Sashe 86
Madadi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
To koda su hajia Rabi suka koma gida babu wacce ta fadi wata magana da zata tayar da hankalin jama'a!
Hajia ta shiga har dakin Amaryata bayan tayi mata barka da dawowa sai take tambayarta yanayin gidan da aka kai Naja'atun....Hajia Rabi tace"Guri ne mai kyau da tsari sannan kuma kamar yanda Bash din yayi al'kawarin cewar zai sawa matarsa kayan daki da duk wasu abun bukata ya cika alkawari dan haka gida sai dai a godewa Allah.
Hajia Abu tayi farin cikin jin wannan labarin da amaryarta ta fad'a mata dan haka gabad'ayansu har gidan baba malam din sai kowa ya kwantar da hankalinsa suka yiwa amarya fatan zaman lafiya tare da mijinta.
A cikin kwanaki bakwai da auran Bash da Naja'atu sun 'barje soyayya sosai dan gabadaya Bash daina fita yayi kullum yana gida suna aikin abu daya Naja'atu tayi sabo da sex sosai dan wani sa'in ma kafin bash din ya nemata da wata bukata ta nemeshi! haka suke wannan rayuwa tamkar tumakai duk ibadah irin na Naja'atu tarayyarta da Bash sai da tayi rauni yanzu Naja'atu ta daina sallahr asubahi a kan lokaci kullum sai gari ya waye takeyi saboda raba dare suke suna aikin abu daya idan suka gama babu maganar su tsarkake jikinsu Bash zai rungumeta da najasa a jikinsu suyi ta bacci shi kuwa shed'an dama haka yake so kullum cikin kara ingizasu yake suna ya dinga qissima musu a zuciyarsu cewar dan basu yi sallar asubah a kan lokaci ba ai ba wani abu bane....
*Littafin na kudi ne...!*
Koda zaki ganshi a gruopa na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake Vip group #600 normal gruop#300 accont ...0542382124...Binta umar gtbank...Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
***** Rayuwar Bash da Naja'atu haka ta cigaba da tafiya cikin rashin tsari!
Sun mayar da kansu tamkar tumakai basu da aiki sai abu d'aya su kwana su yini a makale da juna Naja'atu ta zama wata fitinanniya ta gaske inda shi kuma Bash ke kara d'ora ta a kan hanya ta hanyar kawo mata magungunan turawa wanda suke sanya ta tayi ta zubar da ruwan dadi yana hawa kanta yana shanyewa..............Watansu daya da aure Bash ya koma harkokinsa, sosai ta shiga damuwa saboda ta daina samun abunda take so a kai a kai dalili idan ya fita tun a subah baya dawowa sai cikin dare mafi a kasari a buge yake dawowa shiyasa ko taje kusa dashi baya iya yi mata komai haka zata hakura ta kwanta kusa dashi tana hawaye ta riga ta saba da sabon da yayi mata shiyasa duk dare kafin tayi bacci sai taci kukanta ta koshi...Tsayin sati biyu haka al'amuran suka cigaba da tafiya a tsakaninsu Bash idan ya fita tun asuba baya dawowa sai tsakar dare kai wani lokacin ma kwana yake, a'lamarin ya dinga damunta yana ci mata rai.....Akwai ranar da suna zaune da munira tace"Munira dama Bash yana shaye shaye? kusan kullum sai naga kamar ba'a cikin hayyacinsa yake dawowa gida ba sannan dan Allah inaso ki fad'a min sana'ar da yake kinga fa idan ya fita tun farar safiya baya dawowa sai dare ya raba ke wani lokacin ma kwana yake a waje....Munira tace" To ke ina ruwanki da sana'ar da yake yi? ke dai ba'a kawo miki abinda zaki ci kisha ba me ya dameki da sanin dole sai kin san sana'arsa?
Maganar shaye-shaye da kikayi Eh yanayi a wannan zamanin d'ai-d'ai na matasan samari ne wanda basa shaye shaye meye laifi a ciki tunda ba da kudin wani yake siyan kayan shaye shayen ba.
Tace"Munira daga tambaya sai magana mai zafi ina laifi dan na tambayeki sana'ar da mijina yake yi ina da hakki na sani ai."!
Munira tace"Dan Allah Naja'atu mu bar maganar nan haka kada rayukanmu suzo suna 'baci na fada miki cewar ki bari duk ranar da kika rasa abinda zaki ci sai kiyi wannan tambayar amma yanzu baki da hurumin yinta tunda bamu gaza miki da komai ba, tsayin wata daya da kikayi a tare damu ki duba kiga yanda kika dawo jawur dake kinyi ki'bi kin murmure to me zai dame ki."
