Sashe 11
So Ne Ko Kiyayya Part 1 Complete Hausa Novel. · about 8 min read
Awashe garin ranar yakama tuesday"babu islamiya"tunda Asuba hadari yataso"bayan sallar Asuba aka fara yayyafi"wajen k'arfe 6:30 In'am ta sato jiki ta fito tsakar gidan bayan windows d'in d'aku nan su tana shiga cikin ruwan tanata tsalle tsalle"tana wasa da guje guje"duk jikinta yajik'e da ruwan"tanata jin dad'in ta da nishad'in ta"tasan yau bbu islamiya wannan al'azabatun bazai gantaba(yaya Aliyu).....tafi Awa guda cikin ruwan har Aka gama"lokacin rana ta fara fitowa"cikin sand'o ta nufi k'ofar main parlour"tanata waige waige sbd kar wani yaganta"kamar Ance ta juya bayanta"ta hango yaya Aliyu yasha gayunsa cikin kayan sanyi yadad'e da wani had'add'en glass me kyau faskeke maroon colour"Aguje ta zura jikinta na kirma"yaya Aliyu ya girgiza kansa yana nufo cikin parlourn"tun kafin ya shigo yaji muryar ummi tana fad'in sbd baki jin mgn shine kikaje kika shiga ruwa bayan Aliyu ya hanaki shiga??"ko zazzab'i ke bakya gudun kiyi"idan ada kin shiga yanzun ma sai akace ki shiga??.....iya nan yaji yayi sallama cikin nutsuwa"in'am najin muryarsa ta tashi Aguje ta shige bed room d'inta ta banko k'ofar"yaya Aliyu yazare glass d'in ya zauna suka gaisa da ummi"kafin tace"kaga yarinyar nan ta shiga ruwa ko Aliyu?"ki barni da ita ummi"yanzun zakayi karin ne?"ah ah sai 10 am"yana fad'in hakan ya mik'e tsaye yana satar kallon d'akin in'am yafita"ummi ta masa adawo lafiya"yana fitowa yaza gaya bayan window d'in d'akin in'am"bud'e window d'in d'akin yayi"in'am na tsaye gaban mirror ta gama cire kaya" ta juyo Atsorace sbd jin motsin an bud'e window....daga ita sai guntun towel Ajikinta"ido hud'u sukayi ita dashi"Abin mamaki ta kasa dena kallonsa"shine yayi jarumtar d'auke idanuwansa yana motsa red lip nasa tamkar bayaso yake fad'in tunda bakijin maganata kiyi yadda kikeso MARYAM"dg haka ya juya yayi tafiyarsa"in'am ta fad'a samqn bed d'in tayi shiru"haka nan kawai taji bataji dad'in kalaman saba"dama kwana 2 nan daya dena tursasata taci Abinci taji duk bbu dad'i"turo baki tayi tana kallon kanta tace"shine zai wani kama kallona ina Ahaka?"ni wlh garama Akoma skul next week kona huta da takurawarka yaya Aliyu"ta fad'a tana tashi ta shige bath room"bata jimaba ta fito ta shirya cikin kayan sanyi sbd sanyi takeji"data fito dg cikin d'akin maimakon tayi breakfast da Abinda yadace"rufaidah yogurt me sanyin tsiya tasha harda k'ank'ara"sannan taje tayi wainar fulawa taci da yaji da yanke yanke"kafin ta gyara parlourn mama da d'akin ta da gudan d'akin baccin maman"saidai kuma tana aikin tana jin ciwon kai da wani irin sanyi"tana gamawa ta shige d'akinta ta kwanta....danda nan zazzab'i yamata sallama"da k'yar tayi sallar azahar ta koma ta kwanta"ummi kuwa tun bayan fitar yaya Aliyu bacci ta koma "sai wajen 12pm ta fito dg d'aki ta sami salame me Aikinta suka Aza Abincin rana.... yaya Aliyu kuwa tun jiya beda nutsuwa game da wanda yazo yayi k'aryar shine yaturosa ya d'auk'i in'am"kuma Ayau tunda yatafi office tana A ransa"gashi batada waya balle yakirata"jikinsa yabasa da wuya in baza tayi zazzab'i ba sbd ruwan data shiga"tun wajen k'arfe 1 pm yafara k'ok'arin tattare tarkacensa da nufin yatafi gida idan yayi sallar azahar"brr Ahmed ya shigo cikin office d'in"wanda tsabar had'uwar office d'in da tsarinsa kamar ba'a nigeria bane"sai k'amshin turaren me tubarau ke tashi a office d'in"brr Ahmed ya shigo da sallama"yana fad'in likita bokan turai"hmm! da wannan kuma ka shigo lauyer me zaman kansa?yana dariya yace" Eh mana"wajenka