Sashe 158
Halysaah Part 6 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kilan ko bincike yayi a unguwan aka gaya masa, kinsan babu abinda yan unguwan nan baza su yi ba akan kudi, dama kuma ga tsegumi ya masu yawa, in kuma ba a unguwan ya bincika ba kilan shi ma yaga hotonki da wannan mutumin da ya dora ki a Instagram" Khaleesat kamar zata yi kuka tace "Toh me yake so kuma a guna Aunty da yake bibiyana ne?" Aunty Farida tace "Mutumin da yana zuwa cewa yayi ya maida auren ku, Allah ya so Nenne ta zo ranan sai abinda ta manta ne bata gaya masa ba ta kusa tara masa yan unguwa, kuma tace ai kin gama iddansa tun wani shekara in ma yau ya farka bacci tun sanda ya sake ki to yaje ya duba calendar yaga yau shekara nawa da yayi sakin, Nenne ta sille sa tas, ni ai shi yasa hankalina bai wani tashi ba, da dai baki idar da iddansa bane shine babban tashin hankalinmu gaba daya, amma da baki da hakkinsa ai kinga Allah ya kada hankalinsa sai bayan da kika gama ya waiwayo ki, yana sake zuwa inda kike ki kira masa hukuman kasar kawai su ja maki layi da shi...." Khaleesat dai ta kasa cewa komai, Aunty Farida tace "Dama in kika ga ya hakura da bibiyanki ai sai in wani auren kika yi tunda babu tsoron Allah a ransa, ban ta
a ganin mara kunya ma irin sa ba, babu kunya babu tsoron Allah fa ya zo ya marairaice ma Babanki wai ya maida ke, ya zo gidan nan yafi sau goma wallahi, to Allah na tuba ko da ace baki gama iddansa ba da ba sai dai mu makasa a kotu ba akan ki koma gidansa, shi
an iska, danginsa matsiyata marasu mutunci" Khaleesat taji hawaye ya cika idonta tace "Toh Aunty ni tsoro nake kar ya sake cewa zai daukeni kema kinsan halinsa fa" Aunty Farida tace "A American zai dauke ki saboda ba shi da seti?" Khaleesat dai tayi shiru gabanta na faduwa don har yanzu bata mance yanda aka dauketa aka kai masa ita ba, tunanin hakan yasa hawaye ya fara zuba idonta, Aunty Farida tace "Yanxu dai ki kwantar da hankalin ki tunda kin ce Jarabawa za ku fara, su Junaid ma baza su bari ya cutar dake ba in sha Allahu, kiyi ta addu'a kina neman tsari daga sharrinsa, in sha Allahu Allah zai kare ki" Khaleesat ta gyada mata kai cikin sanyin murya tace "To Aunty" a haka suka yi sallama da Aunty Farida tana goge hawayen da yaki tsaya mata, kiran Safiyyah ne ya shigo wayarta tayi picking ta kai kunne, Safiyyah tace "Khaleesat kin san wa yayi ring din bell daxu kuwa?" Sosai gaban Khaleesat ya fadi tun kan Safiyyah ta gaya mata, Safiyyah tayi wani dariya har da kyakyatawa tace "Wallahi shi ne in gaya maki, Abdul ne ba wani ba, gashi nan an duba Camera na gansa, to da na bude kofar uwar me zai min ne?
Wato ban ta
a ganin
an iska mara aikin yi kamar sa ba, ki ji har yayi locating inda nake saboda rashin aikin yi, to me zai min da Allah bai min ba?" Cikin rawan murya Khaleesat tace "Kin dai ga abinda nake gudu ko, wallahi da baki kulasa ba Safiyyah, ba kowa ake musayar yawu da ba" Safiyyah tace "Wallahi ba abinda ya isa yayi min da izinin Allah, shi kuma yaya Musty idan ya gama bambamin fadan da yake yana cewa ina dauko masa magana a kasar nan sai ya daukeni mu tafi mu kai ma Cops report, sai an gano Abdul duk inda yake ya fadi abinda ya zo yi a apartment dinmu wallahi..." Tana kai wa nan ta katse wayarta, knocking din kofar dakin Khaleesat taji ana yi, ta juya ta kalli kofar har sannan zuciyarta na bugawa ta mike ta dau hijab dinta ta saka ta tafi ta bude kofar, sauke idonta tayi bayan sun hada ido, yana kallonta da damuwa ganin hawaye idonta yace "Are you crying Halysaah?
Me ya faru?" Kamar jira take ta jingina da kofar dakin ta fashe masa da kuka dama ta kwana biyu bata yi ba, nan da nan ta rikitasa a wajen.....
