Sashe 19
Yar Garuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
''Duk ranar da kika sake min irin wannan maganar wallahi sai nayi miki wanda yafi wannan''
''Tabbbb to wallahi baki isa ba,Allah yau babu abunda zai hanani ramawa''
Nan tayi kan ASHNA suka hau kokawa,ita kam KHUBRA sai hak'uri take basu,duk da maganar da ASHNA tayi kanta ranta ya sosu ganin suna fad'an kuma ta shiga k'ok'arin rabasu amma ina sunk'i rabuwa....
Hayaniyar da ya jiyo daga kitchen en shi yasa ya taso yana zuwa ya tarar dasu suna kokawa,tsawa ya kwad'a musu duka
''Uban me ya had'aku da zaku sa mutane a gaba kuna rigima?''
''YAYA wai fa kan muna maganarmu shi ne daga zuwanta ta sa mana baki,dan nayi mata magana shi ne ta mareni''
''Ai ke dama baki da hankali kullum girma kike kina dad'a cin k'asa,wawiya kawai zo ki b'acemin a nan ko na b'alaki''
Fitowa tayi tana turo baki k'asa² ta hau k'unk'uni,duk abunda take idanunsa na kanta,sai da ya bari ta zo zata gifta ta kusa da shi ya fizgota aiko nan ya shiga knocking kanta
''Ni nake miki magana kikema k'unk'uni ko?''
Ta kasa magana saboda azaba,ta sa hannayenta tana son k'are kanta ganin yak'i barinta ta hau masa ihuuu,k'afa yasa ya ture ta gefe
''Gobe ma idan na miki magana ki sake min irin wannan kiga yadda zanyi da ke sha³''
Da gudu ta bar gurin tayi d'aki sai kwala ihu take uwa wacce akace uwarta ta mutu.....
Kallon ZUHRA yayi ''Ke kuma ki ci gaba da fitsara kinji,da dai ban sanki da wannan halinba,amma yanzun kin sauya hali''
Kanta a k'asa har ya gama abunda zaiyi ya bar gurin,kuka ZUHRA ta sa,matsowa tayi ta kamata ta zaunar da ita tana bata hak'uri itama kamar za tayi kukan
''Kinga kiyi shiru kije ki bashi hak'uri kar yayi fushi da ke,kina ganin dai yanda ya bar nan''
Shiru tayi ta hau goge fuskanta,bin bayansa tayi a parlor ta tarar da shi ya dafe kansa da hannu,a k'asa ta zauna dai² kusa da k'afafunsa
''Pardon please BB''
Shiru tayi tana neman kalmomin da za tayi amfani da su
''Allah YAYA ka yadda ni ba rashin kunya nayi mata ba''
Shiru yayi mata baice komai ba,ita kuma hakan da yayi yak'i mata magana tasa masa kuka....
A hankali ya bud'e fuskansa,tashi yayi ya zauna
''Ya isa haka,amma abunda bana so ki dena biye mata kuna wannan shirmen kinji ko?''
''In Allah ya yarda bazan sake ba''
''Yawwa to goge fuskanki''
Goge fuskanta tayi,kafin ta mik'e
''Na gode YAYANA''
Murmushi ya mata,ita kuma ta juya ta bar gurin........
《《》》
Tun da ya fice bai koma gidan ba sai dare sannan ya shigo gidan,babu kowa a parlor haka ya lallab'a ya shige bed room ensa,yana shiga ya rufe door en ko light en d'akin bai kunna ba haka ya gama abunda zaiyi ya kwanta....
Da safe ko bai bari sun had'u da UMMI ba yayi saurin ficewa....
Yau kwana uku kenan UMMI bata sa KHALEEL a idonta ba,abun duniya duk ya dameta,tun safe ta fito amma tana duba d'akinsan ta tarar har ya fice,kuma ta tabbatar a gidan yake kwana,yau kam ta k'udurce duk tsayin lokacin da zai shafe zata jira don magance matsala....
