Sashe 26
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Amma kuwa wollahi za muyita dan wollahi sai anji kanmu da MA'U a yau kam,dan ta raina ni ta kama hanya ta bar garin nan da yarinya lokaci mai tsayi amma ko kobo bata tab'a kawomin ba,tabbas kam sai nayi maganinta".....
Ita kad'ai zaune sai surutai take kamar wacce ta zautu,duk ta dad'a ramewa ga wani tsufa da ta dad'a yi kamaninta sun d'an jirkita....
Sallama akayi k'asa² daga bakin k'ofar shigowa gidan,hannunsa d'auke da robber 25 litres guda biyu dattijon ya shigo haka ya wuce ya juye ruwan cikin randunan dake jikin dangar kara ta gidan...
"Wai tun d'azu daka fita sai yanzu ka dawo gaskiya anyi malalaci a nan"
Ko juya ya kalleta baiba bare ya tanka mata,yana gama juye ruwan ya shige d'akinsa baiko bi ta kantaba.....
"Bari dai kiga na mik'e ni inama zan samu aron tarho na kira wannan y'ar banzar na jita shiru,ga shi ni kuma ban san inda take ba a garin na kano"
Tayi maganar lokacin da take k'ok'arin yafa mayafin hannunta da ya cukuikuye saboda daud'a da rashin guga,nan ta bazama tayi waje......
《《》》
Shigansa bed room ya kwanta yana tunanin abunda ya kamata ya aikata,sam baya son a sake jefata wani halin duk da dai yanzunma bai san a wane yanayi take ba....
"Ya zama dole na nemo ki duk inda kika shiga a fad'in duniya.........Tabbas MAMA kin aikata kuskure mafi muni a rayuwa amma da sannu zaki girbi abunda kika shuka.....
Wani tunani ne ya bijiro masa take ya mik'e yana laluban phone ensa,kaf d'akin ya duba bai gansuba,d'an tsayawa yayi yana tunani da sauri kuma ya fice daga room en,cikin sauri² ya kama hanyan fita..
A mota ya gano su,inda ya tarar da tarin miss-calls duk daga KHALEEL,kira yabi line en nasa da shi....
"Dallah MALAM ina ka shiga kasa sai nemanka nake tun d'azun?"
"Sorry BRO na manta phone a mota.....Ammm a kwai maganar da nake so muyi,idan kana gida yanzun zan k'araso"
"Ok ba damuwa sai ka k'araso"
Sukayi sallama,motan ya bud'e cikin y'an mintuna ya bar gidan.....
Bai wani b'ata lokaciba ya isa gidan,inda ya tarar da KHALEEL en a parlor,nan suka gaisa da UMMI tana zaune suna kallon AL-JAZEERA....
Ta saba duk lokacin da yazo zata tambayeshi mutanen gida amma yau kam suna gaisawa tayi shiru ta juya taci gaba da kallonta....
KHALEEL ya kalla yana fad'in "MAN muje ko?"
Mik'ewa sukayi suka fice,yayin da UMMI ta rakasu da kallon tausayi....
A haraban gidan suka nemi guri suka zauna,nan kowa yayi shiru...
KHALEEL ya kalleshi da mamaki "ya dai ka ce da magana kuma kayi shiru"
"Wallahi ina jinjina maganar da zan fad'a ne kawai"
"To Allah ya kyauta"
"Ammmm!abu na farko dai da nake son sanar da kai yanzun,ina son mu koma gurin D.P.O da kai gobe,saboda ina son a bamu y'an sanda da zasu dinga kulamin da al'amuran MAMA"
"MAMA kuma kan wane dalili?"
KHALEEL yayi tambayan cikin hanzari...
"EHHH!MAMA....."
"K'wak'walwarka ta tab'u ne da zaka sa ayi mata haka ko kuwa ta aikata wani laifi ne?"
"Uhhmmm!ni dai abunda nake so ayi kenan idan zaka to".....
"Kaga MALAM babu inda zani,ta inama zan biye maka mu aikata wannan shirmen"
Cikin fushi KHALEED ya mik'e yana fad'in
"Kada Allah yasa kayi en,dan ka nunamin haka bazan damuba saboda baka san dad'i ko ciwon k'anwa ba idan wani abu ya sameta saboda kai kad'ai ne,amma ka sani akan KHUBRA zan iya aikata komai......