*Halysaah is 500 via 3276052019 fcmb Hauwa Bello Jiddah*
*Ur evidence 07087865788*
https://chat.whatsapp.com/B5uR4Jfj6fZIIN0EIIHegM
HALYSAAH 75
Juyawa Jay yayi ya sauka downstairs don bai son yayi abinda zuciyarsa ke tunzura sa yayi a wannan moment din, yasan in ya ci gaba da tsayuwa yana sauraron kukanta a wajen the case will be totally different, sai da Khaleesat taga ya sauka kasa sannan ta dena kukan da take har lokacin tana jingine da kofar tana goge idonta a hankali, juyawa tayi ta koma dakinta ta dau laptop dinta ta zauna kan gado zata yi karatun wani course dinsu amma ta kasa karatun, sai kuma tayi tagumi tana kallon screen din laptop din babu ko kiftawa, after a while ta maida Laptop din gefe ta sauka daga kan gadon ta nufi kofa ta fita daga dakin, walking slowly ta fara sauka downstairs tana kallonsa, zaune yake kan kujera idonsa a wayar hannunsa, ya juya yana kallonta jin foot step dinta, har ta karaso karshen staircase din, ta sunkuyar da kai ganin kallon da yake mata, mikewa yayi ya nufeta yayi kasa da murya yace "Halysaah...
" Ta daga idanuwanta ta kallesa amma bata ce komai ba, yace "Why are you crying?" Kamar bazata ce komai ba sai kuma ta jingina da bango ta rungume hannunta tace "Ba sai kace min inyi hakuri ba amma ka wani tafi...." Murmushi yayi yace "To ai ban san ta yanda zan fara cewa kiyi hakurin bane ta yanda zaki gane da gaske nake baki hakurin, shi yasa na tafi" Ita dai Khaleesat kallonsa kawai take, can ta juya zata bar wajen, ya dakatar da ita yace "Halysaah" After some seconds ta juyo fuska a daure, ya
an yi murmushi yace "Mu je parlor in baki hakurin to" Ta wani turo baki ta kara rungume hannunta, yana murmushi ya juya ya koma parlon, sai kuma ta bi bayansa, ya jira har ta karaso ta zauna kan kujera, sannan ya zauna same kujeran leaving some space between them yana facing dinta yayi kasa da murya yace "Now tell me, why were you crying Halysaah?" Ta sauke idonta a hankali tace "I just can't understand why Abdul is still after me..." Jay yayi shiru yana kallonta babu ko kiftawa, can yayi kasa da muryarsa yace "But mun gama maganan nan just few hours ago ai Housemate, i told u i will put a stop to that soon, i promise you this, kina gama jarabawa idan mun koma Nigeria komai zai zo karshe in sha Allah" Muryarta na rawa tace "Why not now?
Ai bazai daina bi na ba, and i want to concentrate fully on my exams...." Jay yayi shiru yana kallonta, ya sauke idonsa with calmness in his voice yace "Are you sure you will want that now?" Ta gyada masa kai looking so confuse tace "Ya fa je har gidanmu a can kano so many times, sannan daxu muna gidansu Safiyyah sai da yaje gidan fa ya danna bell and left immediately...." jay ya daga idanuwansa yana kallonta da mamaki yace "Really?" Ta marairaice masa tace "Aunty Farida ta gaya min yana ta zuwa gidanmu, pls kawai we should report him to authorities don ya fita hanyata, ni wallahi tsoronsa nake ji, he can be so cunning...." Jay was quiet for almost a minute, sai kuma ya daga kai suka hada ido don kallonsa take, ita ta fara dauke idonta, har zai kamo hannunta sai kuma bai yi hakan ba ya fara kokarin kara barin enough distance tsakanin, yayi kasa da murya yace "Do you want to get married Khaleesat?" Shiru Khaleesat tayi tana kallonsa babu ko kiftawa don tambayar tasa ya zo mata a bazata, shi dai kallonta kawai yake yana jiran amsarta, a hankali tace "Aure kuma?" Jay yace "Yeah" Tana son tambayarsa aure da wa amma ta kasa, nan da nan jikinta yayi sanyi don babu inda tunaninta ya tafi sai ko yana da wani da zai hadata aure da, speaking slowly yace "Aure ne kawai zai sa ya hakura ya dena bibiyanki Halysaah, in kuwa ba haka ba bazai hakura ba ko da an hadasa da hukuma he will only change his tactics..." Hawaye taji ya fara taruwa idonta, sai tayi da ta sanin sauko ta samesa a parlon, kilan da bai gaya mata wannan magana ba, ganin hawaye a idonta cikin sanyi yace "Baki shirya auren ba ko Housemate?"
