kam kan kace mene wannan ta k'arawa k'afafunta wuta,gudu take tamkar taga naman jeji....
Biyota ya shiga yi,yana maganar da ita kam bata san me yake fad'aba....
Gudu take tamkar k'afanta zata cire kan gudu,tana zuwa k'ofan shiga gidan ta daketa da k'arfi tayi ciki,ko tsayawa ta rufe bataiba...
Tai ciki a guje sai d'akin MA'U wanda tana kwance tana jiran dawowan KHUBRA ta ji an fad'o d'akin,kamar an tsikareta ta mik'e tana dafe chest enta....
Cikin tsoro kamar ita tayi gudun ta hau haki tana fad'in
''Me ya faru?''....
KHUBRA ta kasa magana sai k'ofa da take nunawa MA'U....
Ganin tana neman raina mata hankali shiya sata doka mata wata uwar tsawa,data sa jikinta sake ci gaba da rawa kamar an jona mata shocking....
Zuwa wani lokaci jikinta ya jik'e da gumi kamar an watsa mata ruwa....
Magana MA'U ta jiyo daga zaure,hakan ya sata lek'owa ta ga ko waye.....
Mutum ta gani sai layi yake,tana lek'awa ta dawo tana fad'in
''Caarrr uba dama wai abunda kikema gudu kenan,shegiya y'ar bak'in ciki,kin zo kin wuce ko kuwa sai na b'ab'b'laki.............
*_~#Ido na zare ina fad'in ''ina za ta,ba dai gurin wancan d'an magarunba.....~_*
____________________________
_MASOYA *RAYUWAR WANI* INA BAKU HAK'URI NA RASHIN TYPING DA BANYI BA A YAU,COZ KWANA BIYU INA JINA SAI AHANKALI,BANA JIN DA'DI SOSAI,INA FATAN ZAKUYIMIN UZURI.._
_____________________________
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER_* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*1/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ɛɖıɬɛɖ ცყ*
_HAFSAT M.U {rɛąl ɧą℘cყ}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH IDAN ZA A FARA ALWALA*
_BISMILLAH!!!_
*ADDU'AH IDAN AN GAMA ALWALA*
_ASH-HADU AN-LAA ILAH ILLAH,WAHDAHU LAA SHARIKALAHU,WA-ASHHADU ANNA MUHAMMADIN ABDUHU WARASULUH..._
_ALLAHUMMA JA'ALNIY MINAT-TAWWABIYNA,WAJA'ALNIY MINAL MUTA'DAHHIRIYNA..._
_SUBHANAKALLAHUMMA WABI HAMDIKA ASHHADU ANLAA ILAHA ILLA ANTA ASTAGHFIRUKA WA-ATUBU ILAIK..._
*_~#HISNUL-MUSLIM~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
_Y'an uwa muna barar addu'ah daga gareku sis ena babu lapia,jikinta ya sake tashi da fatan Allah ya tashi kafad'unta.._
_Wish u a very quick and speed recovery MY HUBBEEY_
*~_________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣2⃣*
"Dan Allah BABA kiyi hak'uri wallahi d'an shaye² ne,sai neman fad'omin yake a ka d'azunma"...
"Ai wallahi yau ko nemanki zaiyi sai kin fita idan kuma ba haka ba na rantse sai jikinki ya fad'a miki"....
Tsaiwa taci gaba dayi jikinta sai rawa yake...
Ganin tana neman raina mata hankali yasa MA'U ta fice ta nufi d'akin shirginta...
Fitowa KHUBRAN tayi daga d'akin dan tun da taga ta fita tasan ba zasu kwashe ta dad'iba..
Karo sukaci da MA'U ta d'auko tab'arya,a guje tayi waje tana rafka ihuu...
Taimakon da Allah yayiwa KHUBRA lokacin da MA'U ta lek'a bayan ta dawo shi kuma ya juya ya fice yana faman tangad'i,ya nemi hanya yaci gaba gara rayuwarsa...
Tana fita ta tarar babu kowa,wannan shi ya bata sauk'i da ta fita bata ganshi ba tayiwa Allah godiya...