Naja'atu na kokarin yin magana Mommy ta fito daga dakinta ganin fuskokinsu babu walwala yasa ta tsaya tana tambayar ba'asi!
Munira cikin fusata! ta shiga fada mata abinda ke faruwa.
Mommyn ta yiwa Naja'atu wani irin kallo rai a 'bace! tace"Ke! bana son bindiddigi da sanin sai kin san komai na sirrin gidan nan ki tsaya a matsayinki na matar Bashir meye na cewa dole sai kin san sana'arsa ko yankan kai yake ina ruwanki? kedai a kula dake a sauke miki hakkin ki shine bukatarki saboda haka kada na sake jin kinyi wannan maganar Bashir sana'a yake mai kyau da inganci a matsayinki na matarsa kiyi masa fatan alkairi kawai ba sai dole kinbi diddigi a kansa ba."
Kanta a 'kasa tana kokarin mayar da 'kwallar dake kokarin sauko mata tace"Mommy kiyi hakuri ba nufi na mummunan abu ba amma tunda kince babu ruwana insha Allah bazan kara magana ba."
Mommy taja tsaki tare da kallon Munira tace"Ni zanje gidan bikin Hajia Lailah sai na dawo." Munira tace"Mommy tsaya ni muje tare ni kaina zaman gidan ya isheni."
Mikewa tayi da sauri taje ta dauki gyalenta suka fita ba tare da sun kula Naja'atu dake zaune a gurin ba.
Suna fita hawayen da take ta kokarin mayarwa suka shararo a kumatunta wannan wace irin rayuwa mutanan nan sukeyi! kawai saboda ta tambayi meye sana'ar mijinta sai su rufeta da masifa! gaskiya idan hakane to akwai wani abu da suke 'boyewa wanda basa so ta sani!
Ta jima zaune a palon tana tunane tunane kafin ta miki jiki a sanyaye ta koma gurinsu, zama tayi kan kujera da wayarta a hannunta tana neman wayar Bash din, wayar na fara ringing sai taji an kashe ta kira sau biyar yana kashewa abinda bai ta'ba faruwa ba tunda sukayi aure! hankalinta ya sake tashi ga tsoron gidan ya baibayeta bargo taja ta rufe jikinta tana hawaye hade da cigaba da kiran wayar tasa...Bash dake tare da abokan harkarsa suna shirya yanda zasu shiga wani bank suyi sata a kufule! ya tashi daga cikinsu a sakamon kiran wayar da Naja'atun, a fusace!
Yace."Wai dallah malama meye kika damu mutane da kiran waya ne."?
Gabanta ya yanke ya fadi jin irin tsawar daya buga mata.
Murya na rawa cikin tsoro tace"Bash ni kadaice a gidan ina jin tsoro mommy da munira sun tafi gidan biki dan Allah ka dawo da wuri kaji ko."
Tsaki! yaja mai karfi yace"Zan koma cikin mutane kada ki sake ki kara kirana a waya wallahi kika sake kirana sai na wulakantaki idan na dawo gida haba! kin dameni da kiran waya sai kace ni kadai ne mai aure mtwww!!!
Sai kawai ya kashe wayarsa ba tare da ya saurari ta bakinta ba."
Naja'atu kasa'ke tayi da waya a hannunta gabad'aya hawayen da takeyi ma k'afewa yayi makogwaronta ya bushe qamas! tana mamakin abinda yake shirin faruwa da ita.
Mommy da Munira kuwa ashe ba gidan biki suka nufa ba dama sun shirya fita tare domin zuwa suje su mayar da kayan lefen Naja'atu da suka hayo a wani katafaran kanti....gabadaya da akwati nan da abinda suke ciki dama tun ranar da aka kawo Naja'atun washe garin ranar bayan su Hajia rabi sun tafi Mommy ta kira wayar d'aya daga cikin yaran kantin da sukayi hayar kayan yazo da mota ya kwashe kayansu a lokacin Naja'atu nacan gurin Bash suna biyan bukatar junansu wannan al'amarin ya faru.... turmin atampa biyu da les daya kawai naja'atu ta tsira dasu a cikin kayan amma daidai da pant da breziya vest duk na lefan Abbah Abbas ne take amfani dasu, dan gabadaya kayanta hajia Abu ta had'a mata kaf aka kaita jos din dasu.....Kayan lefen Abbah da kayanta na gida su kawai take amfani dasu dik a tunaninta akwatinnan kayanta na dakin mommy ta adana mata su kafin su tare a gidansu.