in ce masa komai Khaleesat tayi tana kokarin ganin bata fashe da kuka ba a wajen, ta rasa me yasa ta zama heartbroken all of a sudden da jin furucinsa, was it because that wasn't what she was expecting or wanting, she still can't tell, Jay ya sauke idonsa daga kallonta, after some seconds yace "To kiyi hakuri, i shouldn't have brought this suggestion up, may be you have other plans than marriage ko" Ita dai bata ce komai ba tana goge hawayen dake sintiri a fuskarta, ya jinginar da kansa da kujera bai sake cewa komai ba, tayi karfin halin cewa "Ai baka ce min da wanda zan yi auren ba" Ya girgiza mata kai still not looking at her yace "A'a, naga ba aure bane plan dinki na gaba, i am sorry i came up with the idea, kawai ina ganin kamar hakan kadai ne mafita...
a ganin mara kunya ma irin sa ba, babu kunya babu tsoron Allah fa ya zo ya marairaice ma Babanki wai ya maida ke, ya zo gidan nan yafi sau goma wallahi, to Allah na tuba ko da ace baki gama iddansa ba da ba sai dai mu makasa a kotu ba akan ki koma gidansa, shi
an iska, danginsa matsiyata marasu mutunci" Khaleesat taji hawaye ya cika idonta tace "Toh Aunty ni tsoro nake kar ya sake cewa zai daukeni kema kinsan halinsa fa" Aunty Farida tace "A American zai dauke ki saboda ba shi da seti?" Khaleesat dai tayi shiru gabanta na faduwa don har yanzu bata mance yanda aka dauketa aka kai masa ita ba, tunanin hakan yasa hawaye ya fara zuba idonta, Aunty Farida tace "Yanxu dai ki kwantar da hankalin ki tunda kin ce Jarabawa za ku fara, su Junaid ma baza su bari ya cutar dake ba in sha Allahu, kiyi ta addu'a kina neman tsari daga sharrinsa, in sha Allahu Allah zai kare ki" Khaleesat ta gyada mata kai cikin sanyin murya tace "To Aunty" a haka suka yi sallama da Aunty Farida tana goge hawayen da yaki tsaya mata, kiran Safiyyah ne ya shigo wayarta tayi picking ta kai kunne, Safiyyah tace "Khaleesat kin san wa yayi ring din bell daxu kuwa?" Sosai gaban Khaleesat ya fadi tun kan Safiyyah ta gaya mata, Safiyyah tayi wani dariya har da kyakyatawa tace "Wallahi shi ne in gaya maki, Abdul ne ba wani ba, gashi nan an duba Camera na gansa, to da na bude kofar uwar me zai min ne?
Wato ban ta
a ganin
an iska mara aikin yi kamar sa ba, ki ji har yayi locating inda nake saboda rashin aikin yi, to me zai min da Allah bai min ba?" Cikin rawan murya Khaleesat tace "Kin dai ga abinda nake gudu ko, wallahi da baki kulasa ba Safiyyah, ba kowa ake musayar yawu da ba" Safiyyah tace "Wallahi ba abinda ya isa yayi min da izinin Allah, shi kuma yaya Musty idan ya gama bambamin fadan da yake yana cewa ina dauko masa magana a kasar nan sai ya daukeni mu tafi mu kai ma Cops report, sai an gano Abdul duk inda yake ya fadi abinda ya zo yi a apartment dinmu wallahi..." Tana kai wa nan ta katse wayarta, knocking din kofar dakin Khaleesat taji ana yi, ta juya ta kalli kofar har sannan zuciyarta na bugawa ta mike ta dau hijab dinta ta saka ta tafi ta bude kofar, sauke idonta tayi bayan sun hada ido, yana kallonta da damuwa ganin hawaye idonta yace "Are you crying Halysaah?
Me ya faru?" Kamar jira take ta jingina da kofar dakin ta fashe masa da kuka dama ta kwana biyu bata yi ba, nan da nan ta rikitasa a wajen.....
*Halysaah is 500 via 3276052019 fcmb Hauwa Bello Jiddah*
*Ur evidence 07087865788*
https://chat.whatsapp.com/B5uR4Jfj6fZIIN0EIIHegM
HALYSAAH 75
Juyawa Jay yayi ya sauka downstairs don bai son yayi abinda zuciyarsa ke tunzura sa yayi a wannan moment din, yasan in ya ci gaba da tsayuwa yana sauraron kukanta a wajen the case will be totally different, sai da Khaleesat taga ya sauka kasa sannan ta dena kukan da take har lokacin tana jingine da kofar tana goge idonta a hankali, juyawa tayi ta koma dakinta ta dau laptop dinta ta zauna kan gado zata yi karatun wani course dinsu amma ta kasa karatun, sai kuma tayi tagumi tana kallon screen din laptop din babu ko kiftawa, after a while ta maida Laptop din gefe ta sauka daga kan gadon ta nufi kofa ta fita daga dakin, walking slowly ta fara sauka downstairs tana kallonsa, zaune yake kan kujera idonsa a wayar hannunsa, ya juya yana kallonta jin foot step dinta, har ta karaso karshen staircase din, ta sunkuyar da kai ganin kallon da yake mata, mikewa yayi ya nufeta yayi kasa da murya yace "Halysaah...
