← Book details Madadi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 55 OF 143

Sashe 55

Madadi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tilasta ta yayi kan lallai sai ta cinye sauran, kuka ta dinga yi masa tana bashi hakuri da fadin"Idan ya tsananta mata za tayi amai yayi hakuri ya kyaleta, rabuwa yayi da ita ya mike ya bar gurin.

Itama barin gurin tayi ta nufi daki tana kuka gabadaya zuciyarta tashi take tana jin yanda abincin ke taso mata kwanciya tayi tana share hawaye.

Halisa kam shigar banza taje tayo ta baza tururruka masu kamshi da tayar da sha'awa ta fito palo ta sameshi yana duba loptop kamar dai koda yaushe....Tunda ya ganta yaji 'kososhin kansa sun kwance, ya rasa wane irin turare ne wannan da halisa take amfani dashi a duk sanda zai sha'ki kamshinsa yakan rasa nutsuwarsa gabadaya....Loptop din dake cinyarsa ta dauke ta a jiye gefe ta hau cinyarsa tare da sakalo wuyansa da hannuwanta...Fuskarsa ya dora a kirjinta yana shanshanawa tare dasa hannayensa a kan mazaunanta yana matsawa, ajiyar zuciya suka sauke a tare....Naja'atu ta fito daukar lemo domin cikin firjin dake dakin babu kawai taga abinda sukayi saboda da akwai haske sosai a palo..Tsigar jikinta ne ya tashi ganin Abban Abbas din na tsotsar saman breast din halisa, gabadaya idanunta ne suka rufe ta juya da saurin gaske ta koma dakin ta rufe kofa jingina tayi da jikin kofar ta dafe kirjinta jikinta duk yayi sanyi kasala duk ta baibayeta! lokaci guda wata irin masifaffiyar sha'awa ta taso mata abinda Abbah Abbas keyiwa Halisa ya d'aga mata hankali sosai, zamewa tayi ta zauna bakin kofar tana takure jikinta.

Halisa kam sai da ta gama tayar masa da hankalinsa sannan ta cire jikinta daga nasa ta matsa gefe guda, yasa hannunsa cikin fitar hayyaci ya janyota tare da matseta a jikinsa yana cigaba da shashshafa ta....Tace"Abban mufida ina ganin fa abinda muke kamar bai dace ba muna shiga hakkin yarinyar nan a cikin kwanakin ta saboda haka yau fa sai dai kayi hakuri dan ba zan iya bari kayi komai dani ba kaje gurin matarka dan itama macece kuma tana da dik abinda kake bukata....Da yake baya cikin hayyacinsa sai yace."Halisa bana jin yarinyar nan zata iya daukata a yanda nake jin kaina sannan kuma bata da juriya irin taki ki barni na biya bukatata." Tace"Gaskiya na gaji da kwasar zunubi, sai dai kayi hakuri sai gobe tunda dama goben zaka dawo dakina amma bana tunanin zan iya amincewa da bukatarka a yanzu.

Kafin yace wani abu ta fizge jikinta ta nufi dakinta, rufe kofarta tayi ya bita da wani irin kallo na rashin mafita......Mikewa yayi yana had'a hanya ya nufi dakin yaran.

Har yanzu tana takure a jikin kofar taji ana kokarin turo kofar da sauri ta mike tsaye, ya bude kofar ya shigo, ganinta a tsaye yasa ba tare da yayi magana ba yaja hannunta suka fita daga dakin
Kai tsaye dakinsa suka nufa...Naja'atu a bukace take dan da'alama tana da sha'awa a kusa shiyasa ta kyaleshi ya dinga ya mutsa mata jikinta tana ta fitar da numfashi tare da rirrikeshi, ita dashi gabadayansu sun kai makura gurin bukatuwa da junansu....Babban burinsu su samu biyan bukata, Abbah Abbas ganin abinda ya faru dashi jiya yasa yau bai manta da adduar saduwa da iyali ba.(Allahumma jannabunalshaid'ani wajannabunal shaid'ani wama raza'ktana) sai da ya karanta sai uku sannan ya saita jijiyarsa ya fara kokarin sawa cikin ikon Allah ta shiga kuma bata kwanta irin jiya ba, to sai dai kuma bayan ya daidaita komai yana kokarin ya fara sai yaji tamkar an bubbuga masa gorori a gwiwowinsa gabad'aya jikinsa ya mutu yayi wani irin sanyi, kasala ta dabaibaye shi, gefe guda kuma masifaffiyar sha'awar dake damunsa na sake azalzalarsa amma kuma ya kasa katabus! sai kawai yayi kwance a kanta ga joystick din nasa ta samu guri sosai a cikin ramin, inda ta bangaran Naja'atu notikan kwanta suka kwance babban burinta taji ya soma sosa mata gurin da yake mata kyaikyayi amma kawai yayi kwance a kanta ya kasa aikata mata komai..