MAMAN da kake maganar ba zaka bada goyon baya akanta ba,itace silar faruwar komai".....
"Meeeeee?kana nufin ita tasa aka sace KHUBRA ko me,ta yaya ka tabbatar da hakan?"
"Ban saniba,idan ka d'auka wasa nake to ka daina,tabbaci nake baka kan MAMA tasan komai kuma ITA CE SILA"......
《《》》
Washe gari da wuri KHUBRA ta shirya ta fita don yau kam sai ta dangana da rafi zata d'ebo ruwa,shi yasa tun kafin rana ta gama haske garin ta fice,inda tayi sallama da BABA ZUWAIRA sunama juna fatan sa'a....
Lokacin da BABA ZUWAIRA taga fitar KHUBRA binta tayi da kallon tausayi idanunta duk sun ciko da hawaye,fatan samun nasara tayi mata,tana jinjina al'amarin yarinyar,yarinya kyakyawa amma ana neman nakasta mata rayuwa,tabbas dan dai kada tayi magana ne kan wannan sana'ar ta KHUBRAN ta janyo abunda zaisa ta gudu daga hannunta amma kam tabbas da sai ta hanata dan sana'ar ba ta y'a mace bace,ko shi kansa d'a namijinma wannan sana'ar tayi wahala gareshi,sai dai dan kawai neman halak.....
Cike da alhini ta kammala shirinta ta fice zuwa bakin kasuwa.....
《《》》
Tun bayan da MAMA tabar gurin da BB yake zuciyarta ta kasa samun nutsuwa jin ya ambaci police..
"Aiko ko ba don Allah ba na saurara hakanan tun kafin a kamani a gark'ama a jail"
Tana gama maganar ta afka d'akin tana mai rufewa da key......
Niko nace
*"KOWA YA TUBA DAN WUYA BA LADA"*......
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*
💠?💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*21/ʝųŋɛ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_Wannan shafi tukuicine gareku masoyana kuma masoyan wannan novel nawa na *Y'AR GARUWA* a duk inda kuke a fad'in duniya ina al'fahari daku,idan babu ku tabbas babu ni ina sonku so irin wanda bazai fad'uba da baki,Allah ya barmin ku a duk inda kuke....Na gaisheku oll 👌 kuyi komai ba komai *SMASHER* taku ce..._
_Fatan munyi sallah lafiya, ubangiji ya maimaita mana..Ameen.._
*~________________________~*
_Sisinah wollah *GENTLE,SMASHER,HUBBEEY,LIPTON* tare da *AUFANA* muna matuk'ar alfahari dake wollai muna godiya da sadaukarwarki gare mu,jinjinar ban girma ga *CWEET DIDEEYLOV* Allah ya d'aukaka mana ke ki jima kiyi k'arko lokacinki ne yanzun ki ci gaba da haskawa cikin duniyar yanar gizo-gizo,muna nan biye dake duk inda kike...Godiya mai tarin yawa Allah ya k'ara miki lafiya da nisan kwana mai amfani.._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*3⃣0⃣*
*Z* ama yayi kamar wanda aka dangwarar abun da yaji daga bakin KHALEED en duk ya d'aure masa kai,kallonsa ya sake yi yana son sake tabbatarwa dan kada suzo suyi abu da ka shi yasa a wannan lokacin da ya sake kallonsa ya furta
"Da dai ka nemi guri ka zauna,dan ni har ga Allah ina buk'atar kamin k'arin bayani kada muzo muyi abunda zaisa muyi DANA SANI"
Wani banzan kallo BB ya bishi da shi had'e da sakin tsaki,ba tare da ya zauna ba kamar yadda KHALEEL en ya buk'ata ya fara magana
"Kafi kowa sanin halina kamar yadda kasan ba zan yi maka k'arya ba"
"Hakane amma kasan shi al'amari irin wannan ba a masa gaggawa,da ka dakata munyi bincike tukuna"
"Heeyy!MALAM har wani BINCIKE kake neman muyi bayan wanda nayi,ko an fad'a maka nima ina cikin mutanen da suke yanke hukunci cikin gaggawa?
Idan mafarki kake to maza ka farka dan wannan kwana² da kakemin bazai hanani abunda nayi niyyaba"...
