Sashe 9
Farrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*****
Har sukakai kofar gidansu Shafa bata cemata komiba kan dakalin dake kofar gidan Shafa ta zauna tace “jeki juye ruwan kifito” ciki tawuce taje tajuye ruwan tafito rike da empty tulun tana kokarin daurawa aka Shafa tamike tasa hannu ta fizge tulun cikin fushi tai gaba tace “bazaki kara komawa rafin nan ba muje gidan mu nabaki ruwan mu kikai” tai gaba dasauri Farrah ke binta har zuwa gidan su babu kowa agidan ko’ina tsaf tsaf saida sukaje gaban babban randansu sanan Shafa ta sauke tulun tashiga deban ruwa tana zubawa aciki gabanta Farrah taje ahankali tamika mata biscuit din alamun ta amsa wani kalan mugun kallo Shafa ta mata saikuma cikeda masifa ta yarda kofin datake deban ruwa dashi ta kalli Farrah tace “waike maisa wawiyace ke kurma eh? Kinfiso ayita cin zalunki aduniyan nan? Maisa bazaki tsayawa kanki ba sabida kinga bakida kowa bakida gata ke barakima kanki gata ba iyye? Ni wlh abin namin ciwo idan ana cin zalinki abin namin ciwo” kawai Shafa tadaura hannuwanta biyu akan fuskanta sabida kukan dataji yazo mata dasauri bataso taga ana zaluntar Kurman nan har cikin zuciyanta takejin abin, wani irin sanyi jikin Farrah yayi ganin Shafa na kuka bata taba ganin Shafa na kuka ba sai yau yarda biscuit din tayi akasa sanan ahankali takai hannunta tacire hannun Shafa dake kan idanunta tasaukar da su kasa hawaye na fitowa daga idanunta kaman yanda Shafa itama hawaye ke zubowa daga idanunta dawani irin sauri ta rungume Shafa tana kuka sosai, sunkai kusan minti biyu dukansu suna kuka da kyar Shafa ta hadiye nata takai hannunta tashare fuskanta sanan tadago Farrah daga jikinta tana kallon yanda take kuka tace “dalla to ai nadena kukan kema kidaina” girgiza mata kai Farrah tayi tana kuka, ahankali Shafa takai hannunta tagoge mata fuska tace “karki damu watarana sai labari kinji, Allah shine masanin gobe Kurma ke marainiya ce bakida uwa bakida uba kokuma ince babu wanda yasan ubanki, duk wanda yaci zalin maraya zaiga sakayya kiyakuri kinji amman kuma daga yanzu zaki dinga tsayawa kanki kinajina” dasauri Kurman ta Gyadamata kai, hannunta Shafa takama taja zuwa dakinsu madubi tadauko suka fito waje sanan ta kama hannun Kurman tasamata madubin aciki tace “kalli kanki kurma, tunda nake akauyen nan bantaba ganin yarinya mai kyau kyakkywa datafi kowa gashi ba dudda muna karkaran fulani kowa nada gashi amman kinfi kowa tashi irin ki ba, kalli yanda suka zamar da ke, kalli jikinki” Shafa taja wuyan riganta ta bude shoulder nata duk tabon duka, tace “ke mace ce kinga Inna tana cemin baikamata diya mace nada tabo ajikinta ba sabida zatai aure, miji bayason tabo ajikin matarshi, su Rakiya da Mamanta na neman lalataki, su wulakantaki sabida sunga bakida kowa amman basusan kinada Allah ba sanan kinada ni, karki kara yarda wani yadakeki kinji, kinada wayau gaki da Basira da kwanya kurma nihar tsoro kike bani wani zubin kada ki kara bari kowa yaci zalinki kinji, inhar kina sona kimin alkawari, kinmin alkawari zaki dinga tsayawa kanki ki zama jaruma?” Dasauri Farrah ta Gyadamata kai hakan yasa Shafa tai wani murmushin jin dadi tace “kokefa, zo muje kigani” kitchen