Sashe 70
Kirjin Mai Hankali Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya kama hannunta da duka hannayensa, yana murzawa a hankali.
“Ya Allah, Ka sanya ni sanadiyyar farin cikin ta, Ka azurta ni da ikon kareta da kaunarta har karshen rayuwata.”
Ya dora goshinsa a kan nata, yana rada mata da wata kasalalliyar murya mai cike da shauki,
“Nabeeha, zan kare mutuncinki kamar yadda kika kawo mini shi cikakke. Zan daraja ki fiye da yadda kike tsammani. Kuma zan so ki har karshen numfashina.”
Ya dago da hannunta, ya dan sumbata a hankali, yana jin kaunarta na kara ratsa shi fiye da kowane lokaci...
ADVERT👇
YERWA INCENSE AND MORE
YERWA INCENSE AND MORE
YERWA INCENSE AND MORE
(THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME)
(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)
INA MA'ABOTA TURARE!
Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa!
🌟 Mene ne za ku samu?
Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno.
Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan.
Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa.
Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida.
Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi.
Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa.
📍 Adireshi:
Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare.
📞 Tuntuɓe mu:
WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107
Instagram: @yerwaincense_and_more
Facebook: @yerwacollection
Twitter:Hafsaaat00
🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok:
@besturarenwutainkano
https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1
🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne!
🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE!
*KIRJIN MAI HANKALI*
_(Akwatin sirrin sa)_
_🧳👩❤️👨🌺_
*_The Vault Of His Secrets_*
_®️NANA HAFSATU (MX)_
_©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_
*_BOOK TWO_*
_PAGE:62_
Fawaaz ya ci gaba da rike hannunta a cikin nasa, yana shafa tafin hannunta da yatsunsa cikin kulawa. Idanunsa sun cika da soyayya, zuciyarsa na bugawa da nutsuwa mai dauke da farin ciki.
"Nabeeha…" ya kira sunanta a hankali, kamar yana jin dadin yadda yake fitowa daga bakinsa.
Ta lumshe ido, zuciyarta na jin nauyin irin kalaman da yake fada mata. Shi kuwa ya ci gaba, yana shafa bayan hannunta da murya mai cike da tsantsar soyayya,
"Kin zamo wata duniya a rayuwata, wadda ba zan iya rayuwa babu ke ba. Kin zamo hasken da ke jagorantar zuciyata a cikin duhu. Kin zamo farin ciki da nutsuwata."
Ya dan janye, yana kallon fuskarta, idonsa cike da tsafta da gaskiya.
"Nabeeha, wallahi, ba zan taba gajiya da godiya gare ki ba. Kin kare mutuncinki, kin kawo min shi cikin daraja da girmanki. Ba zan taba iya godewa Allah da ya bani mace kamarki ba."
Ya kamo kumatunta da hannunsa guda, yana shafa gefen fuskarta cikin kulawa.
"Ke ce wadda na dade ina nema. Ke ce burin zuciyata. Ke ce mafarkina da ya zama gaskiya. Soyayyarki ta shige ni har jini da tsoka."
Ya sumbaci goshinta a hankali, sannan ya sauke numfashi, yana jin yadda dumin jikinta ke ratsa nasa.
"Kin zamo zuciyata, Nabeeha. Kin zamo numfashina. Kin zamo komai a rayuwata."
Sai da ya sake jawo ta jikinsa sosai, sannan ya daga hannunsa sama, yana fadin,
"Ya Allah! Ka albarkaci rayuwarmu. Ka kare mana soyayyarmu daga dukkan sharri. Ka sanya soyayyarmu ta dore har karshen rayuwarmu. Ka bani ikon kareta, kulawa da ita, da girmamata har abada."
Ya sake kallonta, idonsa cike da natsuwa.
"Nabeeha, na yi alkawari… ba zan taba barin ki ba. Ba zan taba bari wani abu ya kawo miki damuwa ba. Zan so ki fiye da yadda nake son kaina. Zan kare ki fiye da yadda nake kare numfashina."
Ya daga hannunta zuwa kirjinsa, yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi.
"Kin jiyo?" Ya rada mata a kunne. "Wannan bugu ne da ke ambaton sunanki a duk daƙiƙa. Har karshen rayuwata, Nabeeha, ke ce zabina."