nazo Abokina" madam ta tashi hankalinta da nawa sbd tanada juna biyu"wai gata da k'aramar yarinya"yatsina fuska yaya Aliyu yayi yana fad'in wai kana nufin wani cikin ka koma yimata sbd kana d'an iska?"bakuda aiki sai matsar mata"to Abinda tayi ta kyauta"dama dena yadda dakai tayi"ya k'are maganar yana tab'e baki"kaifa *me tubarau* bakada kirki wlh"nazo sbd ka bani mafita kanamun irin wannan iskancin " mata ai sune jin dad'in rayuwa"sbd kar ta sami juna biyu kasan dai bazan fasa biyan buk'atata da itaba"yatsina fuska dr Aliyu yayi cikin gundura da surutun brr Ahmed yace"yanzun miye damuwarta"?bata san cin Abinci tanata fushi dani da y'ata bata yadda dani ta arzik'i saita k'arfi"wlh duk nadamu Abokina"d'an murmushi me tubarau yasaki yana fad'in"tayimun daidai"magunguna kawai zata sha itada baby hafsat insha Allah bbu wata damuwa"Amma gaskiya kacika jaraba wlh"hmm! bazance komaiba sbd baka san dad'in Abinba shiyasa kake kallon haka"Amma nasan saura kiris ka san dad'in abin da babynka tazo hannunka"yaya Aliyu yamasa banza yana gyara zamansa yashiga sanar masa Abinda yafaru jiya....murmushi kawai brr Ahmed yasaki domin yagane tabbas safwan ne yaturo Ayi haka sbd yajima da fahimtar kamar son in'am yakeyi"ya tabbatar kuma Akwai wata manufar dayake da ita kan Aliyu shiyasa zaiyi hakan"musammun tunda dr Aliyu yasanar masa Atare da safwaan d'in sukaje kaita islamiya" saidai Aganinsa bashine yaka mata yafito yanunawa dr Aliyu safwan mak'iyinsa neba"shine da kansa yaka mata yagane hakan....Amm Abokina karka damu tunda ka rik'e number d'in motar"YAU DA GOBE komai zai warware ka gano bakin zaren"inaso kasani ba'a saurin yadda ko Aminta da kowa sai an tabbar wanda za'a yadda dashi d'in na k'warai ne"najima da zargin ka mace a soyayyar in'am"idan na maka zancen saika nuna ah ah why?"dr Aliyu ya d'auki kusan second 10 kafin yaja Ajiyar zuciya yace"Abokina dadai an dena zancen nan pls"tab'e baki brr Ahmed yayi yana fad'in rubutamun drugs d'in naje pharmacy na siyo"dato ya Amsa yarubuta masa"Atare suka fito suka shiga masallacin dake cikin Asibitin"bayan sun gama sallar Aliyu yanufo gida"wanda saida yatsaya a hanya yayiwa in'am tsaraba"Abinda be tab'a yimataba kenan da girmanta dai"saidai yau kawai zuciyarsa ta umarcesa dayin hakan"yana isowa gida Awaje yayi parking yafito rik'e da ledojin Ahannunsa ya nufi cikin gidan su in'am....sulaiman da yusuf na zaune a parlourn suna cin Abincin rana"yaya Aliyu yashigo da sallama murya can k'asan mak'oshi"suka Amsa suna gaidashi"ya zauna Agefen kujera yana fad'in ummi fa?"tayi bak'uwa suna ciki"okay yusuf jeka kiramun MARYAM! kasancewar dama shi can baya kiranta da in'am"yusuf be jima da shiga d'akin in'am ba yafito yana fad'in kamar bata lafiya yaya"maganinta kenan ai"dama ummi naji tana cewa ta shiga ruwa da safe"cewar yaya sulaiman"yaya Aliyu beyi mgn ba yatashi tsaye yana rik'e da ledojin yatura k'ofar d'akin in'am yashiga yabar kofar Abud'e"tana kwance a tsakkiyar bed"ta rufe jikinta ruf da bargo fuskarta kawai ake gani"tana maida numfashi me hucin zafi"Ajiye ledojin hannunsa yayi Agefen bed side drower ya matso yadafa goshinta"yaji zafi ,ya janye bargon yatab'a gefen wuyanta"da sauri ta bud'e idanuwanta dake jajir suka had'a ido dashi"da sauri ta rik'e hannunsa tana mannawa Ajikinta"sbd sanyin hannun nasa dataji"shima yafahimci dalilinta nayin hakan....cikin muryar dake nuna tana jin jiki tace"yaya Aliyu sanyi dan Allah ka rufeni"lumshe ido yayi yana koma waresu asaman baby face nata"ta saki k'aramin kuka still tana rik'e da hannun sa"maryam