"To Allah ya kyauta,kai matsalarka kana da shegen taurin kai,baza ka tsaya kayima mutane bayaniba sai dai ka bada magana a dunk'ule"
"Kai kuma gaka mai kullallen kai da baka iya fuskanta ko?"
"Mtssssss!Allah ya shirye ka,amma zauna muyi shawaran hanyan da ya kamata mubi kafin muje wajen D.P.O"
Jin da yayi ya ambaci D.P.O shi ya bashi damar zama
"To yanzun mene abun yi ne kam?" BB ya tambayi KHALEEL
"Ummmm!ina ganin mu bari zuwa gobe sai muje mu sanar masa duk halin da ake ciki,ina tunanin haka ya kamata muyi"
"Toh!hakanma yayi Allah ya kaimu.....Muje nama UMMI sallama zan wuce gida dare na dad'a yi"
"Ok ba matsala muje"
Mik'ewa sukayi suna masu nufan cikin gidan....
A parlor suka tarar da ita har time en tana kallo,sallama ya mata,ta bishi da fatan isa gida lafiya..
Har bakin motor KHALEEL ya rakashi sukayi sallama tare da musabiha,yayima motor en key........
《《》》
'Daya bayan d'aya take bin robber's en nata tana zuba musu ruwa yayinda cikin k'arfin hali da k'arfin zuciya take d'auka tana jerasu cikin kuran nata,haka taita fama har ta gama jerasu..
Hannu ta mik'a saman pore head enta tana goge sweat da ya tsatsafo mata,sai da ta d'an huta tukun kafin ta kama hanyan shiga cikin gari,kamar jiya haka tayi ta zagaye cikin garin,kafin wucewar awa d'aya babu komai cikin kuran nata,kasancewar garin sun d'anyi nisa da gurin da ake d'ebo ruwan,shi yasa wasu daga cikin mutanen garin basa son zuwa d'iban ruwan,yayinda wasu kuma suka fi son *"Y'AN GARUWA"* su kawo su saya....
Ta bakin kasuwa ta biyo zata koma,a dai² lokacin BABA ZUWAIRA na kan ciniki itama,ta hango KHUBRA lokacin kuma rana har ta bud'e sosai,da murmushi a fuskanta ta k'araso...
"Y'ata ta kaina da ganin wannan murmushin da kike akwai alamun nasara"
BABA ZUWAIRA ta fad'a itama tana murmushin
"Wollahi kuwa BABATA anyi nasara"
"Aaa!masha Allah,maza zo kici abinci kafin ki tafi"
"Laaa!BABA nafa ci abinci d'azu kuma ni bana jin yunwa yanzun"
"To shi kenan maza zo ki huta kafin ki tafi ko"
"A'a gara dai na koma bakin sana'a anjima sai na huta"
"To shi kenan Allah ya bada sa'a"
KHUBRA ta amsa da "ameen" sannan ta kama hanyan komawa rafi,kamar wancan lokacin haka ta kammala ta sake biyo hanyan jejin zuwa cikin gari......
《《》》
"Haba HAJIYA LAURA nafa fad'a miki yanda al'amarin nan ya kasance,wallahi yaran nan yana neman ya jagulamin lissafi,gaba d'aya ya gama sanin duk wani abu dana aikata kan wannan matsiyaciyar yarinyar...
'Dazufa da yanamin magana kamar shi ya haifeni,har da yimin wani wa'azi"
"Kai HAJIYA MURJA kina d'aukan komai da zafi,banda abunki dan yayi miki wannan maganar shi ne zai sa ki tashi hankali akan wannan maganar"
"To me kike so ayi kina ganin yadda yake maganar police kinga kuwa shirinmu yana neman rushewa"......
"Ni kam dan Allah HAJIYA MURJA ki kwantar da hankalinki,zan san yadda zanyi na ganin babu abunda ya faru"
"Uhmmm!HAJIYA LAURA kenan lallai baki san halin KHALEED ba,ko ni da nake matsayin mahaifiyarsa ina shayin shiga al'amuransa,saboda halinsa kaf irin na maifinsa ne,idan sukayi magana basa tab'a canzawa,suna da matuk'ar taurin kai,shi yasa nake jin tsoron su furta wata magana dan ina da tabbacin ba janyewa zai yiba"....