dinsu suka shiga Shafa ta kwaso barkono da attarugu duk Farrah na kallonta zubawa tayi a turmi ta daddaka yau laushi sanan takawo ruwa ta zuba itadai Farrah na kallonta Dakinsu ta shiga tadauko wata container na turare ta bude ta zubar da turaren saida Farrah tabude baki sanan ta dauko lariya ta tace kayan miyan, ruwan ta dauka ta dura a goran yacika tam sanan ta rufe ta tashi tazo tamikama Farrah tace “gashi kidinga sokewa gefen zanin ki, duk wanda zai cuceki ki dauko ki fesamai a fuska kigudu wanan shine makaminki daga yau kinji” karba tayi dasauri tana jujjuya goran tana murmushi sanan tadago takalli Shafa baki tabude zatai magana hararanta shafa tayi tace “wlh kika batamin suna saikin sani, banson godiya ni bance ki magana ba kafin dan makogoronki ya yage” dariya Farrah tayi sosai sanan tahau tsalle tana kallon goran itakuma Shafa tashiga maida komi sanan tadebo musu tuwo zama tayi taci abinci ita kanta Shafan barmata tayi ganin yanda takejin yunwa saida ta cinye sanan suka sha ruwa suka tashi Shafa tace “kome Moddibo zai baki kadaki sake kici bakisan barbaden mezai miki ba” Gyadamata kai tayi sanan Shafa ta daukan mata ruwan suka wuce suka fita awaje suka bama yara biscuit din har gida Shafa tarakata awaje tabata tulun sanan tamata saida safe itakuma ta shige gida ta juye ruwan zata kara fita Malam dake alwala yace “ke wuce gobe dasafe kya karasa cike komi mangariba tayi jeki salla” Inna dake iza wuta tai kwafa batace komiba.
💫 FARRAH💫
✍🏻M Shakur
4️⃣
Tadade zaune awajen sanan ta mike tsaye ahankali sama tawuce tana nunama yan aikin dinning alamun su gyara wajen tabude wani daki da cikinshi zaka dauka kana wata duniyan ne ta shiga ciki ta maida kofan tarufe, wayan ta dake kan gado ta dauka ahankali sanan ta zauna taciro number datai saving da Mama tai dialing ringing daya aka dauka daga ta dayan bangaren zaka iyajin murya wacce ta kwan biyu aduniya kaman muryan tsohuwa tace “Jikana ya iso Ummi?” Gyadakai tayi sanan ahankali tace “eh Mama, Zayn ya iso” muryanta kadai Mama taji tasan akwai wani abu dake damunta, cikeda kulawa dakuma damuwa tace “ke likita menene, meya faru”? Dan jim tayi sanan ahankali tace “Mama Allah yasani ina iyakan bakin kokarina wurin bama Zayn tarbiya amman Mama idan kinga Zayn ko saikin firgice, rashin jinshi dakika sani da bakomi bane yanzu ne yake asalin rashin ji, Mama Zayn yadada baci sama da da, Alhaji bayaganin hakan, soyayyan dayakema yaron ya makantar dashi, Mama kinsan ko yanzu kafin yadawo dinan Uncle yatura da bodyguards rututu akaje aka taho dashi da karfi da yaji shi kanshi mahaifin nashi fushi yake dashi, Mama Zayn baya kallon uban kowa da daraja ko mahimmaci hatta ni, Mama Zayn sai wulakanci da rashin da’a da………” “Ummi” Mama takirata cikeda natsuwa hakan yasa ta yanke magananta tace “Na’am Mama” ahankali Mama tace “Ummi nasha gayamiki yaro ba wani abu bane dazaki shiga shago kibada kalan design din dakikeso daza’a keramiki yazo miki ayanda kikeso ba, Yara sai wanda Allah yaga daman baka zai baka, iyawanshi ne, ni nan sama da kowa nasan yanda kike iyakan bakin kokarinki kan Zayn tun yana yaro nasani Ummi, dan haka abu daya zuwa biyu zan fada miki, yanzu dai