" Ta daga idanuwanta ta kallesa amma bata ce komai ba, yace "Why are you crying?" Kamar bazata ce komai ba sai kuma ta jingina da bango ta rungume hannunta tace "Ba sai kace min inyi hakuri ba amma ka wani tafi...." Murmushi yayi yace "To ai ban san ta yanda zan fara cewa kiyi hakurin bane ta yanda zaki gane da gaske nake baki hakurin, shi yasa na tafi" Ita dai Khaleesat kallonsa kawai take, can ta juya zata bar wajen, ya dakatar da ita yace "Halysaah" After some seconds ta juyo fuska a daure, ya
an yi murmushi yace "Mu je parlor in baki hakurin to" Ta wani turo baki ta kara rungume hannunta, yana murmushi ya juya ya koma parlon, sai kuma ta bi bayansa, ya jira har ta karaso ta zauna kan kujera, sannan ya zauna same kujeran leaving some space between them yana facing dinta yayi kasa da murya yace "Now tell me, why were you crying Halysaah?" Ta sauke idonta a hankali tace "I just can't understand why Abdul is still after me..." Jay yayi shiru yana kallonta babu ko kiftawa, can yayi kasa da muryarsa yace "But mun gama maganan nan just few hours ago ai Housemate, i told u i will put a stop to that soon, i promise you this, kina gama jarabawa idan mun koma Nigeria komai zai zo karshe in sha Allah" Muryarta na rawa tace "Why not now?
Ai bazai daina bi na ba, and i want to concentrate fully on my exams...." Jay yayi shiru yana kallonta, ya sauke idonsa with calmness in his voice yace "Are you sure you will want that now?" Ta gyada masa kai looking so confuse tace "Ya fa je har gidanmu a can kano so many times, sannan daxu muna gidansu Safiyyah sai da yaje gidan fa ya danna bell and left immediately...." jay ya daga idanuwansa yana kallonta da mamaki yace "Really?" Ta marairaice masa tace "Aunty Farida ta gaya min yana ta zuwa gidanmu, pls kawai we should report him to authorities don ya fita hanyata, ni wallahi tsoronsa nake ji, he can be so cunning...." Jay was quiet for almost a minute, sai kuma ya daga kai suka hada ido don kallonsa take, ita ta fara dauke idonta, har zai kamo hannunta sai kuma bai yi hakan ba ya fara kokarin kara barin enough distance tsakanin, yayi kasa da murya yace "Do you want to get married Khaleesat?" Shiru Khaleesat tayi tana kallonsa babu ko kiftawa don tambayar tasa ya zo mata a bazata, shi dai kallonta kawai yake yana jiran amsarta, a hankali tace "Aure kuma?" Jay yace "Yeah" Tana son tambayarsa aure da wa amma ta kasa, nan da nan jikinta yayi sanyi don babu inda tunaninta ya tafi sai ko yana da wani da zai hadata aure da, speaking slowly yace "Aure ne kawai zai sa ya hakura ya dena bibiyanki Halysaah, in kuwa ba haka ba bazai hakura ba ko da an hadasa da hukuma he will only change his tactics..." Hawaye taji ya fara taruwa idonta, sai tayi da ta sanin sauko ta samesa a parlon, kilan da bai gaya mata wannan magana ba, ganin hawaye a idonta cikin sanyi yace "Baki shirya auren ba ko Housemate?"
in ce masa komai Khaleesat tayi tana kokarin ganin bata fashe da kuka ba a wajen, ta rasa me yasa ta zama heartbroken all of a sudden da jin furucinsa, was it because that wasn't what she was expecting or wanting, she still can't tell, Jay ya sauke idonsa daga kallonta, after some seconds yace "To kiyi hakuri, i shouldn't have brought this suggestion up, may be you have other plans than marriage ko" Ita dai bata ce komai ba tana goge hawayen dake sintiri a fuskarta, ya jinginar da kansa da kujera bai sake cewa komai ba, tayi karfin halin cewa "Ai baka ce min da wanda zan yi auren ba" Ya girgiza mata kai still not looking at her yace "A'a, naga ba aure bane plan dinki na gaba, i am sorry i came up with the idea, kawai ina ganin kamar hakan kadai ne mafita...