"To ai shi kenan amma dai duk yanda ake cikima zan sanar miki"
Ita kad'ai zaune sai surutai take kamar wacce ta zautu,duk ta dad'a ramewa ga wani tsufa da ta dad'a yi kamaninta sun d'an jirkita....
Sallama akayi k'asa² daga bakin k'ofar shigowa gidan,hannunsa d'auke da robber 25 litres guda biyu dattijon ya shigo haka ya wuce ya juye ruwan cikin randunan dake jikin dangar kara ta gidan...
"Wai tun d'azu daka fita sai yanzu ka dawo gaskiya anyi malalaci a nan"
Ko juya ya kalleta baiba bare ya tanka mata,yana gama juye ruwan ya shige d'akinsa baiko bi ta kantaba.....
"Bari dai kiga na mik'e ni inama zan samu aron tarho na kira wannan y'ar banzar na jita shiru,ga shi ni kuma ban san inda take ba a garin na kano"
Tayi maganar lokacin da take k'ok'arin yafa mayafin hannunta da ya cukuikuye saboda daud'a da rashin guga,nan ta bazama tayi waje......
《《》》
Shigansa bed room ya kwanta yana tunanin abunda ya kamata ya aikata,sam baya son a sake jefata wani halin duk da dai yanzunma bai san a wane yanayi take ba....
"Ya zama dole na nemo ki duk inda kika shiga a fad'in duniya.........Tabbas MAMA kin aikata kuskure mafi muni a rayuwa amma da sannu zaki girbi abunda kika shuka.....
Wani tunani ne ya bijiro masa take ya mik'e yana laluban phone ensa,kaf d'akin ya duba bai gansuba,d'an tsayawa yayi yana tunani da sauri kuma ya fice daga room en,cikin sauri² ya kama hanyan fita..
A mota ya gano su,inda ya tarar da tarin miss-calls duk daga KHALEEL,kira yabi line en nasa da shi....
"Dallah MALAM ina ka shiga kasa sai nemanka nake tun d'azun?"
"Sorry BRO na manta phone a mota.....Ammm a kwai maganar da nake so muyi,idan kana gida yanzun zan k'araso"
"Ok ba damuwa sai ka k'araso"
Sukayi sallama,motan ya bud'e cikin y'an mintuna ya bar gidan.....
Bai wani b'ata lokaciba ya isa gidan,inda ya tarar da KHALEEL en a parlor,nan suka gaisa da UMMI tana zaune suna kallon AL-JAZEERA....
Ta saba duk lokacin da yazo zata tambayeshi mutanen gida amma yau kam suna gaisawa tayi shiru ta juya taci gaba da kallonta....
KHALEEL ya kalla yana fad'in "MAN muje ko?"
Mik'ewa sukayi suka fice,yayin da UMMI ta rakasu da kallon tausayi....
A haraban gidan suka nemi guri suka zauna,nan kowa yayi shiru...
KHALEEL ya kalleshi da mamaki "ya dai ka ce da magana kuma kayi shiru"
"Wallahi ina jinjina maganar da zan fad'a ne kawai"
"To Allah ya kyauta"
"Ammmm!abu na farko dai da nake son sanar da kai yanzun,ina son mu koma gurin D.P.O da kai gobe,saboda ina son a bamu y'an sanda da zasu dinga kulamin da al'amuran MAMA"
"MAMA kuma kan wane dalili?"
KHALEEL yayi tambayan cikin hanzari...
"EHHH!MAMA....."
"K'wak'walwarka ta tab'u ne da zaka sa ayi mata haka ko kuwa ta aikata wani laifi ne?"
"Uhhmmm!ni dai abunda nake so ayi kenan idan zaka to".....
"Kaga MALAM babu inda zani,ta inama zan biye maka mu aikata wannan shirmen"
Cikin fushi KHALEED ya mik'e yana fad'in
"Kada Allah yasa kayi en,dan ka nunamin haka bazan damuba saboda baka san dad'i ko ciwon k'anwa ba idan wani abu ya sameta saboda kai kad'ai ne,amma ka sani akan KHUBRA zan iya aikata komai......
MAMAN da kake maganar ba zaka bada goyon baya akanta ba,itace silar faruwar komai".....