inaso karki kara zubarmada Zayn hawaye, dan hawayenki zai iya binshi uwa ba abun wasa bane” gyadama Mama kai tayi ahankali Mama tace “ki dage da yima Zayn addu’a karki sake ki gaji, ki tabbatar sallolin dakikeyi na farilla sau biyar arana cikin kowacce saikinma Zayn addu’a, sai shawara ta biyu wanda manya kadai zasu iya baki shawaran nan, Ummi” ahankali tace “Na’am Mama” anatse Mama tace “ki kyautata ma wasu yaran, duk inda zakiga wani yaro dakeda bukatan wani abu na taimako koma wani iri ne inhar kinada shi to ki kyautata musu, sanan kimusu addu’a, duk addu’an dakikama wasu yaran malaiku zasuma naki, dan haka ki rike wanan sirrin da kyau ki kyautatama wasu yaran kisakasu farin ciki Allah zai iya amfani da wanan ya shiryan miki da naki dan kinjini ko” ahankali tace “eh” Mama tace “Allah yamiki Albarka, Allah yacigaba da daukakaki yasamiki albarka a aikin ki, Allah ya shiryarmiki da danki yamai albarka, bari na shiga gidan Safiya ta haihu zanma jariri wanka” murmushi tayi tace “Mama kedai da yima jarirai wanka baki gajiya, to Allah raya” Ameen Mama ta amsa sanan ta katse wayan, ahankali ta ijiye wayan kan gado tana sauke ijiyan zuciya jitayi duk wani nauyi da bakincikin datakeji azuciyanta yabace wato uwa daban ce, ita har mantawa ma take tayi girma wlh. Shiru takarayi tunanin Zayn nakara lullube fuskanta batasan mesa ba Alhaji gani yake ta tsani Zayn tana takuramai bata sonshi zata iya rantsewa da ace za’a tsaga zuciyanta a tsaga na Alhaji za’agani cewa son datakema Zayn yafi na Alhaji sau dubu, Zayn shine farin cikin rayuwanta, shine kadai abinda takedashi aduniya dazata kalla taji dadi, she loves her son a whole lot kawai bazata iya kyale kuskuren shi bane, huhhhh! Ajiyan zuciya ta sauke ahankali sanan tamike ta shiga bayi dan dauro alwala.
Har sukakai kofar gidansu Shafa bata cemata komiba kan dakalin dake kofar gidan Shafa ta zauna tace “jeki juye ruwan kifito” ciki tawuce taje tajuye ruwan tafito rike da empty tulun tana kokarin daurawa aka Shafa tamike tasa hannu ta fizge tulun cikin fushi tai gaba tace “bazaki kara komawa rafin nan ba muje gidan mu nabaki ruwan mu kikai” tai gaba dasauri Farrah ke binta har zuwa gidan su babu kowa agidan ko’ina tsaf tsaf saida sukaje gaban babban randansu sanan Shafa ta sauke tulun tashiga deban ruwa tana zubawa aciki gabanta Farrah taje ahankali tamika mata biscuit din alamun ta amsa wani kalan mugun kallo Shafa ta mata saikuma cikeda masifa ta yarda kofin datake deban ruwa dashi ta kalli Farrah tace “waike maisa wawiyace ke kurma eh? Kinfiso ayita cin zalunki aduniyan nan? Maisa bazaki tsayawa kanki ba sabida kinga bakida kowa bakida gata ke barakima kanki gata ba iyye? Ni wlh abin namin ciwo idan ana cin zalinki abin namin ciwo” kawai Shafa tadaura hannuwanta biyu akan fuskanta sabida kukan dataji yazo mata dasauri bataso taga ana zaluntar Kurman nan har cikin zuciyanta takejin abin, wani irin sanyi jikin Farrah yayi ganin Shafa na kuka bata taba ganin Shafa na kuka ba sai yau yarda biscuit din tayi akasa sanan ahankali takai hannunta tacire hannun Shafa dake kan idanunta tasaukar da su kasa hawaye na fitowa daga idanunta kaman yanda Shafa itama hawaye ke zubowa