Ta d'an jima a tsaye a waje kafin ta juyo ta dawo da k'arfin gwuiwarta...
Wani malalacin kallo MA'U tayi mata wanda yasa ta sha jinin jikinta...
Kanta a k'asa ta gagara d'agowa...
''Munafuka da ana kije kina k'i yanzun daga wane gidan uwar kike?''
Ko tari batayi ba bare ta amsata,hakan yasa ta mik'o mata hannu tana fad'in
''Bani abunda kika samo''...
Idonta a waje take kallon MA'U
''Wallahi BABA banma ganshiba da na fita ''....
''Gidan wace uwar kika zauna da kika tarar bayanan?''....
''Sai ki wuce ki d'auka wancan abun ki ci''...
Sum² ta wuce ta d'auka tana shigewa d'akin shirgin nata....
Jik'awa tayi haka ta k'asumawa cikinta ko isashshen sugar babu a ciki...
Tun zuwanta garin wannan shi ne karo na farko da wani abu ya shiga cikin hanjinta,baya ga k'uli² da tayi ta k'amusa....
Tsaf ta share wanda ta jik'a, ita kuwa gogar spaghetti ta d'auko ta silala jellop akan idon KHUBRA sai k'amshi take ta sa gaba ta ci iya cinta...
Tana gamawa ko mintuna 10 bata k'araba a gidan tak'arawa k'afafunta wuta....
Sai KHUBRA dake faman gadin gidan ita d'aya....
Tana nan zaune tana fama da sana'ar tata,nan wani daddad'an bacci yayi gaba da ita...
**************
''Please Ki tsaya ki saurare ni my princess,nasan dai dawowan da nayi kike mamaki,ya akayi na dawo,fushi da ke bazai kaimuba..
Wannan kukan kuma bana son ganinki kina min asarar wad'annan precious tears en''...
'Dan murmushi sukama juna...
Kafin yaja hannunta yana fad'in
''Muje muyi fira toh''
Ya shiga janta zuwa wani k'ayataccen garden....
Gaba d'aya gurin ya k'awatu da wasu irin green en grasses,baya ga dogayen bishiyu masu tsananin kyau,gefe guda kuma k'orama ce take gudu ta ratsa ta cikin lambun....
Can daga gefe wasu fararen tattabaru ne suke shawagi daga sama zuwa k'asa suna wasansu,sai kukan tsuntaaye da ya dad'a k'awata shirun gurin...
Akan grasses en suka zauna,basu kai ga saman fararen kujerun dake zagaye da gurin ba....
Kansa ya d'ora akan cinyanta,suna firansu mai ban sha'awa...
Sai wasa take da bak'in suman kansa..
Idanunsa a lumshe kamar mai bacci,zuwa can ya mirgina yana kallon fuskanta...
Ganin kallon ba na k'are bane ta sunkuya dai² fuskansa ta hura masa iska,wanda ya sashi wani ajiyan zuciya...
A hankali ya shiga bud'e eyes ensa da suke brown colour tsakiyansu da wani haske tamkar na mage...
Janyota yayi yana mik'ewa zaune..
Fuskanta ya tallafe da hannu,ya dad'a matso da ita yanda suna jin fitar numfashin juna...
Bai jira komaiba ya had'e bakinsu guri d'aya sun jima haka,kafin wasan nasu ya canja salo....
Sunyi nisa acikin wata duniyar,wanda gaba d'aya KHUBRA a tsorace take da al'amuransa...
Turashi ta shiga yi amma ta kasa breaking abunda ke tsakaninsu...
Saboda rik'on da yayi mata ba na wasa bane..
Kuka ta fasa masa,wanda ya sashi cikata babu shiri,yana kallon cikin idonta..
''Haba wifey me kike nufi kuma,nifa naki ne,kuma ke tawa ce..
Yin haka dai² yake da nuna rashin kulawarki a gareni''..
Ita kam kukanta take babu ji...
Tun yana rarrashinta har abun ya soma bashi haushi...