Tun da ta nemi guri ta zauna bata ko tashiba,duk abun da yayi ya dameta,ko sallah za tayi a nan cikin parlor take yi duk dan kada ya shigo ba ta saniba.....
《《》》
Shigowarta kenan cikin gidan,aiko muryanta kad'ai ASHNA ta jiyo tayo waje tana kuka uwa yanzun ne abun ya faru....
Tana zuwa ta fad'a jikin MAMA tana gunjin kuka,kallonta MAMAN tayi tana fad'in
''Me aka miki?me ya faru?maza sanar da ni''
Kasa yin magana tayi sai kuka take kamar ana zarar ranta,rarrashinta MAMAN tayi har sai da tayi shiru sannan ta hau fad'in k'arya da gaskiya duk ta sanar mata,aiko ranta iyayi million ya b'aci
''Yi shirunki dama abunda nake hasashe kenan amma ba komai yi shiru karki damu kinji y'ar lele''
Dariyar kissa tayi tana fad'in
''MAMA dan Allah ina YAH KHALEEL,yaushe zaki je gidan su?''
''Uhmmm!ASHNATA kenan mene kike tambayarsa?''
''Babu komai MAMA kawai tambaya nayi''
''Fad'amin dai in da wani abu''
Da gudu ta bar gurin tana dariya,ita ko MAMA dariya kawai tayi tana kallonta.......
《《》》
K'arfe 1:00am ya shigo gidan,tafiya ya ci gaba da yi a cikin parlorn,sai da yazo tsakiya yaga haske ya gauraye cikin parlorn,juyowa yayi yana kallon cikin parlorn.Tsaye yaga UMMIN nasa wani kallo da ta yi masa shi yasa shi sunkuyar da kai k'asa
''Yanzu SON abunda kayi ka kyauta kenan?akan wannan maganar za kayi fushi da ni?shi kenan duk abunda kaga ya dace da kai kayi kaji?''
Ji yayi gaba d'aya jikinsa yayi sanyi,sam ya kasa motsawa daga gurin,har tayi ta gama fad'an da zatayi masa,kansa a k'asa ya fara tafiya da k'yar har ya zo gabanta,durk'usawa yayi har k'asa ya rik'e k'afafunta.Gafaranta ya shiga nema da yake ba ta da rik'o ta yafe masa...
''SON maza je ka kwanta gobe in sha Allah zamu je gidan HAJIYA MURJA duk abunda kake so nima ina sonsa matukar bai kaucewa hanya ba,kuma bai sab'awa addini ba''....
''Yawwa UMMINA na gode sosai,shi yasa nake sonki''
Ya bata peck a kumatu ya fice yana mata sai da safe,farin cikin dake kwance kan fuskarsa shi ya bata nutsuwa tayi murmushi,kafin ta bar parlorn ta nufi bed room enta.....
11:45am ya fito cikin shirinsa,k'ananan kaya ne a jikinsa tun daga parlor yake kiran UMMI dai² ta fito daga d'akin take fad'in
''Kai SON ban sankafa da fitsara ba,irin wannan kira haka kamar wanda zai bar garin,saurin me kake yine?''
''Uhmmm!Allah UMMI bana son rana tayi mana ne''
''Za dai ka fad'i gaskiyama''
Dariya yayi yana yin gaba,ba tare da ya furta komaiba,cikin minti goma sha biyar suka iso gidan...
A parlor suka tarar da yaran,nan ko suka shiga gaida su,ASHNA sai kallon KHALEEL take wanda baima san me take yi ba,da sauri HAJIYA MURJA ta fito tana fad'in
''Maraba da zuwa,ina fad'in zanzo ashema zaki rigani zuwa''
''Uhmm!ai kuwa dan ko d'anki ne ya tasoni ba zuwana bane wannan zuwansa ne''
Y'ar dariya ta yi suka shiga d'akinta,sun gaisa a mutunce,kafin HAJIYA FATEE ta sanar mata da dalilin zuwan nasu.A ranta kam sam bata ji dad'in maganar ba,amma a fili sai ta nuna mata babu komai,nan suka ci gaba da fira kamar babu komai a ranta....