Zuciyarta ta harba da karfi, wata soyayya mai karfi ta lullube ta. Ta dora kanta a kirjinsa, tana jin bugun zuciyarsa yana gauraya da nata.
A haka suka kwanta, jikin juna, zuciyoyinsu na aiki da bugun soyayya daya, ba tare da wata shakka ko kokwanto ba....
Fawaaz ya ci gaba da shafa bayan kanta a hankali, yana jin yadda numfashinta ke gauraya da nasa. Hannunsa na dama ya shafi bayanta a natse, yana jin yanda jikinta ke laushi a jikin nasa.
"Nabeeha…" ya kira sunanta a kasalance, kamar wanda ke jin dadin furta shi.
"Na'am," ta amsa a hankali, muryarta cike da sanyin soyayya.
Ya lumshe ido, yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da tsananin kaunarta. Sannan ya rada mata da murya mai laushi da shauƙi,
"Kin san cewa kin zamo rayuwa a gare ni? Kin zamo jini a jikina. Idan har babu ke, to babu ni. Kin sani?"
Ta kasa amsawa, kawai ta gyada kanta a hankali, tana jin yadda kalamansa ke ratsata.
Ya sauke numfashi a hankali, yana shafa gefen fuskarta da yatsunsa masu laushi.
"Nabeeha, ke ce mafarkina da ya zama gaskiya. Kin sani? A da, ina tunanin soyayya tamkar tatsuniya ce, amma tun da kika shigo rayuwata, na fahimci cewa soyayya tana da rai, kuma tana da zuciya—kamar yadda nake jin naki yana hadewa da nawa.You are not just my love, Nabeeha. You are my peace, my happiness, and my greatest blessing ."
Ya kai bakinsa kan goshinta, ya sauke wani sumba mai laushi.
"Bana jin zan iya rayuwa babu ke, Nabeeha. Kin cika wani gibi a zuciyata da ban san yana wanzuwa ba. Kin sani kuwa?"
Ta lumshe ido, zuciyarta cike da shauki. Ta dan motsa kadan, tana jin dumin jikin Fawaaz yana lullube ta..
A HANKALI tace,
"You are not just my husband, Ya Fawaaz. You are my best friend, my protector, and the love of my life."
"Duk ran da babu ke, Nabeeha, to tamkar ba ni da numfashi. Duk da nake jin numfashina na fita, amma a zahiri zuciyata tana mutuwa a hankali...Every beat of my heart whispers your name, because you are my everything"
Ya sauke wani ajiyar zuciya, sannan ya ci gaba da shafa gefen kumatunta.
"Godia nake Yaya fawaaz. Allahn daya sa kake so na kamar haka. Allah ya so ka fiye da haka Amin .. ya fawaz Every moment with you is a treasure, and every day I spend with you is a blessing"
"Ni gaskia adena cutata ane Kirana da wani Yaya. Ni ba yayan ki bane. Ni mijin ki ne. Gamu gado daya Muna sha'aninmu. Gaskia a temaka a canzan suna. Loving you is not a choice, Nabeeha. It is a part of my existence, just like breathing.. Nabeeha, the world may change, the stars may fade, but my love for you will never diminish. Bi'ixnillah! You are the only one who holds the key to my heart, and I pray that you never let it go...Nabeeha i don’t need paradise because I have you. And as long as you are with me, my world is complete. Ba karya ba every time I look into your eyes, I see my entire future—beautiful, peaceful, and filled with love...Nabeeha our love is the light that guides me, the warmth that comforts me, and the joy that completes me.ki sani, No matter how many years pass, I will always fall in love with you over and over again. Nabeeha, you are not just a part of my life—you are my whole life."
Nabeeha tayi murmushi tana jujjuya kalaman sa. Hadi da gyara kwanciyar ta tana kokarin mayar da martanin dake cikin zuciyar ta Wanda zasu wanzu a labbanta,
"Hayatim (my life in turkish)If love had a face, it would look exactly like you, your love is my strength, your presence is my comfort, and your arms are my home..no matter where life takes us, as long as I have you, I have everything I need. Ya Fawaaz, au hayatim.. you are my dream come true, my answered prayer, and my greatest gift....i fall in love with you every single day, and I will keep falling for you until my last breath...When I am in your arms, I know I am exactly where I am meant to be...hayatim you are my sun in the morning, my moon at night, and my heart every second of the day.. wallahi if love is a journey, then I want to walk every step of it with you, Yaa Fawaaz."