Mik'ewa yayi a fusace yana shirin barin gurin...
Da sauri ta rik'o hannunsa tana girgiza masa kai...
Fisgewa yayi yana ci gaba da jaa baya..
Cikin wani irin murya ya soma fad'in
''Idan har na tafi daga gareki a yau ba zan sake ko da waiwayowaba...
Wancan lokacin na juyo zuwa gareki,amma wannan karon kada kiyi tsammanin sake ganina''..
''Dan Allah kayi hak'uri ka saurareni''....
Ci gaba yayi da tafiya ba tare da ya saurareta ba bare ya ji me zata fad'a....
************
Cikin wani irin firgici ta farka daga nannauyan baccin da yayi gaba da ita...
Dafe saitin zuciyanta tayi saboda wani irin matsanancin bugu da yake mata...
Tsoro duk ya gama bayyana a tare da ita....
Ta kasa fuskantar komai da ya danganci mafarkin nata,hatta kuwa da fuskansa da ta gani,ta kasa tunawa...
Tashi tayi da niyyan yin alwala,sai dai abunda ta gani ya sata fara kuka kamar wadda ake fitarma da rai....
***********
Duk son duniya irinta LADIYO yau itace taci k'anzo abunda bata tab'a tsammaniba ko da a mafarki...
Gidan ta shiga bincikewa ko zata samu d'an wani abun da zata ci da rana..
Tunda ta fuskanci MALAM BUBA baya gidan yau kam,kuma zaiyi wuya ta ganshi....
Kaf ta gama bincika ko ina amma ko k'wayar shinkafa bata samoba...
Haka ta dawo ta zauna a rumfa,kamar wata mutuniyar Allah....
***********
'Bangaren MA'U kuwa yini tayi neman abun duniya,sai sake cigiyan gidajen aiki take dan ita har ga Allah wancan ya mata arha da yawa...
Shi yasa ta yanke shawaran sake neman wani ko za a dace,amma ina haka ta yini tana yawo a gari....
***********
Duk da bawai yau ta fara ganin hakan a tare da ita ba,haka ta zauna tana kukan...
Coz ta san halin MA'U za ta iya cewa yawon iskanci taje....
Kukan da tagani ba shi ne mafita a gareta ba yasa ta bawa zuciyanta hak'uri,ta mik'e....
Cikin kayanta ta laluba nan ta binciko y'an pieces enta da take amfani da shi tunda bata saba da pad ba....
Tsaf ta gyara jikinta ta dawo ta kwanta kamar ba ita ba.....
***********
Sai bayan Maghreb sannan MA'U ta dawo a matuk'ar gajiye kamar wacce akawa duka haka ta shigo tana raba k'afa..
Da yake yawo ne kuma ita tasa kanta,duk da k'afar da take fama dashi,hakan bai hana mata zuwa yawoba.....
************
Shi kuwa ABBAN KHUBRA tunda ya fice daga gidan yaji bazai iya dawowa gidan ba...
Haka yayi ta zamansa a waje,da yaje kasuwa ma k'odagonsa,bayan ya tashi k'in komawa yayi...
sai dare ya koma gidan,shima sai da ya kintaci lokacin tayi bacci sannan ya nufo gidan.....
''Shin yanzun idan duka wannan abun ya tashi a tutar babu fa suyi yaya ?''
Tunaninta ya tsaya kan da me zata biya kud'in aikin idan har aikin yayi,nan take wani mummunan tsoro ya sake cika zuciyar LADIYO....
**********
Sai da ta gama yauk'inta a cikin d'aki sannan ta fito tana jan k'afa,coz har yanzun ita kad'ai ta san me take ji saboda azabar da yake mata,k'afar duk ta dad'a hawa tamkar kwab'in bread......
A kan KHUBRA ta ja ta tsaya, #50 ta cillo mata cikin tak'ama tace
''Idan zaki iya ki je ki nemo garin kwaki,a shago''....
Ko gama fad'a KHUBRA bata jira tayi ba tayi waje,da hope en ta take tafiya,tana neman shagon da zata siyo garin....