Kuka tasa masa tana kiran sunanshi!

"Abbah Abbah'' yana jinta ya kasa cewa komai in banda nishi babu abinda yake.

Kawai sai ta fara motsa jikinta tana d'an d'aga masa wai so take yayi, ko motsi ya kasayi.....Ta dinga motsa jikinta tanayi da kanta tana shashshafa bayansa, duk yana jinta kuma yana jin dadin abinda take amma ya kasa mayar mata da martani!

Cikin wani irin mawuyacin hali ta samu satisfaction! tayi kokarin turesa daga jikinta ta tashi ta nufi toilet tana zumbura bakinta.....Koda ta fito babu shi a dakin.tayi zukud'um! tana tunanin ina ya tafi! zuciyarta tace" Ya tafi gurin Halisa ai dama sun saba raina miki hankali...Kayanta ta mayar ta kwanta tana kukan takaici ai dole ne ma tabar musu gidansu..

Halisa bugun kofa ta dinga ji tayi murmushin mugunta tare da gyara kwanciyarta, tana jinsa taki bude masa, Abba Abbas kamar zautace ya dinga buga kofar yana kiran sunanta, Halisa sai da tagama ja masa rai tukkuna taje ta bude masa kofa, ganin yanayin da yake ciki yasa ta rungumeshi suka nufi bed dama haka take so ya faru hakan ya tabbatar mata da cewar ya kasa ta'buka komai da yarinyar shiyasa ya dawo gurinta, sosai ta bashi kulawa ya hau ya dinga aiki tamkar ba zai bari ba, shi kansa mamakin al'amarin yake idan yana tare da Halisa har wani karfi yake ji, amma idan yana tare da Naja'atu gabadaya ya kan rasa karsashi gami da kuzari! babban abinda ke bashi mamaki shine yanda gabansa ke macewa tamkar na mara lafiya....Wannan abin na bashi mamaki mutuka.
*Littafin na kudi ne..!*
Koda zaki ganshi a gruops to na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu toga yanda abun yake
Vip group #600
Normal#300
Account: 0542382124...Binta Umar gtbank...Idan katin waya zaki turo sai kiyi min mgn ta whasap da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
*35*
B'angaran Naja'atu kuwa Kasa bacci tayi a dakin bayan fitarsa ta dinga juye-juye abun duniya ya isheta ita abin ma mamaki yake bata ai da farko ba haka hallitarsa take ba! amma yanzu ya akayi ya zama kamar wani lusari! takaicin al'amarin yasa ta bar dakin nasa ta gwammace ta kwanta cikin yaran yafi mata alkairi, dama ai ya riga ya tsufa a ganinta shekarunsa sun ja babu wani abin arziki da zai iya sai dai karfin sha'awar amma babu kuzari!

Zuciyarta tace mata kin manta ranar da ya karbi budurcinki kenan? ke kanki kin san ba zaki kira Abbah Abbas rago ba.

Shuru tayi tana tunani! gaskiya farko ta tsorata dashi sabida jarumtarsa amma tsakanin jiya da yau mugun haushi ya bata duk ya wani sakwarkwace ta'b! yaushe zata iya kayan takaici! idan hakane to gaskiya Halisa na hakuri..Zuciyarta tace mata kin manta ranar da Halisa takasa tafiya ranar da Yaya Ramlatu tazo, Abbah Abbas fa ba rago bane watakila bashi da lafiya shiyasa ya kasa aikata komai.