Tana kaiwa karshe fawaaz ya rarumeta ya rungumeta tsam a faffadan KIRJIn sa.. kalamanta sun ratsa shi sosai. Cike da farin ciki ya cigaba da cewa,
"Ya Allah, Ka sanya Nabeeha ta zamo rabin rayuwata har abada. Ka bani ikon kareta, girmamata, da sanyaya mata zuciya a duk lokacin da take bukata. Ka sanya zuciyata ta zamo mafakar farin cikinta, kamar yadda take mafakar tawa."
Ya sake rungumeta, yana jin yadda zuciyoyinsu ke bugawa tare.
"Nabeeha, da ace akwai wata duniya bayan wannan, to wallahi har can zan ci gaba da son ki. Har abada, soyayyarki zata kasance a zuciyata."
Zuciyarta ta harba da karfi, wani irin shauki ya lullube ta. Ta kasa cewa komai, sai kawai ta kara shigewa jikinsa, tana jin dumin soyayyarsa na ratsata.
Shi kuwa Fawaaz, ya lumshe ido, yana jin yadda bugun zuciyarta ke gauraya da nasa. Ya san cewa daga yau, babu abin da zai rabasu. Soyayyarsu ta kasance, kuma za ta ci gaba da wanzuwa har abada.
🎀🎀
Yau Fawaaz da Nabeeha sun shirya zuwa ziyarar Humayrah da Raudah, kannen Fawaaz kuma ‘yan uwan Nabeeha. Tun da safe Nabeeha ke cikin shiri, tana cike da farin ciki. Fawaaz kuwa yana kallonta yana murmushi, yana jin yadda farin cikinta ke ratsashi.
A cikin mota suna tafiya a hankali, hannunta cikin nasa. Ya kalleta da dariya a fuskarsa.
"Kin ga yadda kike murna kuwa? Kamar wata yarinya da za a kaiwa sabuwar shakatawa."
Ta yi dariya, ta dan rankwafa a kafadarsa. "Kai dai bari. Ai na dade ban ga Humayrah da Raudah ba. Kuma na san sun jima suna jiranmu."
Ya dan girgiza kai yana murmushi, ya cigaba da tukinsa har suka iso kofar gidan.
“Ya Allah, Ka sanya ni sanadiyyar farin cikin ta, Ka azurta ni da ikon kareta da kaunarta har karshen rayuwata.”
Ya dora goshinsa a kan nata, yana rada mata da wata kasalalliyar murya mai cike da shauki,
“Nabeeha, zan kare mutuncinki kamar yadda kika kawo mini shi cikakke. Zan daraja ki fiye da yadda kike tsammani. Kuma zan so ki har karshen numfashina.”
Ya dago da hannunta, ya dan sumbata a hankali, yana jin kaunarta na kara ratsa shi fiye da kowane lokaci...
ADVERT👇
YERWA INCENSE AND MORE
YERWA INCENSE AND MORE
YERWA INCENSE AND MORE
(THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME)
(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)
INA MA'ABOTA TURARE!
Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa!
🌟 Mene ne za ku samu?
Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno.
Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan.
Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa.
Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida.
Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi.
Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa.
📍 Adireshi:
Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare.
📞 Tuntuɓe mu:
WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107
Instagram: @yerwaincense_and_more
Facebook: @yerwacollection
Twitter:Hafsaaat00
🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok:
@besturarenwutainkano
https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1
🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne!
🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE!
*KIRJIN MAI HANKALI*
_(Akwatin sirrin sa)_
_🧳👩❤️👨🌺_
*_The Vault Of His Secrets_*
_®️NANA HAFSATU (MX)_
_©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_
*_BOOK TWO_*
_PAGE:62_
Fawaaz ya ci gaba da rike hannunta a cikin nasa, yana shafa tafin hannunta da yatsunsa cikin kulawa. Idanunsa sun cika da soyayya, zuciyarsa na bugawa da nutsuwa mai dauke da farin ciki.
"Nabeeha…" ya kira sunanta a hankali, kamar yana jin dadin yadda yake fitowa daga bakinsa.
Ta lumshe ido, zuciyarta na jin nauyin irin kalaman da yake fada mata. Shi kuwa ya ci gaba, yana shafa bayan hannunta da murya mai cike da tsantsar soyayya,
"Kin zamo wata duniya a rayuwata, wadda ba zan iya rayuwa babu ke ba. Kin zamo hasken da ke jagorantar zuciyata a cikin duhu. Kin zamo farin ciki da nutsuwata."