Tayi tafiya mai nisa sosai sannan da tambaya ta samu ta siyo..
Kamar kowane lokaci haka take tafiya,kanta a k'asa,tafiya take har ta kusa da gida...
Kamar daga sama taga an tsaya gabanta..
Da sauri ta d'ago tana kallonsa kamar zai fad'o kanta saboda yanda yake layi....
Hannunsa da wani cukuikuyayyen tsumma,sai dannashi yake a baki...
Idanunsa sun gama rinewa uwa an watsa musu colour....
Wani dariya yayi yana mik'a hannu da shirin damk'ota,yana fad'in
''Y'an mata zo mana''...
Da sauri KHUBRA ta durk'she a gurin jikinta banda rawa babu abunda yake....
Sunkuyawanta shi ya bashi damar dank'an iska,ya sake mik'o hannu zai sake kamota....
Ai KHUBRA kam kan kace mene wannan ta k'arawa k'afafunta wuta,gudu take tamkar taga naman jeji....
Biyota ya shiga yi,yana maganar da ita kam bata san me yake fad'aba....
Gudu take tamkar k'afanta zata cire kan gudu,tana zuwa k'ofan shiga gidan ta daketa da k'arfi tayi ciki,ko tsayawa ta rufe bataiba...
Tai ciki a guje sai d'akin MA'U wanda tana kwance tana jiran dawowan KHUBRA ta ji an fad'o d'akin,kamar an tsikareta ta mik'e tana dafe chest enta....
Cikin tsoro kamar ita tayi gudun ta hau haki tana fad'in
''Me ya faru?''....
KHUBRA ta kasa magana sai k'ofa da take nunawa MA'U....
Ganin tana neman raina mata hankali shiya sata doka mata wata uwar tsawa,data sa jikinta sake ci gaba da rawa kamar an jona mata shocking....
Zuwa wani lokaci jikinta ya jik'e da gumi kamar an watsa mata ruwa....
Magana MA'U ta jiyo daga zaure,hakan ya sata lek'owa ta ga ko waye.....
Mutum ta gani sai layi yake,tana lek'awa ta dawo tana fad'in
''Caarrr uba dama wai abunda kikema gudu kenan,shegiya y'ar bak'in ciki,kin zo kin wuce ko kuwa sai na b'ab'b'laki.............
*_~#Ido na zare ina fad'in ''ina za ta,ba dai gurin wancan d'an magarunba.....~_*
____________________________
_MASOYA *RAYUWAR WANI* INA BAKU HAK'URI NA RASHIN TYPING DA BANYI BA A YAU,COZ KWANA BIYU INA JINA SAI AHANKALI,BANA JIN DA'DI SOSAI,INA FATAN ZAKUYIMIN UZURI.._
_____________________________
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER_* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*1/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ɛɖıɬɛɖ ცყ*
_HAFSAT M.U {rɛąl ɧą℘cყ}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH IDAN ZA A FARA ALWALA*
_BISMILLAH!!!_
*ADDU'AH IDAN AN GAMA ALWALA*
_ASH-HADU AN-LAA ILAH ILLAH,WAHDAHU LAA SHARIKALAHU,WA-ASHHADU ANNA MUHAMMADIN ABDUHU WARASULUH..._
_ALLAHUMMA JA'ALNIY MINAT-TAWWABIYNA,WAJA'ALNIY MINAL MUTA'DAHHIRIYNA..._
_SUBHANAKALLAHUMMA WABI HAMDIKA ASHHADU ANLAA ILAHA ILLA ANTA ASTAGHFIRUKA WA-ATUBU ILAIK..._
*_~#HISNUL-MUSLIM~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
_Y'an uwa muna barar addu'ah daga gareku sis ena babu lapia,jikinta ya sake tashi da fatan Allah ya tashi kafad'unta.._
_Wish u a very quick and speed recovery MY HUBBEEY_
*~_________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣2⃣*
"Dan Allah BABA kiyi hak'uri wallahi d'an shaye² ne,sai neman fad'omin yake a ka d'azunma"...