Gyara kwanciya tayi tana ta'be bakinta koma dai menene ita kam ba taga gurin zama ba tana ganin dama kwad'ayi ne kawai irin nasa ina shi ina ita ai a kwai cutarwa a ciki a lokacin da take kan ganiyarta shi kuma ya tsufa to waye zai biya mata bukatarta shiyasa wasu matan ke bin mazan banza ko kuma su dinga neman junansu suna biyawa junansu bukata, ita ko tana ganin data fad'a halaka gwara ta nemawa kanta mafita tun kafin tafiya tayi nisa.

Da safe Abbah Abbas nauyi da kunyar yarinyar ya hanashi hada ido da ita, koda ya shiga dakin bai bari sun hada ido da ita ba, ita kam sai kallonsa take tana girgiza kanta takaici kamar ya fasa mata zuciya dama ina da gami gashinan tun ba'aje ko ina ba ya gaza Allah ya sawwa'ke!

Bayan sun gama break suka zauna a palo gabadayansu har yaran da yake basu da makaranta suna hutu, naja'atu idonta a kofar dakinsa so take ya fito ta tambayeshi zuwa gidan aunty Maryam
Halisa ce ta fito daga dakin sai wani murmushi take kana kallonta kasan tana cikin farin taci uwar kwalliya tamkar wata amarya ita kanta Naja'atun sai da tayi mata kyau a idonta, amma haushinta da take ji bai bari yasa ta kalleta ba sai ma ta mike ta nufi dakin Abbah Abbas din..Halisa kam zama tayi ta dora kafa daya kan daya tana sakin murmushi na samun nasara.

Yana kokarin fitowa daga dakin ita kuma tana kokarin shiga sukayi karo da juna, da sauri ya matsa gefe yana kallonta, ita kuwa tunda tayi masa kallo guda taji gwiwarta ta sage! wani iri kyau da kwarjini yayi mata a idonta, yayi gayu sosai yana sanye da filtex blu black d'inki tazarce sai yayi amfani da milk din hula (dara) irin ta larabawa a gogon fata ne daure a hannunsa yasa takalmi sau ciki.....Yayi kyau tamkar matashin saurayi....Dabarbarcewa tayi ta manta abinda ya shigo da ita
Shi kuwa cikin kulawa yace."Naja'atu ya akayi ne kina bukatar wani abu.''
Ta dan ja hanci cikin kokarin saisaita nutsuwarta tace"Dama inaso na shiga gidan Aunty Maryam ne idan anjima kadan.

Dan'bata fuska yayi yace"Me zakije kiyi." Ta daga kai tana kallonsa da mamaki a fuskarta ganin yasa mata ido yana jiran amsarta yasa tace''Babu komai kawai inaso naje mu gaisa ne."
Yace."Kin san bana son yawo ko? kada kice zakije kofar na'isa irin kwanakin baya.

Tace"Wallahi babu inda zanje to me akayi min a gidan da zanje kofar na'isa.

Yace."Ai ba dole sai anyi miki laifi ba nasan ki da rawar kai ne idan kika je kofar na'isa kin san labari zai same ni sai na 'bata miki rai."
Tace"Insha Allahu ba zani ba.

Juyawa tayi zata fita ya ri'ko hannunta ta juyo tana kallonsa.

Gani tayi yana mata wani irin kallo.

'bata rai tayi ta dauke kanta ta gane kome yake nufi
Jin hucin numfashinsa dai-dai wuyanta yasa tayi saurin fizge hannunta ta bude dakin ta fita, lallai ina zata iya tsayawa ya tayar mata da hankali ya barta da wahala...Yaji takaicin abinda tayi masa dalilin da yasa da ya fito bai ko kalli inda suke zaune ba ya nufi kofar fita, Halisa da azama tabi bayansa, ita kuwa Naja'atu tana jin yaran nayi masa a dawo lafiya tayi shuru da bakinta.
Chapter 55 · 0% Book details