Ya dan janye, yana kallon fuskarta, idonsa cike da tsafta da gaskiya.
"Nabeeha, wallahi, ba zan taba gajiya da godiya gare ki ba. Kin kare mutuncinki, kin kawo min shi cikin daraja da girmanki. Ba zan taba iya godewa Allah da ya bani mace kamarki ba."
Ya kamo kumatunta da hannunsa guda, yana shafa gefen fuskarta cikin kulawa.
"Ke ce wadda na dade ina nema. Ke ce burin zuciyata. Ke ce mafarkina da ya zama gaskiya. Soyayyarki ta shige ni har jini da tsoka."
Ya sumbaci goshinta a hankali, sannan ya sauke numfashi, yana jin yadda dumin jikinta ke ratsa nasa.
"Kin zamo zuciyata, Nabeeha. Kin zamo numfashina. Kin zamo komai a rayuwata."
Sai da ya sake jawo ta jikinsa sosai, sannan ya daga hannunsa sama, yana fadin,
"Ya Allah! Ka albarkaci rayuwarmu. Ka kare mana soyayyarmu daga dukkan sharri. Ka sanya soyayyarmu ta dore har karshen rayuwarmu. Ka bani ikon kareta, kulawa da ita, da girmamata har abada."
Ya sake kallonta, idonsa cike da natsuwa.
"Nabeeha, na yi alkawari… ba zan taba barin ki ba. Ba zan taba bari wani abu ya kawo miki damuwa ba. Zan so ki fiye da yadda nake son kaina. Zan kare ki fiye da yadda nake kare numfashina."
Ya daga hannunta zuwa kirjinsa, yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi.
"Kin jiyo?" Ya rada mata a kunne. "Wannan bugu ne da ke ambaton sunanki a duk daƙiƙa. Har karshen rayuwata, Nabeeha, ke ce zabina."
Zuciyarta ta harba da karfi, wata soyayya mai karfi ta lullube ta. Ta dora kanta a kirjinsa, tana jin bugun zuciyarsa yana gauraya da nata.
A haka suka kwanta, jikin juna, zuciyoyinsu na aiki da bugun soyayya daya, ba tare da wata shakka ko kokwanto ba....
Fawaaz ya ci gaba da shafa bayan kanta a hankali, yana jin yadda numfashinta ke gauraya da nasa. Hannunsa na dama ya shafi bayanta a natse, yana jin yanda jikinta ke laushi a jikin nasa.
"Nabeeha…" ya kira sunanta a kasalance, kamar wanda ke jin dadin furta shi.
"Na'am," ta amsa a hankali, muryarta cike da sanyin soyayya.
Ya lumshe ido, yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da tsananin kaunarta. Sannan ya rada mata da murya mai laushi da shauƙi,
"Kin san cewa kin zamo rayuwa a gare ni? Kin zamo jini a jikina. Idan har babu ke, to babu ni. Kin sani?"
Ta kasa amsawa, kawai ta gyada kanta a hankali, tana jin yadda kalamansa ke ratsata.
Ya sauke numfashi a hankali, yana shafa gefen fuskarta da yatsunsa masu laushi.
"Nabeeha, ke ce mafarkina da ya zama gaskiya. Kin sani? A da, ina tunanin soyayya tamkar tatsuniya ce, amma tun da kika shigo rayuwata, na fahimci cewa soyayya tana da rai, kuma tana da zuciya—kamar yadda nake jin naki yana hadewa da nawa.You are not just my love, Nabeeha. You are my peace, my happiness, and my greatest blessing ."
Ya kai bakinsa kan goshinta, ya sauke wani sumba mai laushi.
"Bana jin zan iya rayuwa babu ke, Nabeeha. Kin cika wani gibi a zuciyata da ban san yana wanzuwa ba. Kin sani kuwa?"
Ta lumshe ido, zuciyarta cike da shauki. Ta dan motsa kadan, tana jin dumin jikin Fawaaz yana lullube ta..
A HANKALI tace,
"You are not just my husband, Ya Fawaaz. You are my best friend, my protector, and the love of my life."