"Ai wallahi yau ko nemanki zaiyi sai kin fita idan kuma ba haka ba na rantse sai jikinki ya fad'a miki"....
Tsaiwa taci gaba dayi jikinta sai rawa yake...
Ganin tana neman raina mata hankali yasa MA'U ta fice ta nufi d'akin shirginta...
Fitowa KHUBRAN tayi daga d'akin dan tun da taga ta fita tasan ba zasu kwashe ta dad'iba..
Karo sukaci da MA'U ta d'auko tab'arya,a guje tayi waje tana rafka ihuu...
Taimakon da Allah yayiwa KHUBRA lokacin da MA'U ta lek'a bayan ta dawo shi kuma ya juya ya fice yana faman tangad'i,ya nemi hanya yaci gaba gara rayuwarsa...
Tana fita ta tarar babu kowa,wannan shi ya bata sauk'i da ta fita bata ganshi ba tayiwa Allah godiya...
Ta d'an jima a tsaye a waje kafin ta juyo ta dawo da k'arfin gwuiwarta...
Wani malalacin kallo MA'U tayi mata wanda yasa ta sha jinin jikinta...
Kanta a k'asa ta gagara d'agowa...
''Munafuka da ana kije kina k'i yanzun daga wane gidan uwar kike?''
Ko tari batayi ba bare ta amsata,hakan yasa ta mik'o mata hannu tana fad'in
''Bani abunda kika samo''...
Idonta a waje take kallon MA'U
''Wallahi BABA banma ganshiba da na fita ''....
''Gidan wace uwar kika zauna da kika tarar bayanan?''....
''Sai ki wuce ki d'auka wancan abun ki ci''...
Sum² ta wuce ta d'auka tana shigewa d'akin shirgin nata....
Jik'awa tayi haka ta k'asumawa cikinta ko isashshen sugar babu a ciki...
Tun zuwanta garin wannan shi ne karo na farko da wani abu ya shiga cikin hanjinta,baya ga k'uli² da tayi ta k'amusa....
Tsaf ta share wanda ta jik'a, ita kuwa gogar spaghetti ta d'auko ta silala jellop akan idon KHUBRA sai k'amshi take ta sa gaba ta ci iya cinta...
Tana gamawa ko mintuna 10 bata k'araba a gidan tak'arawa k'afafunta wuta....
Sai KHUBRA dake faman gadin gidan ita d'aya....
Tana nan zaune tana fama da sana'ar tata,nan wani daddad'an bacci yayi gaba da ita...
**************
''Please Ki tsaya ki saurare ni my princess,nasan dai dawowan da nayi kike mamaki,ya akayi na dawo,fushi da ke bazai kaimuba..
Wannan kukan kuma bana son ganinki kina min asarar wad'annan precious tears en''...
'Dan murmushi sukama juna...
Kafin yaja hannunta yana fad'in
''Muje muyi fira toh''
Ya shiga janta zuwa wani k'ayataccen garden....
Gaba d'aya gurin ya k'awatu da wasu irin green en grasses,baya ga dogayen bishiyu masu tsananin kyau,gefe guda kuma k'orama ce take gudu ta ratsa ta cikin lambun....
Can daga gefe wasu fararen tattabaru ne suke shawagi daga sama zuwa k'asa suna wasansu,sai kukan tsuntaaye da ya dad'a k'awata shirun gurin...
Akan grasses en suka zauna,basu kai ga saman fararen kujerun dake zagaye da gurin ba....
Kansa ya d'ora akan cinyanta,suna firansu mai ban sha'awa...
Sai wasa take da bak'in suman kansa..
Idanunsa a lumshe kamar mai bacci,zuwa can ya mirgina yana kallon fuskanta...
Ganin kallon ba na k'are bane ta sunkuya dai² fuskansa ta hura masa iska,wanda ya sashi wani ajiyan zuciya...
A hankali ya shiga bud'e eyes ensa da suke brown colour tsakiyansu da wani haske tamkar na mage...
Janyota yayi yana mik'ewa zaune..