Sai bayan sallar isha'i mommy da munira suka dawo gidan koda suka dawo babu wanda ya nemi inda take, itace ma da ta gaji da kadaici ta kira wayar Munira tana tambayarta ko sun dawo...A wulakance tace mata E....Allah sarki naja'atu cikin murna ta nufi sashen...To sai dai rashin ganin walwala da sakin fuskarsu yasa jikinta yayi sanyi ta zauna a d'arare! tare da fadin"Mommy kun dawo lafiya." ?
Ba tare da ta kalleta ba tace"Lafiya lou." Sai kawai ta juya suka cigaba da hiran 'Yan uwansu ita da Munira...Har ta gaji da zamanta a gurin ta mike da niyyar tafiya Munira bata kulata ba jikinta babu kwari tayi musu sallama ta fita daga palon.
Koda ta koma gurinsu zama tayi ta zabga tagumi! ko ina babu dadi kenan gurin Bash da mutan gidan, dan kawai tayi tambaya sai su dauke mata wuta! ita a ganinta ba laifi bane dan ta tambayi sana'ar da mijinta yake......Da kyar ta iya cin abinci tayi wanka tayi sallar sannan ta shirya jikinta cikin kayan bacci ta kwanta tana tunane tunane gami da jiran dawowar mijin nata tayi al'kawarin zata cire tsoro da fargaba ta tambayeshi wace irin sana'a yake............... har karfe daya na dare Bash bai shigo gidan ba lokacin bacci yaci karfinta nan ta b'ingire bacci mai nauyi ya dauketa.
A buge ya shigo gidan, ya watsar da abubuwan dake hannunsa a kan kujerar dakin, kai tsaye bed din ya durfafa! ya tsaya a kanta yana rangaji!
Blet din 'kugunsa ya kwance ya sa'bule Jins din shima a gajeran da yake ciki ya cire shi, katuwar Sandarsa mai uban kauri da tsayi tayi tsalle ta fito hannu yasa ya shiga jijjigata yana wani irin nishi!! ya wani fizge bargon dake jikinta! a zabure! ta mike zaune tana kiran sunansa had'e da kokarin kunna light din dakin.
Ganinsa tayi zigidir a tsaye a kanta ga sandarsa a tsaye kamar zata tsone mata ido! bata ta'ba karewa jijiyar bash kallo ba sai yau! a tsorace ta matsa gefe tana zazzare idonta! gaskiya ta firgita da ganinta yanzu duk girmanta haka take ratsa jikinta?
Hajia ta shiga har dakin Amaryata bayan tayi mata barka da dawowa sai take tambayarta yanayin gidan da aka kai Naja'atun....Hajia Rabi tace"Guri ne mai kyau da tsari sannan kuma kamar yanda Bash din yayi al'kawarin cewar zai sawa matarsa kayan daki da duk wasu abun bukata ya cika alkawari dan haka gida sai dai a godewa Allah.
Hajia Abu tayi farin cikin jin wannan labarin da amaryarta ta fad'a mata dan haka gabad'ayansu har gidan baba malam din sai kowa ya kwantar da hankalinsa suka yiwa amarya fatan zaman lafiya tare da mijinta.
A cikin kwanaki bakwai da auran Bash da Naja'atu sun 'barje soyayya sosai dan gabadaya Bash daina fita yayi kullum yana gida suna aikin abu daya Naja'atu tayi sabo da sex sosai dan wani sa'in ma kafin bash din ya nemata da wata bukata ta nemeshi! haka suke wannan rayuwa tamkar tumakai duk ibadah irin na Naja'atu tarayyarta da Bash sai da tayi rauni yanzu Naja'atu ta daina sallahr asubahi a kan lokaci kullum sai gari ya waye takeyi saboda raba dare suke suna aikin abu daya idan suka gama babu maganar su tsarkake jikinsu Bash zai rungumeta da najasa a jikinsu suyi ta bacci shi kuwa shed'an dama haka yake so kullum cikin kara ingizasu yake suna ya dinga qissima musu a zuciyarsu cewar dan basu yi sallar asubah a kan lokaci ba ai ba wani abu bane....