'Ban garen KHALEEL da BB kuwa,a bed room ya tarar da shi yana kwance,shigowansa yasa ya tashi ya nufi hanyan toilet yana shirin shiga wanka,sun gaisa ya juya zai shige KHALEEL ya dakatar da shi ta hanyar fad'in
''Yeahhh!ka fara tayani murna kafin ka wuce mana ko so kake ka barni nan da kad'aici?''
'Dan juyowa yayi ya kalleshi,wucewa yayi zai shige kalaman KHALEEL suka dakatar da shi
''Haba mana YAYANMU ai sai ka''.......
Bai k'arasa ba ya juyo ya kalleshi
''Ai kai kam baka da girma,mene kuma na wani cemin YAYANKU banda iskanci irin naka YAYANKU kai da wa?''
''Ni da abar k'aunata mana''
'Dan dawowa yayi ya zauna kusa da shi
''Ka ce mene,wa ce kuma haka?''
''Wannan k'anwar taka fa nake nufi''
Yayi maganar yana kwanciya da baya saman bed en,yana rufe ido
''Ai kam ban san me kake fad'a ba''
''Da Allah wannan balabiyar nake nufi''
Ido ya fito waje coz ya gane inda maganar tasa ta dosa,mik'ewa yayi baiyi maganaba,ya sake tafiya zai shiga toilet en coz ya d'an fara jin haushin maganar
''Banza ne kai ai idanma baka so to barin sanar da kai tunda ba kai zaka bani ba.....Yauma dalilin da yasa kaga UMMI kan maganar ne''........
Cikin tsawa ya juyo yana fad'in
''What?''
Tambayar ce ta sa KHALEEL d'agowa ya kalleshi yanayin da yagan shi ciki shi ya bashi tsoro,kasa magana yayi kawai ya juya a fusace ya shige toilet en had'e da turo k'ofan da k'arfi,abunda yayi ne ya bawa KHALEEL mamaki ya bi k'ofan da kallo zuciyansa fal tunani...........
*#Huh! Don't imaging coz yanzun aka soma,chakwakiya na gaba....*
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*10/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣5⃣*
*K'*asan shower yayi still ruwa sai sauka yake a jikinsa yana zubewa,sam ya kasa samun nutsuwa,gaba d'aya haushin KHALEEL en yake kan wannan maganar da ya zo masa da ita,shi kam duk da yasan abunda zai faru kenan a zuwansu gidan da yayi fatanma bai ga wannan ranar ba,tunani duk ya dame shi,kusan mintuna ashirin ya d'auka a haka hannayensa dafe jikin wall en toilet en....
Da k'yar yayi wankan,bakinsa yaji kamar yana masa d'aci saboda b'acin rai,zuciyarsa ko uwa za ta fito,haka ya b'ata lokaci cikin toilet en kafin ya fito d'aure da towel,jikinsa kad'ai ya goge ya saka kayansa,car key ensa ya zara kan mirror face ensa a murtuk'e yayi hanyan ficewa daga bed room en ba tare da ya san inda zai nufaba......
Duk abunda yake yi idanun KHALEEL na kansa,sam ya kasa ganema kansa dalilin da yasa ya zuba masa na mujiya kenan,sai da yaga yana shirin fita tukun ya furta
''Ina kuma zaka je kabarni nan?''
A d'an fusace ya juyo ya kalleshi
''Ka aikeni ne da zaka tambayeni?''
''No!Allah ya baka hak'uri,amma banyi da niyyan b'ata maka rai ba''
Juyawa yayi zai fice har ya murd'a handled na door en KHALEEL ya taso ya biyo bayansa
''Man wai me yake faruwa,na ganka ba kamar yadda na sameka ba''
Yana tafiya yake fad'in
''Mene ka gani?''
