← Book details Farrah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 92 OF 94

Sashe 92

Farrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Yana nan zaune shiru shiru gashi yakasa bacci har 1 nadare bata kirashi ba, tsaki yayi yatashi zaune yadauki ruwa yasha yasake daukan wayan yaduba babu call nata sake kwanciya yayi ganin yakasa bacci yasa yatashi yadauki wayanda car key yafito bayan yakashe komi na gidan yawuce gidansu, kashe motan yayi yafito yawuce side din Mami yashiga kwanciya kawai yayi abinshi adigon kujeran falon ko 2min bai karaba bacci yay awon gaba dashi.

As usual bayan Mami tai sallan asuba tasauko falo ganin Zayn kan kujera yana bacci abin bakaramin mamaki da tausayi yabata ba, tasan yakasa bacci agidanshi ne yadawo nan tsakar dare, karasawa tayi gaban kujeran ta bubbuga shi tace “tashi kaje kai salla” tashi ahankali yayi zaune wayanshi yadauka da sauri yaduba ganin still babu miss call nata yasa ya jefarda wayan kan kujera yamike bayin falon yashiga yadauro alwala yafito yafita zuwa mosque.

Wajajen 9 suka shigo gidan tareda Dad gym nashi yawuce yay workout bayan yagama yaje sude nashi yay wanka ya shirya cikin 3quatee da karamin Riga sannan yadawo falon Mami Mami an zaune itada Shafa suna hira gaidashi Shafa tayi ya amsa yana zama yadauki wayanshi dake falon yaduba babu call nata hakan yasa yasake kira good 2miss calls yamata still bata dauka ba ana ukun ne tadauka cikeda murna tace “Ya Zayn zamu fita nida Babana I will call you ba……” bama takarasa gayamai maganan ba ta katse wayan jiyayi ranshi ya masifan baci, tashi yayi daga kan kujeran Mami tace “breakfast fa” akufule yace “bazanci ba” yawuce yafita daga dakin yatafi side nashi gashi yau asabar ba aiki dako office saiyaje dan ya manta da ita kuma baida wajen zuwa d only wajen zuwan daya sani is club ko bar yanzu dukya dena, gashi yadainashan taba da shisha balle yasha ya manta da ita gashi Dad yafita, haka yawuni agidan nan har dare Farrah bata kirashi back ba, kasa hakura yayi wuraren 10 yadawo daga masallaci yakirata 5miss calls yabata still bata daukaba ijiye wayan yayi ohh no no ranshi ya mugun mugun bacci cillar da wayan yayi yace “I will never call you again” da bakinciki yay bacci.

Washe gari da safe bayan yadawo daga mosque yakasa hakura yakira but still bata daukaba ganin zuciyanshi zata buga yasa yawuce flat na Mami tana zaune a dinning ahankali yace “good morning Mami” kafinma ta amsa yace “Mami give me Miemie’s number” wayanta tamikamai tace “kaduba I save it as Miemie” ciro number yayi ya kwashe sannan yajuya zai fita kaman daga sama Mami tace “is not like she doesn’t have your time kota manta dakai, Farrah just meet her father for the first time in her life, Zayn kacika bakin fitina dan Allah kadagama yarinyarvnan kafa kasarara mata kabarta ta more mahaifinta batare datai tunanin kowa ba, kai kasan yanda kake more naka mahaifin, please let that girl be, idan ta more mahaifinta takoshi dakanta zata sami time takiraka tama kiramu gabaki daya, menene ma abin damuwa haka naga matarka ne still gidanka zata dawo, let her be mana kai wani irin fitinannen miji ne wai Zayn” Mami tai maganan tana daga murya fuuuu Zayn yafice daga dakin flat nashi yawuce yazauna kan kujera tareda dialing number Miemie, ringing one two tadauka tace “Hello” ahankali Zayn yace “Hey is Zayn, I wanna talk to Farrah” dariya Miemie ta gimtse tace “ni barakayi magana dani ba brother Inlaw” dan kunya yaji ahankali yace “how you? Give her the phone please” tabe baki tayi tace “kai Ya Zayn haka kakeson Farrah bamatani kake ba, Fairy” yaji tana kwalama Farrah kira sannan tace “gatanan” karban wayan Farrah tayi yaji tana cewa waye kike bani waya Miemie, wani kalan ijiyan zuciya yasauke jin muryanta ahankali tace “Hello” fushin dayakeyine yatasomai yace “how many calls dina kikagani awayanki”? Batasan mesaba ita yanzu wani karfi takeji dabata tanajin kalanshi da ba, gani take yanzu yanda itama keda baba zata iya musgunawa kowa bawai batason magana dashi bane kawai she just wanna be with Baba all time, everytime hakan yasa tai shiru takasa magana, kulewa Zayn yayi yace “okay ina miki magana kinmini shiru ko Farrah, fine kidawo gida yau yau din nan nagayamiki” wani kalan zaro idanu tayi cikin wannan zakakkar muryan nata tace “ai Baba baice nadawo ba” cikin zafi Zayn yace “ni mijinki nace ki……..” “na’am Babaaa” yaji ta amsa kiran Baba kit takatse wayan dasauri Zayn yacire wayan daga kunnenshi jiyayi harwani duhu duhu yake gani tsabagen jarababben jaraban masifa.