Fuskanta ya tallafe da hannu,ya dad'a matso da ita yanda suna jin fitar numfashin juna...
Bai jira komaiba ya had'e bakinsu guri d'aya sun jima haka,kafin wasan nasu ya canja salo....
Sunyi nisa acikin wata duniyar,wanda gaba d'aya KHUBRA a tsorace take da al'amuransa...
Turashi ta shiga yi amma ta kasa breaking abunda ke tsakaninsu...
Saboda rik'on da yayi mata ba na wasa bane..
Kuka ta fasa masa,wanda ya sashi cikata babu shiri,yana kallon cikin idonta..
''Haba wifey me kike nufi kuma,nifa naki ne,kuma ke tawa ce..
Yin haka dai² yake da nuna rashin kulawarki a gareni''..
Ita kam kukanta take babu ji...
Tun yana rarrashinta har abun ya soma bashi haushi...
Mik'ewa yayi a fusace yana shirin barin gurin...
Da sauri ta rik'o hannunsa tana girgiza masa kai...
Fisgewa yayi yana ci gaba da jaa baya..
Cikin wani irin murya ya soma fad'in
''Idan har na tafi daga gareki a yau ba zan sake ko da waiwayowaba...
Wancan lokacin na juyo zuwa gareki,amma wannan karon kada kiyi tsammanin sake ganina''..
''Dan Allah kayi hak'uri ka saurareni''....
Ci gaba yayi da tafiya ba tare da ya saurareta ba bare ya ji me zata fad'a....
************
Cikin wani irin firgici ta farka daga nannauyan baccin da yayi gaba da ita...
Dafe saitin zuciyanta tayi saboda wani irin matsanancin bugu da yake mata...
Tsoro duk ya gama bayyana a tare da ita....
Ta kasa fuskantar komai da ya danganci mafarkin nata,hatta kuwa da fuskansa da ta gani,ta kasa tunawa...
Tashi tayi da niyyan yin alwala,sai dai abunda ta gani ya sata fara kuka kamar wadda ake fitarma da rai....
***********
Duk son duniya irinta LADIYO yau itace taci k'anzo abunda bata tab'a tsammaniba ko da a mafarki...
Gidan ta shiga bincikewa ko zata samu d'an wani abun da zata ci da rana..
Tunda ta fuskanci MALAM BUBA baya gidan yau kam,kuma zaiyi wuya ta ganshi....
Kaf ta gama bincika ko ina amma ko k'wayar shinkafa bata samoba...
Haka ta dawo ta zauna a rumfa,kamar wata mutuniyar Allah....
***********
'Bangaren MA'U kuwa yini tayi neman abun duniya,sai sake cigiyan gidajen aiki take dan ita har ga Allah wancan ya mata arha da yawa...
Shi yasa ta yanke shawaran sake neman wani ko za a dace,amma ina haka ta yini tana yawo a gari....
***********
Duk da bawai yau ta fara ganin hakan a tare da ita ba,haka ta zauna tana kukan...
Coz ta san halin MA'U za ta iya cewa yawon iskanci taje....
Kukan da tagani ba shi ne mafita a gareta ba yasa ta bawa zuciyanta hak'uri,ta mik'e....
Cikin kayanta ta laluba nan ta binciko y'an pieces enta da take amfani da shi tunda bata saba da pad ba....
Tsaf ta gyara jikinta ta dawo ta kwanta kamar ba ita ba.....
***********
Sai bayan Maghreb sannan MA'U ta dawo a matuk'ar gajiye kamar wacce akawa duka haka ta shigo tana raba k'afa..
Da yake yawo ne kuma ita tasa kanta,duk da k'afar da take fama dashi,hakan bai hana mata zuwa yawoba.....
************
Shi kuwa ABBAN KHUBRA tunda ya fice daga gidan yaji bazai iya dawowa gidan ba...
Haka yayi ta zamansa a waje,da yaje kasuwa ma k'odagonsa,bayan ya tashi k'in komawa yayi...
sai dare ya koma gidan,shima sai da ya kintaci lokacin tayi bacci sannan ya nufo gidan.....