''Please tsaya muyi magana kafin ka wuce''
''Tabbbb to wallahi baki isa ba,Allah yau babu abunda zai hanani ramawa''
Nan tayi kan ASHNA suka hau kokawa,ita kam KHUBRA sai hak'uri take basu,duk da maganar da ASHNA tayi kanta ranta ya sosu ganin suna fad'an kuma ta shiga k'ok'arin rabasu amma ina sunk'i rabuwa....
Hayaniyar da ya jiyo daga kitchen en shi yasa ya taso yana zuwa ya tarar dasu suna kokawa,tsawa ya kwad'a musu duka
''Uban me ya had'aku da zaku sa mutane a gaba kuna rigima?''
''YAYA wai fa kan muna maganarmu shi ne daga zuwanta ta sa mana baki,dan nayi mata magana shi ne ta mareni''
''Ai ke dama baki da hankali kullum girma kike kina dad'a cin k'asa,wawiya kawai zo ki b'acemin a nan ko na b'alaki''
Fitowa tayi tana turo baki k'asa² ta hau k'unk'uni,duk abunda take idanunsa na kanta,sai da ya bari ta zo zata gifta ta kusa da shi ya fizgota aiko nan ya shiga knocking kanta
''Ni nake miki magana kikema k'unk'uni ko?''
Ta kasa magana saboda azaba,ta sa hannayenta tana son k'are kanta ganin yak'i barinta ta hau masa ihuuu,k'afa yasa ya ture ta gefe
''Gobe ma idan na miki magana ki sake min irin wannan kiga yadda zanyi da ke sha³''
Da gudu ta bar gurin tayi d'aki sai kwala ihu take uwa wacce akace uwarta ta mutu.....
Kallon ZUHRA yayi ''Ke kuma ki ci gaba da fitsara kinji,da dai ban sanki da wannan halinba,amma yanzun kin sauya hali''
Kanta a k'asa har ya gama abunda zaiyi ya bar gurin,kuka ZUHRA ta sa,matsowa tayi ta kamata ta zaunar da ita tana bata hak'uri itama kamar za tayi kukan
''Kinga kiyi shiru kije ki bashi hak'uri kar yayi fushi da ke,kina ganin dai yanda ya bar nan''
Shiru tayi ta hau goge fuskanta,bin bayansa tayi a parlor ta tarar da shi ya dafe kansa da hannu,a k'asa ta zauna dai² kusa da k'afafunsa
''Pardon please BB''
Shiru tayi tana neman kalmomin da za tayi amfani da su
''Allah YAYA ka yadda ni ba rashin kunya nayi mata ba''
Shiru yayi mata baice komai ba,ita kuma hakan da yayi yak'i mata magana tasa masa kuka....
A hankali ya bud'e fuskansa,tashi yayi ya zauna
''Ya isa haka,amma abunda bana so ki dena biye mata kuna wannan shirmen kinji ko?''
''In Allah ya yarda bazan sake ba''
''Yawwa to goge fuskanki''
Goge fuskanta tayi,kafin ta mik'e
''Na gode YAYANA''
Murmushi ya mata,ita kuma ta juya ta bar gurin........
《《》》
Tun da ya fice bai koma gidan ba sai dare sannan ya shigo gidan,babu kowa a parlor haka ya lallab'a ya shige bed room ensa,yana shiga ya rufe door en ko light en d'akin bai kunna ba haka ya gama abunda zaiyi ya kwanta....
Da safe ko bai bari sun had'u da UMMI ba yayi saurin ficewa....
Yau kwana uku kenan UMMI bata sa KHALEEL a idonta ba,abun duniya duk ya dameta,tun safe ta fito amma tana duba d'akinsan ta tarar har ya fice,kuma ta tabbatar a gidan yake kwana,yau kam ta k'udurce duk tsayin lokacin da zai shafe zata jira don magance matsala....