GGM tsakani ga Allah abinda Farrah kema Zayn yadace???

9️⃣2️⃣

Yadade baiji tabata mai rai kaman yanda tabata mai ranshi yanzu ba ijiye wayan yayi yatashii fuuuu yashiga closet dinshi ya chanza kaya zuwa sport wears yafita to his gym wani kalan mugun work out yayi sabida ranshi abace yake bakinciki yamai yawa gashi he needs her badly a bala’in bukace yake banawasa ba da kyar yama kanshi fada yakashe machine din bayan kusan 3hrs sannan yafito Dad da Uncle yagani a compound tsabagen yanda ranshi yake abace ko kulasu baiyiba yawuce flat nashi fuuuu Dad nabinshi da kallo lurada yayi ranshi abace ne Dad ko baa fadamai ba yasan bacin dan has to do with Farrah sabida batanan tana gidansu yasan halin danshi Sarai aka biyeta Zayn ko nan da chan bazaibar Farrah ta tafi ba.

Wasa wasa yau 5days rabonshi da Farrah babu abinda yafi batamai rai yanda koya kirata bata dauka karshema takashe wayan gabaki dayane tass yay kokarin yadaina tunanin ta ganin bazai iyaba yasa yace zai maganinta yau zai nuna mata wayeshi, he will make sure she beg and plead for mercy for wannan matawan dashi datayi, kuma not just her father’s house ko’ina take aduniyan nan idan yanaso yaganta saiya ganta and he will show her duk inda tashiga she longs to Zayn.
***********

GIDANSU MIEMIE
Farrah har rasa gane wayafi sonta take tsakanin Mommy su MIEMIE da Mami, wani kalan kulada ita Momy takeyi kullum tana bata magunguna daban daban da farfesu tanasha na kayan mata, Ya Habeeb da Miemie yanda sukeji da ita yay doubling nada, Babanta kuwa ranshi ne kawai bai bata ba Farrah bata tabajin farinciki datakeji ayanzu ba sabida wanna yazo mata ne tareda cikan burinta.