daga idanunta dawani irin sauri ta rungume Shafa tana kuka sosai, sunkai kusan minti biyu dukansu suna kuka da kyar Shafa ta hadiye nata takai hannunta tashare fuskanta sanan tadago Farrah daga jikinta tana kallon yanda take kuka tace “dalla to ai nadena kukan kema kidaina” girgiza mata kai Farrah tayi tana kuka, ahankali Shafa takai hannunta tagoge mata fuska tace “karki damu watarana sai labari kinji, Allah shine masanin gobe Kurma ke marainiya ce bakida uwa bakida uba kokuma ince babu wanda yasan ubanki, duk wanda yaci zalin maraya zaiga sakayya kiyakuri kinji amman kuma daga yanzu zaki dinga tsayawa kanki kinajina” dasauri Kurman ta Gyadamata kai, hannunta Shafa takama taja zuwa dakinsu madubi tadauko suka fito waje sanan ta kama hannun Kurman tasamata madubin aciki tace “kalli kanki kurma, tunda nake akauyen nan bantaba ganin yarinya mai kyau kyakkywa datafi kowa gashi ba dudda muna karkaran fulani kowa nada gashi amman kinfi kowa tashi irin ki ba, kalli yanda suka zamar da ke, kalli jikinki” Shafa taja wuyan riganta ta bude shoulder nata duk tabon duka, tace “ke mace ce kinga Inna tana cemin baikamata diya mace nada tabo ajikinta ba sabida zatai aure, miji bayason tabo ajikin matarshi, su Rakiya da Mamanta na neman lalataki, su wulakantaki sabida sunga bakida kowa amman basusan kinada Allah ba sanan kinada ni, karki kara yarda wani yadakeki kinji, kinada wayau gaki da Basira da kwanya kurma nihar tsoro kike bani wani zubin kada ki kara bari kowa yaci zalinki kinji, inhar kina sona kimin alkawari, kinmin alkawari zaki dinga tsayawa kanki ki zama jaruma?” Dasauri Farrah ta Gyadamata kai hakan yasa Shafa tai wani murmushin jin dadi tace “kokefa, zo muje kigani” kitchen dinsu suka shiga Shafa ta kwaso barkono da attarugu duk Farrah na kallonta zubawa tayi a turmi ta daddaka yau laushi sanan takawo ruwa ta zuba itadai Farrah na kallonta Dakinsu ta shiga tadauko wata container na turare ta bude ta zubar da turaren saida Farrah tabude baki sanan ta dauko lariya ta tace kayan miyan, ruwan ta dauka ta dura a goran yacika tam sanan ta rufe ta tashi tazo tamikama Farrah tace “gashi kidinga sokewa gefen zanin ki, duk wanda zai cuceki ki dauko ki fesamai a fuska kigudu wanan shine makaminki daga yau kinji” karba tayi dasauri tana jujjuya goran tana murmushi sanan tadago takalli Shafa baki tabude zatai magana hararanta shafa tayi tace “wlh kika batamin suna saikin sani, banson godiya ni bance ki magana ba kafin dan makogoronki ya yage” dariya Farrah tayi sosai sanan tahau tsalle tana kallon goran itakuma Shafa tashiga maida komi sanan tadebo musu tuwo zama tayi taci abinci ita kanta Shafan barmata tayi ganin yanda takejin yunwa saida ta cinye sanan suka sha ruwa suka tashi Shafa tace “kome Moddibo zai baki kadaki sake kici bakisan barbaden mezai miki ba” Gyadamata kai tayi sanan Shafa ta daukan mata ruwan suka wuce suka fita awaje suka bama yara biscuit din har gida Shafa tarakata awaje tabata tulun sanan tamata saida safe itakuma ta shige gida ta juye ruwan zata kara fita Malam dake alwala yace “ke wuce gobe dasafe kya karasa cike komi mangariba tayi jeki salla” Inna dake iza wuta tai kwafa batace komiba.