Tun da ta nemi guri ta zauna bata ko tashiba,duk abun da yayi ya dameta,ko sallah za tayi a nan cikin parlor take yi duk dan kada ya shigo ba ta saniba.....
《《》》
Shigowarta kenan cikin gidan,aiko muryanta kad'ai ASHNA ta jiyo tayo waje tana kuka uwa yanzun ne abun ya faru....
Tana zuwa ta fad'a jikin MAMA tana gunjin kuka,kallonta MAMAN tayi tana fad'in
''Me aka miki?me ya faru?maza sanar da ni''
Kasa yin magana tayi sai kuka take kamar ana zarar ranta,rarrashinta MAMAN tayi har sai da tayi shiru sannan ta hau fad'in k'arya da gaskiya duk ta sanar mata,aiko ranta iyayi million ya b'aci
''Yi shirunki dama abunda nake hasashe kenan amma ba komai yi shiru karki damu kinji y'ar lele''
Dariyar kissa tayi tana fad'in
''MAMA dan Allah ina YAH KHALEEL,yaushe zaki je gidan su?''
''Uhmmm!ASHNATA kenan mene kike tambayarsa?''
''Babu komai MAMA kawai tambaya nayi''
''Fad'amin dai in da wani abu''
Da gudu ta bar gurin tana dariya,ita ko MAMA dariya kawai tayi tana kallonta.......
《《》》
K'arfe 1:00am ya shigo gidan,tafiya ya ci gaba da yi a cikin parlorn,sai da yazo tsakiya yaga haske ya gauraye cikin parlorn,juyowa yayi yana kallon cikin parlorn.Tsaye yaga UMMIN nasa wani kallo da ta yi masa shi yasa shi sunkuyar da kai k'asa
''Yanzu SON abunda kayi ka kyauta kenan?akan wannan maganar za kayi fushi da ni?shi kenan duk abunda kaga ya dace da kai kayi kaji?''
Ji yayi gaba d'aya jikinsa yayi sanyi,sam ya kasa motsawa daga gurin,har tayi ta gama fad'an da zatayi masa,kansa a k'asa ya fara tafiya da k'yar har ya zo gabanta,durk'usawa yayi har k'asa ya rik'e k'afafunta.Gafaranta ya shiga nema da yake ba ta da rik'o ta yafe masa...
''SON maza je ka kwanta gobe in sha Allah zamu je gidan HAJIYA MURJA duk abunda kake so nima ina sonsa matukar bai kaucewa hanya ba,kuma bai sab'awa addini ba''....
''Yawwa UMMINA na gode sosai,shi yasa nake sonki''
Ya bata peck a kumatu ya fice yana mata sai da safe,farin cikin dake kwance kan fuskarsa shi ya bata nutsuwa tayi murmushi,kafin ta bar parlorn ta nufi bed room enta.....
11:45am ya fito cikin shirinsa,k'ananan kaya ne a jikinsa tun daga parlor yake kiran UMMI dai² ta fito daga d'akin take fad'in
''Kai SON ban sankafa da fitsara ba,irin wannan kira haka kamar wanda zai bar garin,saurin me kake yine?''
''Uhmmm!Allah UMMI bana son rana tayi mana ne''
''Za dai ka fad'i gaskiyama''
Dariya yayi yana yin gaba,ba tare da ya furta komaiba,cikin minti goma sha biyar suka iso gidan...
A parlor suka tarar da yaran,nan ko suka shiga gaida su,ASHNA sai kallon KHALEEL take wanda baima san me take yi ba,da sauri HAJIYA MURJA ta fito tana fad'in
''Maraba da zuwa,ina fad'in zanzo ashema zaki rigani zuwa''
''Uhmm!ai kuwa dan ko d'anki ne ya tasoni ba zuwana bane wannan zuwansa ne''
Y'ar dariya ta yi suka shiga d'akinta,sun gaisa a mutunce,kafin HAJIYA FATEE ta sanar mata da dalilin zuwan nasu.A ranta kam sam bata ji dad'in maganar ba,amma a fili sai ta nuna mata babu komai,nan suka ci gaba da fira kamar babu komai a ranta....