Zaune take cikin falon Ya Habeeb itada Miemie yana basu labarin yanda tunda yaga Shafa yake mafarkinta gabaki dayan attention na Farrah nakan maganan bakaramin farinciki tayiba dataji son Shafa Ya Habeeb yakeyi ba, sallama akayi tareda knocking kofar falonshi hakan yasa Habeeb yakalli kofan yace “come in” duk suka juyo suna jira suga waye zai shigo dakin, yar aikinsu ce tashigo cikeda girmamawa tace “Baba yace kuzo falo anyi bako” hakanan Farrah jitayi gabanta yafadi, kallonsu Ya Habeeb yayi yace “let’s go” tashi duk sukayi itama ta tashi ahankali bataso hiran ya katse ba suka fito falon suka shiga da sallaman su ido da ido tayi da Zayn dake zaune a kan lallausan carpet na falon yana sanye dawani sky blue shadda mai bala’in kyau ancika gabanshi da kayan kwalama idanunshi kyam akanta yana mata wani kalan dan iskan mayen kallo da saida daga Habeeb har Miemie suka lura dawani kalan sauri Miemie takarasa wajenshi tace “hello brother Inlaw” wani mugun kallo Momy dake zaune kusada Abba tamata tace “baki iya yaya bako” zatai magana Ya Habeeb yakaraso yamikamai hannu amsa Zayn yayi taredamai murmushi, Abba yakalli Farrah data sauke kanta akasa tana tsaye wajen kofan yace “come and greet your husband Mamana” gyadama Abba kai tayi sannan takaraso cikin falon dan dab da Zayn tazo kusada Miemie dake zaune kusadashi ta zauna ahankali tace “ina yini” batare daya kalleta ba yace “how you”? Mikewa Zayn yayi yakalli Abba da Mommy anatse yace “Dad bari natafi daman nazo naduba kune” dasauri Dad yace “haba Zayn shine tun yanzu zaka tafi is just 9:30 duka duka fa” kafinma yay magana Momy tace “nidai wannan zuwa Zayn bani akamawa ba” dasauri Miemie tace “Ya Zayn please stay a bit longer” Ya Habeeb yace “yes common Bro” dan murmushi yayi akunyace yace “zan dawo in sha Allah, akwai wani aiki dazan taya Dad yine this night” gyadamai kai Abba yayi yace “shikenan to Zayn angode Allah yay Albarka” yakalli Farrah dakanta ke kasa yace “tashi kima mijinki rakiya kimishi godiya yayo mana hidima” murmushi Zayn yayi yace “saida safen ku” ”saida safe” suka amsashi ko inda Farrah take bai kalla ba yawuce yafita Farrah kanta na kasa takasa tashi, Momy tace “tashi Miemie tarakaki daki kidan shafa turare kije ki gaisa da mijinki” kaman jira Miemie take mikewa tsaye tayi takama hannun Farrah tace “muje kinji sauri yake” babu yanda ta iya binta Farrah tayi zuwa daki zaunar da ita Miemie tayi tadauko mata wani dogon Riga pink mai kyau ba yanda Farrah ta iya tasaka sannan tamata wankan some soft turaruka black gyale tabata karba Farrah tayi ahankali tayafa gabanta har faduwa yake batasan mezatace mai ba ita kanta tasan tamai laifi, “Farrah Miemie wai kunsan Zayn na tsaye awaje kuwa” dasauri Miemie taja hannunta tace “muje Momy nakiranmu” fitowa sukayi har gaban kofa Miemie tarakata sannan takoma falo wajen su Abba da Momy da Ya Habeeb dake hira abinsu.

Ahankali tabude kofa tafita ga mamakinta Zayn na tsaye gaban wani mad jeep na Benz dayazoda ita ya jingina da jikin motan ya rungume hannayenshi akirji idanunshi kyam akanta, ganinta yasa yabude bayan motan ya shiga yabar kofan abude alamun yana jiranta tazo takuma shigo, gabanta nafaduwa tafara tafiya ahankali kaman bataso zuwa wajen motan tsayawa agaban kofan motan bayan daya bude tayi tadan lekashi cikin motan duhu sai hasken wayanshi dayake daddannawa, ahankali gabanta nafaduwa tashigo cikin motan tazauna tareda juyawa taja kofan motan tarufe kafin tajuyo kawai taji yadanna lock yawani kalan fizgota azabure tajuyo takalleshi bata ganinshi sabida duhu but hakan bai hanata ganin kwayan idanunshi ba lips dinta rawa sukashiga yi zatai magana kawai batasan ina ya danna a motanba kifewa kujerun gaban motan sukayi sannan yawani kalan juyarda ita tareda murdemata hannun riga yana dage riganta sama yakai hannunshi kan pant nata jikake kiiiiiit ya barka awani zabure tace “Zy………” kasa karasa maganan tayi sabida wani kalan janta dayayi yazaunar da ita dabas akan erected dick dinshi.

9️⃣3️⃣
Chapter 92 · 0% Book details