*Littafin na kudi ne...!*
Koda zaki ganshi a gruopa na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake Vip group #600 normal gruop#300 accont ...0542382124...Binta umar gtbank...Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta whasap da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
***** Rayuwar Bash da Naja'atu haka ta cigaba da tafiya cikin rashin tsari!
Sun mayar da kansu tamkar tumakai basu da aiki sai abu d'aya su kwana su yini a makale da juna Naja'atu ta zama wata fitinanniya ta gaske inda shi kuma Bash ke kara d'ora ta a kan hanya ta hanyar kawo mata magungunan turawa wanda suke sanya ta tayi ta zubar da ruwan dadi yana hawa kanta yana shanyewa..............Watansu daya da aure Bash ya koma harkokinsa, sosai ta shiga damuwa saboda ta daina samun abunda take so a kai a kai dalili idan ya fita tun a subah baya dawowa sai cikin dare mafi a kasari a buge yake dawowa shiyasa ko taje kusa dashi baya iya yi mata komai haka zata hakura ta kwanta kusa dashi tana hawaye ta riga ta saba da sabon da yayi mata shiyasa duk dare kafin tayi bacci sai taci kukanta ta koshi...Tsayin sati biyu haka al'amuran suka cigaba da tafiya a tsakaninsu Bash idan ya fita tun asuba baya dawowa sai tsakar dare kai wani lokacin ma kwana yake, a'lamarin ya dinga damunta yana ci mata rai.....Akwai ranar da suna zaune da munira tace"Munira dama Bash yana shaye shaye? kusan kullum sai naga kamar ba'a cikin hayyacinsa yake dawowa gida ba sannan dan Allah inaso ki fad'a min sana'ar da yake kinga fa idan ya fita tun farar safiya baya dawowa sai dare ya raba ke wani lokacin ma kwana yake a waje....Munira tace" To ke ina ruwanki da sana'ar da yake yi? ke dai ba'a kawo miki abinda zaki ci kisha ba me ya dameki da sanin dole sai kin san sana'arsa?
Maganar shaye-shaye da kikayi Eh yanayi a wannan zamanin d'ai-d'ai na matasan samari ne wanda basa shaye shaye meye laifi a ciki tunda ba da kudin wani yake siyan kayan shaye shayen ba.
Tace"Munira daga tambaya sai magana mai zafi ina laifi dan na tambayeki sana'ar da mijina yake yi ina da hakki na sani ai."!
Munira tace"Dan Allah Naja'atu mu bar maganar nan haka kada rayukanmu suzo suna 'baci na fada miki cewar ki bari duk ranar da kika rasa abinda zaki ci sai kiyi wannan tambayar amma yanzu baki da hurumin yinta tunda bamu gaza miki da komai ba, tsayin wata daya da kikayi a tare damu ki duba kiga yanda kika dawo jawur dake kinyi ki'bi kin murmure to me zai dame ki."
Naja'atu na kokarin yin magana Mommy ta fito daga dakinta ganin fuskokinsu babu walwala yasa ta tsaya tana tambayar ba'asi!
Munira cikin fusata! ta shiga fada mata abinda ke faruwa.
Mommyn ta yiwa Naja'atu wani irin kallo rai a 'bace! tace"Ke! bana son bindiddigi da sanin sai kin san komai na sirrin gidan nan ki tsaya a matsayinki na matar Bashir meye na cewa dole sai kin san sana'arsa ko yankan kai yake ina ruwanki? kedai a kula dake a sauke miki hakkin ki shine bukatarki saboda haka kada na sake jin kinyi wannan maganar Bashir sana'a yake mai kyau da inganci a matsayinki na matarsa kiyi masa fatan alkairi kawai ba sai dole kinbi diddigi a kansa ba."
Kanta a 'kasa tana kokarin mayar da 'kwallar dake kokarin sauko mata tace"Mommy kiyi hakuri ba nufi na mummunan abu ba amma tunda kince babu ruwana insha Allah bazan kara magana ba."
Mommy taja tsaki tare da kallon Munira tace"Ni zanje gidan bikin Hajia Lailah sai na dawo." Munira tace"Mommy tsaya ni muje tare ni kaina zaman gidan ya isheni."
Mikewa tayi da sauri taje ta dauki gyalenta suka fita ba tare da sun kula Naja'atu dake zaune a gurin ba.
Suna fita hawayen da take ta kokarin mayarwa suka shararo a kumatunta wannan wace irin rayuwa mutanan nan sukeyi! kawai saboda ta tambayi meye sana'ar mijinta sai su rufeta da masifa! gaskiya idan hakane to akwai wani abu da suke 'boyewa wanda basa so ta sani!
Ta jima zaune a palon tana tunane tunane kafin ta miki jiki a sanyaye ta koma gurinsu, zama tayi kan kujera da wayarta a hannunta tana neman wayar Bash din, wayar na fara ringing sai taji an kashe ta kira sau biyar yana kashewa abinda bai ta'ba faruwa ba tunda sukayi aure! hankalinta ya sake tashi ga tsoron gidan ya baibayeta bargo taja ta rufe jikinta tana hawaye hade da cigaba da kiran wayar tasa...Bash dake tare da abokan harkarsa suna shirya yanda zasu shiga wani bank suyi sata a kufule! ya tashi daga cikinsu a sakamon kiran wayar da Naja'atun, a fusace!