'Ban garen KHALEEL da BB kuwa,a bed room ya tarar da shi yana kwance,shigowansa yasa ya tashi ya nufi hanyan toilet yana shirin shiga wanka,sun gaisa ya juya zai shige KHALEEL ya dakatar da shi ta hanyar fad'in
''Yeahhh!ka fara tayani murna kafin ka wuce mana ko so kake ka barni nan da kad'aici?''
'Dan juyowa yayi ya kalleshi,wucewa yayi zai shige kalaman KHALEEL suka dakatar da shi
''Haba mana YAYANMU ai sai ka''.......
Bai k'arasa ba ya juyo ya kalleshi
''Ai kai kam baka da girma,mene kuma na wani cemin YAYANKU banda iskanci irin naka YAYANKU kai da wa?''
''Ni da abar k'aunata mana''
'Dan dawowa yayi ya zauna kusa da shi
''Ka ce mene,wa ce kuma haka?''
''Wannan k'anwar taka fa nake nufi''
Yayi maganar yana kwanciya da baya saman bed en,yana rufe ido
''Ai kam ban san me kake fad'a ba''
''Da Allah wannan balabiyar nake nufi''
Ido ya fito waje coz ya gane inda maganar tasa ta dosa,mik'ewa yayi baiyi maganaba,ya sake tafiya zai shiga toilet en coz ya d'an fara jin haushin maganar
''Banza ne kai ai idanma baka so to barin sanar da kai tunda ba kai zaka bani ba.....Yauma dalilin da yasa kaga UMMI kan maganar ne''........
Cikin tsawa ya juyo yana fad'in
''What?''
Tambayar ce ta sa KHALEEL d'agowa ya kalleshi yanayin da yagan shi ciki shi ya bashi tsoro,kasa magana yayi kawai ya juya a fusace ya shige toilet en had'e da turo k'ofan da k'arfi,abunda yayi ne ya bawa KHALEEL mamaki ya bi k'ofan da kallo zuciyansa fal tunani...........
*#Huh! Don't imaging coz yanzun aka soma,chakwakiya na gaba....*
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*10/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣5⃣*
*K'*asan shower yayi still ruwa sai sauka yake a jikinsa yana zubewa,sam ya kasa samun nutsuwa,gaba d'aya haushin KHALEEL en yake kan wannan maganar da ya zo masa da ita,shi kam duk da yasan abunda zai faru kenan a zuwansu gidan da yayi fatanma bai ga wannan ranar ba,tunani duk ya dame shi,kusan mintuna ashirin ya d'auka a haka hannayensa dafe jikin wall en toilet en....
Da k'yar yayi wankan,bakinsa yaji kamar yana masa d'aci saboda b'acin rai,zuciyarsa ko uwa za ta fito,haka ya b'ata lokaci cikin toilet en kafin ya fito d'aure da towel,jikinsa kad'ai ya goge ya saka kayansa,car key ensa ya zara kan mirror face ensa a murtuk'e yayi hanyan ficewa daga bed room en ba tare da ya san inda zai nufaba......
Duk abunda yake yi idanun KHALEEL na kansa,sam ya kasa ganema kansa dalilin da yasa ya zuba masa na mujiya kenan,sai da yaga yana shirin fita tukun ya furta
''Ina kuma zaka je kabarni nan?''
A d'an fusace ya juyo ya kalleshi
''Ka aikeni ne da zaka tambayeni?''
''No!Allah ya baka hak'uri,amma banyi da niyyan b'ata maka rai ba''
Juyawa yayi zai fice har ya murd'a handled na door en KHALEEL ya taso ya biyo bayansa
''Man wai me yake faruwa,na ganka ba kamar yadda na sameka ba''
Yana tafiya yake fad'in
''Mene ka gani?''
''Please tsaya muyi magana kafin ka wuce''