"Meeeeee?kana nufin ita tasa aka sace KHUBRA ko me,ta yaya ka tabbatar da hakan?"
"Ban saniba,idan ka d'auka wasa nake to ka daina,tabbaci nake baka kan MAMA tasan komai kuma ITA CE SILA"......
《《》》
Washe gari da wuri KHUBRA ta shirya ta fita don yau kam sai ta dangana da rafi zata d'ebo ruwa,shi yasa tun kafin rana ta gama haske garin ta fice,inda tayi sallama da BABA ZUWAIRA sunama juna fatan sa'a....
Lokacin da BABA ZUWAIRA taga fitar KHUBRA binta tayi da kallon tausayi idanunta duk sun ciko da hawaye,fatan samun nasara tayi mata,tana jinjina al'amarin yarinyar,yarinya kyakyawa amma ana neman nakasta mata rayuwa,tabbas dan dai kada tayi magana ne kan wannan sana'ar ta KHUBRAN ta janyo abunda zaisa ta gudu daga hannunta amma kam tabbas da sai ta hanata dan sana'ar ba ta y'a mace bace,ko shi kansa d'a namijinma wannan sana'ar tayi wahala gareshi,sai dai dan kawai neman halak.....
Cike da alhini ta kammala shirinta ta fice zuwa bakin kasuwa.....
《《》》
Tun bayan da MAMA tabar gurin da BB yake zuciyarta ta kasa samun nutsuwa jin ya ambaci police..
"Aiko ko ba don Allah ba na saurara hakanan tun kafin a kamani a gark'ama a jail"
Tana gama maganar ta afka d'akin tana mai rufewa da key......
Niko nace
*"KOWA YA TUBA DAN WUYA BA LADA"*......
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*
💠?💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*21/ʝųŋɛ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_Wannan shafi tukuicine gareku masoyana kuma masoyan wannan novel nawa na *Y'AR GARUWA* a duk inda kuke a fad'in duniya ina al'fahari daku,idan babu ku tabbas babu ni ina sonku so irin wanda bazai fad'uba da baki,Allah ya barmin ku a duk inda kuke....Na gaisheku oll 👌 kuyi komai ba komai *SMASHER* taku ce..._
_Fatan munyi sallah lafiya, ubangiji ya maimaita mana..Ameen.._
*~________________________~*
_Sisinah wollah *GENTLE,SMASHER,HUBBEEY,LIPTON* tare da *AUFANA* muna matuk'ar alfahari dake wollai muna godiya da sadaukarwarki gare mu,jinjinar ban girma ga *CWEET DIDEEYLOV* Allah ya d'aukaka mana ke ki jima kiyi k'arko lokacinki ne yanzun ki ci gaba da haskawa cikin duniyar yanar gizo-gizo,muna nan biye dake duk inda kike...Godiya mai tarin yawa Allah ya k'ara miki lafiya da nisan kwana mai amfani.._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*3⃣0⃣*
*Z* ama yayi kamar wanda aka dangwarar abun da yaji daga bakin KHALEED en duk ya d'aure masa kai,kallonsa ya sake yi yana son sake tabbatarwa dan kada suzo suyi abu da ka shi yasa a wannan lokacin da ya sake kallonsa ya furta
"Da dai ka nemi guri ka zauna,dan ni har ga Allah ina buk'atar kamin k'arin bayani kada muzo muyi abunda zaisa muyi DANA SANI"
Wani banzan kallo BB ya bishi da shi had'e da sakin tsaki,ba tare da ya zauna ba kamar yadda KHALEEL en ya buk'ata ya fara magana
"Kafi kowa sanin halina kamar yadda kasan ba zan yi maka k'arya ba"
"Hakane amma kasan shi al'amari irin wannan ba a masa gaggawa,da ka dakata munyi bincike tukuna"
"Heeyy!MALAM har wani BINCIKE kake neman muyi bayan wanda nayi,ko an fad'a maka nima ina cikin mutanen da suke yanke hukunci cikin gaggawa?
Idan mafarki kake to maza ka farka dan wannan kwana² da kakemin bazai hanani abunda nayi niyyaba"...