Yace."Wai dallah malama meye kika damu mutane da kiran waya ne."?
Gabanta ya yanke ya fadi jin irin tsawar daya buga mata.
Murya na rawa cikin tsoro tace"Bash ni kadaice a gidan ina jin tsoro mommy da munira sun tafi gidan biki dan Allah ka dawo da wuri kaji ko."
Tsaki! yaja mai karfi yace"Zan koma cikin mutane kada ki sake ki kara kirana a waya wallahi kika sake kirana sai na wulakantaki idan na dawo gida haba! kin dameni da kiran waya sai kace ni kadai ne mai aure mtwww!!!
Sai kawai ya kashe wayarsa ba tare da ya saurari ta bakinta ba."
Naja'atu kasa'ke tayi da waya a hannunta gabad'aya hawayen da takeyi ma k'afewa yayi makogwaronta ya bushe qamas! tana mamakin abinda yake shirin faruwa da ita.
Mommy da Munira kuwa ashe ba gidan biki suka nufa ba dama sun shirya fita tare domin zuwa suje su mayar da kayan lefen Naja'atu da suka hayo a wani katafaran kanti....gabadaya da akwati nan da abinda suke ciki dama tun ranar da aka kawo Naja'atun washe garin ranar bayan su Hajia rabi sun tafi Mommy ta kira wayar d'aya daga cikin yaran kantin da sukayi hayar kayan yazo da mota ya kwashe kayansu a lokacin Naja'atu nacan gurin Bash suna biyan bukatar junansu wannan al'amarin ya faru.... turmin atampa biyu da les daya kawai naja'atu ta tsira dasu a cikin kayan amma daidai da pant da breziya vest duk na lefan Abbah Abbas ne take amfani dasu, dan gabadaya kayanta hajia Abu ta had'a mata kaf aka kaita jos din dasu.....Kayan lefen Abbah da kayanta na gida su kawai take amfani dasu dik a tunaninta akwatinnan kayanta na dakin mommy ta adana mata su kafin su tare a gidansu.
Sai bayan sallar isha'i mommy da munira suka dawo gidan koda suka dawo babu wanda ya nemi inda take, itace ma da ta gaji da kadaici ta kira wayar Munira tana tambayarta ko sun dawo...A wulakance tace mata E....Allah sarki naja'atu cikin murna ta nufi sashen...To sai dai rashin ganin walwala da sakin fuskarsu yasa jikinta yayi sanyi ta zauna a d'arare! tare da fadin"Mommy kun dawo lafiya." ?
Ba tare da ta kalleta ba tace"Lafiya lou." Sai kawai ta juya suka cigaba da hiran 'Yan uwansu ita da Munira...Har ta gaji da zamanta a gurin ta mike da niyyar tafiya Munira bata kulata ba jikinta babu kwari tayi musu sallama ta fita daga palon.
Koda ta koma gurinsu zama tayi ta zabga tagumi! ko ina babu dadi kenan gurin Bash da mutan gidan, dan kawai tayi tambaya sai su dauke mata wuta! ita a ganinta ba laifi bane dan ta tambayi sana'ar da mijinta yake......Da kyar ta iya cin abinci tayi wanka tayi sallar sannan ta shirya jikinta cikin kayan bacci ta kwanta tana tunane tunane gami da jiran dawowar mijin nata tayi al'kawarin zata cire tsoro da fargaba ta tambayeshi wace irin sana'a yake............... har karfe daya na dare Bash bai shigo gidan ba lokacin bacci yaci karfinta nan ta b'ingire bacci mai nauyi ya dauketa.
A buge ya shigo gidan, ya watsar da abubuwan dake hannunsa a kan kujerar dakin, kai tsaye bed din ya durfafa! ya tsaya a kanta yana rangaji!
Blet din 'kugunsa ya kwance ya sa'bule Jins din shima a gajeran da yake ciki ya cire shi, katuwar Sandarsa mai uban kauri da tsayi tayi tsalle ta fito hannu yasa ya shiga jijjigata yana wani irin nishi!! ya wani fizge bargon dake jikinta! a zabure! ta mike zaune tana kiran sunansa had'e da kokarin kunna light din dakin.
Ganinsa tayi zigidir a tsaye a kanta ga sandarsa a tsaye kamar zata tsone mata ido! bata ta'ba karewa jijiyar bash kallo ba sai yau! a tsorace ta matsa gefe tana zazzare idonta! gaskiya ta firgita da ganinta yanzu duk girmanta haka take ratsa jikinta?