bakyajin mgn ko" kinga gashi kin jawoma kanki zazzab'i?"yak'are maganar yana d'agota ya janye bargon"ta takure jikinta Awaje guda"hakoranta na rawa"yabi kayan jikinta da kallo"doguwar riga ce ta kanti blue"kanta bbu d'an kwali"gefen bed d'in ya zauna ya jinginata da jikinsa yadafe mata kanta"tamkar bayaso yace"kinyi sallah?"uhmm" Abincifa?"ah ah banciba"ni yaya ka rufeni pls"ta fad'a tana takure jikinta agu d'aya tana k'ara shige masa"Alluran da kike tsoro dole itace zan miki sbd kisamu lafiya"yafad'a yana k'ok'arin bud'e ledar daya shigo da ita da hannu guda" ya zaro ziza milk yasaka strow yanufi bakinta fuskarsa ad'aure"danma karta masa gaddama"yaya ban....batama Ida mgn ba yatura mata cikin bakinta yana fad'in kinsan bana son musu ko?"5mint na baki ki shanye"yana fad'in hakan yakira yusuf"yataso ya shigo d'akin"Amso mun hularta da hijab nata Awajen ummi Asibiti zamuje da ita"dato ya Amsa ya fita"in'am ta bud'e idanuwanta dake lumshe ta kallesa tana aza hannunta saman nashi daya rik'e kwalin ziza milk d'in ta fara k'ok'arin janyewa dg bakinta"girgiza kansa yyi yana fad'in ki k'ara mana"ahaka ummi ta shigo d'akin"kafin tayi mgn in'am ta janye bakinta da sauri ta fara k'wara Amai.....gaba d'aya ta b'atawa yaya Aliyu jiki"ummi tace"subahanallahi"dallah ki juya kina b'ata masa jiki ko?"no ummi ki barta ta lafiyarta Akeyi"yafad'a yana rik'e da in'am d'in tana Amai"yayinda ummi ta Ajiye hular da hijab ta nufi toilet tana fad'in aikece da kanki da kanki kika jama kanki zazzab'in" gobema ki koma shiga ruwan"in'am na gama Aman ta kwantar da kanta agefen kafad'arsa tana maida numfashi"shidai yayi shiru yanata kallonta kasancewar fuskarsa bbu tubarau"lokacin da ummin ta fito saida taji wani iri data gansu Ahaka"dukda tasan sbd in'am bata lafiya ne"taso na wanke miki jikin idan yayan naku ya kimtsa sai kuje Asibitin....ah ah ummi zan jira ki wanke mata d'in sai muje nasaka mata drip Amata Allurai zata ji normal"Amma Aliyu daga dawowarka ko hutawa kaci Abinci baza kayi ba?"bece komaiba yayi shiru yana danna waya"ummi kuma ta mik'ar da in'am tsaye suka shige toilet"yaya Aliyu yarufe sauran ziza milk d'in ya Ajiye gefen ledar ya mik'e tsaye ba tare daya damu da yadda jikinsa yab'aci ba"fitowa main parlour yayi"yasamu su sulaiman har sannan suna kallo"tsaye yayi yana kallon k'ofar saiga mama rik'e da in'am tanata kuka da alama jiri take gani"yaya Aliyu jiri nake gani kamar kaina zai fashe"bece komaiba yanadai kallonta yamatso ya kama hannunta"ya kalli sulaiman yana fad'in jeka kiramun nafeesa tazo ta rakata"ummi kuwa ciki ta koma sbd ta goge Aman"yaya Aliyu ya rik'eta sosai ta kwanto Ajikinsa tana nishi da k'aramin kuka suka fice dg cikin parlourn...... wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba SONE KO K'IYAYYA 13&14 ........yaya Aliyu na rik'e da In'am suka fito waje"Adaidai sadda nafeesa ke fitowa dg cikin gida"ta bisu da kallon mamaki"sbd bata ganin ko hannun in'am ya rik'e ba"saidai yadda taga yaya Aliyu yatsare gida yasaka tadena kallonsu ta matso tana fad'in sannu in'am"kanta kawai in'am ta gyad'a mata idanuwanta Alumshe"yaya ina wuni ya mai jikin?"cewar nafeesa sadda me tubarau ke k'ok'arin bud'e front sit yasaka in'am"da sauk'i! iya Abinda yafad'a kenan yaza gaya yashiga"itama nafeesan ta shigo ta zauna back sit tana tunani"ta sunkuyar da kanta tana d'an murmushi"sbd Abinda yaya sulaiman yamata yanzun daya kirata"ita yanzun kunyarsa takeji wlh....saidai kuma Ayanzun dataga in'am Ajikin yaya Aliyu ta kasa fassara me hakan ke nufi?"sannan ba k'aramin kyau