💫 FARRAH💫
✍🏻M Shakur
4️⃣
Tadade zaune awajen sanan ta mike tsaye ahankali sama tawuce tana nunama yan aikin dinning alamun su gyara wajen tabude wani daki da cikinshi zaka dauka kana wata duniyan ne ta shiga ciki ta maida kofan tarufe, wayan ta dake kan gado ta dauka ahankali sanan ta zauna taciro number datai saving da Mama tai dialing ringing daya aka dauka daga ta dayan bangaren zaka iyajin murya wacce ta kwan biyu aduniya kaman muryan tsohuwa tace “Jikana ya iso Ummi?” Gyadakai tayi sanan ahankali tace “eh Mama, Zayn ya iso” muryanta kadai Mama taji tasan akwai wani abu dake damunta, cikeda kulawa dakuma damuwa tace “ke likita menene, meya faru”? Dan jim tayi sanan ahankali tace “Mama Allah yasani ina iyakan bakin kokarina wurin bama Zayn tarbiya amman Mama idan kinga Zayn ko saikin firgice, rashin jinshi dakika sani da bakomi bane yanzu ne yake asalin rashin ji, Mama Zayn yadada baci sama da da, Alhaji bayaganin hakan, soyayyan dayakema yaron ya makantar dashi, Mama kinsan ko yanzu kafin yadawo dinan Uncle yatura da bodyguards rututu akaje aka taho dashi da karfi da yaji shi kanshi mahaifin nashi fushi yake dashi, Mama Zayn baya kallon uban kowa da daraja ko mahimmaci hatta ni, Mama Zayn sai wulakanci da rashin da’a da………” “Ummi” Mama takirata cikeda natsuwa hakan yasa ta yanke magananta tace “Na’am Mama” ahankali Mama tace “Ummi nasha gayamiki yaro ba wani abu bane dazaki shiga shago kibada kalan design din dakikeso daza’a keramiki yazo miki ayanda kikeso ba, Yara sai wanda Allah yaga daman baka zai baka, iyawanshi ne, ni nan sama da kowa nasan yanda kike iyakan bakin kokarinki kan Zayn tun yana yaro nasani Ummi, dan haka abu daya zuwa biyu zan fada miki, yanzu dai inaso karki kara zubarmada Zayn hawaye, dan hawayenki zai iya binshi uwa ba abun wasa bane” gyadama Mama kai tayi ahankali Mama tace “ki dage da yima Zayn addu’a karki sake ki gaji, ki tabbatar sallolin dakikeyi na farilla sau biyar arana cikin kowacce saikinma Zayn addu’a, sai shawara ta biyu wanda manya kadai zasu iya baki shawaran nan, Ummi” ahankali tace “Na’am Mama” anatse Mama tace “ki kyautata ma wasu yaran, duk inda zakiga wani yaro dakeda bukatan wani abu na taimako koma wani iri ne inhar kinada shi to ki kyautata musu, sanan kimusu addu’a, duk addu’an dakikama wasu yaran malaiku zasuma naki, dan haka ki rike wanan sirrin da kyau ki kyautatama wasu yaran kisakasu farin ciki Allah zai iya amfani da wanan ya shiryan miki da naki dan kinjini ko” ahankali tace “eh” Mama tace “Allah yamiki Albarka, Allah yacigaba da daukakaki yasamiki albarka a aikin ki, Allah ya shiryarmiki da danki yamai albarka, bari na shiga gidan Safiya ta haihu zanma jariri wanka” murmushi tayi tace “Mama kedai da yima jarirai wanka baki gajiya, to Allah raya” Ameen Mama ta amsa sanan ta katse wayan, ahankali ta ijiye wayan kan gado tana sauke ijiyan zuciya jitayi duk wani nauyi da bakincikin datakeji azuciyanta yabace wato uwa daban ce, ita har mantawa ma take tayi girma wlh. Shiru takarayi tunanin Zayn nakara lullube fuskanta batasan mesa ba Alhaji gani yake ta tsani Zayn tana takuramai bata sonshi zata iya rantsewa da ace za’a tsaga zuciyanta a tsaga na Alhaji za’agani cewa son datakema Zayn yafi na Alhaji sau dubu, Zayn shine farin cikin rayuwanta, shine kadai abinda takedashi aduniya dazata kalla taji dadi, she loves her son a whole lot kawai bazata iya kyale kuskuren shi bane, huhhhh! Ajiyan zuciya ta sauke ahankali sanan tamike ta shiga bayi dan dauro alwala.