"Duk ran da babu ke, Nabeeha, to tamkar ba ni da numfashi. Duk da nake jin numfashina na fita, amma a zahiri zuciyata tana mutuwa a hankali...Every beat of my heart whispers your name, because you are my everything"
Ya sauke wani ajiyar zuciya, sannan ya ci gaba da shafa gefen kumatunta.
"Godia nake Yaya fawaaz. Allahn daya sa kake so na kamar haka. Allah ya so ka fiye da haka Amin .. ya fawaz Every moment with you is a treasure, and every day I spend with you is a blessing"
"Ni gaskia adena cutata ane Kirana da wani Yaya. Ni ba yayan ki bane. Ni mijin ki ne. Gamu gado daya Muna sha'aninmu. Gaskia a temaka a canzan suna. Loving you is not a choice, Nabeeha. It is a part of my existence, just like breathing.. Nabeeha, the world may change, the stars may fade, but my love for you will never diminish. Bi'ixnillah! You are the only one who holds the key to my heart, and I pray that you never let it go...Nabeeha i don’t need paradise because I have you. And as long as you are with me, my world is complete. Ba karya ba every time I look into your eyes, I see my entire future—beautiful, peaceful, and filled with love...Nabeeha our love is the light that guides me, the warmth that comforts me, and the joy that completes me.ki sani, No matter how many years pass, I will always fall in love with you over and over again. Nabeeha, you are not just a part of my life—you are my whole life."
Nabeeha tayi murmushi tana jujjuya kalaman sa. Hadi da gyara kwanciyar ta tana kokarin mayar da martanin dake cikin zuciyar ta Wanda zasu wanzu a labbanta,
"Hayatim (my life in turkish)If love had a face, it would look exactly like you, your love is my strength, your presence is my comfort, and your arms are my home..no matter where life takes us, as long as I have you, I have everything I need. Ya Fawaaz, au hayatim.. you are my dream come true, my answered prayer, and my greatest gift....i fall in love with you every single day, and I will keep falling for you until my last breath...When I am in your arms, I know I am exactly where I am meant to be...hayatim you are my sun in the morning, my moon at night, and my heart every second of the day.. wallahi if love is a journey, then I want to walk every step of it with you, Yaa Fawaaz."
Tana kaiwa karshe fawaaz ya rarumeta ya rungumeta tsam a faffadan KIRJIn sa.. kalamanta sun ratsa shi sosai. Cike da farin ciki ya cigaba da cewa,
"Ya Allah, Ka sanya Nabeeha ta zamo rabin rayuwata har abada. Ka bani ikon kareta, girmamata, da sanyaya mata zuciya a duk lokacin da take bukata. Ka sanya zuciyata ta zamo mafakar farin cikinta, kamar yadda take mafakar tawa."
Ya sake rungumeta, yana jin yadda zuciyoyinsu ke bugawa tare.
"Nabeeha, da ace akwai wata duniya bayan wannan, to wallahi har can zan ci gaba da son ki. Har abada, soyayyarki zata kasance a zuciyata."
Zuciyarta ta harba da karfi, wani irin shauki ya lullube ta. Ta kasa cewa komai, sai kawai ta kara shigewa jikinsa, tana jin dumin soyayyarsa na ratsata.
Shi kuwa Fawaaz, ya lumshe ido, yana jin yadda bugun zuciyarta ke gauraya da nasa. Ya san cewa daga yau, babu abin da zai rabasu. Soyayyarsu ta kasance, kuma za ta ci gaba da wanzuwa har abada.
🎀🎀
Yau Fawaaz da Nabeeha sun shirya zuwa ziyarar Humayrah da Raudah, kannen Fawaaz kuma ‘yan uwan Nabeeha. Tun da safe Nabeeha ke cikin shiri, tana cike da farin ciki. Fawaaz kuwa yana kallonta yana murmushi, yana jin yadda farin cikinta ke ratsashi.
A cikin mota suna tafiya a hankali, hannunta cikin nasa. Ya kalleta da dariya a fuskarsa.
"Kin ga yadda kike murna kuwa? Kamar wata yarinya da za a kaiwa sabuwar shakatawa."
Ta yi dariya, ta dan rankwafa a kafadarsa. "Kai dai bari. Ai na dade ban ga Humayrah da Raudah ba. Kuma na san sun jima suna jiranmu."
Ya dan girgiza kai yana murmushi, ya cigaba da tukinsa har suka iso kofar gidan.