"To Allah ya kyauta,kai matsalarka kana da shegen taurin kai,baza ka tsaya kayima mutane bayaniba sai dai ka bada magana a dunk'ule"
"Kai kuma gaka mai kullallen kai da baka iya fuskanta ko?"
"Mtssssss!Allah ya shirye ka,amma zauna muyi shawaran hanyan da ya kamata mubi kafin muje wajen D.P.O"
Jin da yayi ya ambaci D.P.O shi ya bashi damar zama
"To yanzun mene abun yi ne kam?" BB ya tambayi KHALEEL
"Ummmm!ina ganin mu bari zuwa gobe sai muje mu sanar masa duk halin da ake ciki,ina tunanin haka ya kamata muyi"
"Toh!hakanma yayi Allah ya kaimu.....Muje nama UMMI sallama zan wuce gida dare na dad'a yi"
"Ok ba matsala muje"
Mik'ewa sukayi suna masu nufan cikin gidan....
A parlor suka tarar da ita har time en tana kallo,sallama ya mata,ta bishi da fatan isa gida lafiya..
Har bakin motor KHALEEL ya rakashi sukayi sallama tare da musabiha,yayima motor en key........
《《》》
'Daya bayan d'aya take bin robber's en nata tana zuba musu ruwa yayinda cikin k'arfin hali da k'arfin zuciya take d'auka tana jerasu cikin kuran nata,haka taita fama har ta gama jerasu..
Hannu ta mik'a saman pore head enta tana goge sweat da ya tsatsafo mata,sai da ta d'an huta tukun kafin ta kama hanyan shiga cikin gari,kamar jiya haka tayi ta zagaye cikin garin,kafin wucewar awa d'aya babu komai cikin kuran nata,kasancewar garin sun d'anyi nisa da gurin da ake d'ebo ruwan,shi yasa wasu daga cikin mutanen garin basa son zuwa d'iban ruwan,yayinda wasu kuma suka fi son *"Y'AN GARUWA"* su kawo su saya....
Ta bakin kasuwa ta biyo zata koma,a dai² lokacin BABA ZUWAIRA na kan ciniki itama,ta hango KHUBRA lokacin kuma rana har ta bud'e sosai,da murmushi a fuskanta ta k'araso...
"Y'ata ta kaina da ganin wannan murmushin da kike akwai alamun nasara"
BABA ZUWAIRA ta fad'a itama tana murmushin
"Wollahi kuwa BABATA anyi nasara"
"Aaa!masha Allah,maza zo kici abinci kafin ki tafi"
"Laaa!BABA nafa ci abinci d'azu kuma ni bana jin yunwa yanzun"
"To shi kenan maza zo ki huta kafin ki tafi ko"
"A'a gara dai na koma bakin sana'a anjima sai na huta"
"To shi kenan Allah ya bada sa'a"
KHUBRA ta amsa da "ameen" sannan ta kama hanyan komawa rafi,kamar wancan lokacin haka ta kammala ta sake biyo hanyan jejin zuwa cikin gari......
《《》》
"Haba HAJIYA LAURA nafa fad'a miki yanda al'amarin nan ya kasance,wallahi yaran nan yana neman ya jagulamin lissafi,gaba d'aya ya gama sanin duk wani abu dana aikata kan wannan matsiyaciyar yarinyar...
'Dazufa da yanamin magana kamar shi ya haifeni,har da yimin wani wa'azi"
"Kai HAJIYA MURJA kina d'aukan komai da zafi,banda abunki dan yayi miki wannan maganar shi ne zai sa ki tashi hankali akan wannan maganar"
"To me kike so ayi kina ganin yadda yake maganar police kinga kuwa shirinmu yana neman rushewa"......
"Ni kam dan Allah HAJIYA MURJA ki kwantar da hankalinki,zan san yadda zanyi na ganin babu abunda ya faru"
"Uhmmm!HAJIYA LAURA kenan lallai baki san halin KHALEED ba,ko ni da nake matsayin mahaifiyarsa ina shayin shiga al'amuransa,saboda halinsa kaf irin na maifinsa ne,idan sukayi magana basa tab'a canzawa,suna da matuk'ar taurin kai,shi yasa nake jin tsoron su furta wata magana dan ina da tabbacin ba janyewa zai yiba"....
"To ai shi kenan amma dai duk yanda ake cikima zan sanar miki"