Sashe 18
Farrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Dazaran taji ana maganan kashe mutum ko kisan kai gabanta ke fara faduwa dan tanada trauma da kisankai, daidai gaban bishiyan Lamido da Lamba suka tsaya duk suna sanye da bakaken kaya hannun Lamba da bindiga yana gogewa da handkerchief yace “nima Lamido nagaji, jibi yanda bindigata tai kura ace tun shekaran jiya batasha jini ba saikace ba Lamba ba, ni wlh dama tsiyayemai duka idanun biyu kayi ba dayaba kachal, bantaba kidnapping mara dadi ba kaman wanan” dariya dukansu sukayi Lamido yace “dadin zaizo saiyafi na duka kidnapping din daka tabayi dadi aduniya” sukai wani irin dariya, Lamido yace “ni kawai so nake na nakasa yaron gabaki daya hakanan kawai na tsaneshi” dariya Lamba yayi yace “kodan kaganshi yaron kyakkywa dashi, nasan tunda kake baka taba ganin yaro namiji mai kyau kaman shi ba” hararanshi Lamido yayi yace “tsiyayemai idanu da karyashin danayi basu isheni ba, farkamai ciki nakeso nayi wlh da ask zomuje kaga” yawani ja hannun Lamba suka wuce bin hanyar dasukayi Farrah tayi da kallo gabanta nafaduwa din dim din, yanzu mutanen nan wani sukai kidnapping zasu kasheshi, yanzu yaya zatayi? Taje tafada ma kai gari? Jikinta har bari yake tana tunani taje gidan mai gari kafin ma abarta taganshi saita bata awanni akama bari ta ganshi Tayaya zatai musu bayani, yanda suke da bindigan nan kuma tasan yan garinsu da tsoro bazasu taba zuwa ba, to taje takira Shafa? Takara tambayan kanta, yanzu taje Shafa batanan ta tafi yawon ta, ihun azaban Zayn taji dayasa tawani kalan dirko daga kan bishiyan ko’ina na jikinta na rawa, takalli gabanta takalli baya tagudu ne koko taje tagani, kasa daurewa tayi tai hanyar dasu Lamba sukabi da rarrafe daga nesa ta hangosu su hudu tagani yan fashin sai wani saurayi da kallo daya tamai taji kirjinta yabuga sabida yanda fuskanshi ya kumbura suntum idanunshi daya duk jini yabata idanun arufe sai dayan yake iya budewa kadan, an daddaureshi, kallo daya tama hannunshi tagane akarye sabida yanda yake lilo.
Ahankali Zayn yana kallon pure water shi natun jiya yace “ru……ru…wa” dariya dukansu hudun sukayi Lamido yace “Oga yaji wuya wai zaisha ruwan” dariya duk sukayi Oga yace “bashi ruwan” daukan ruwan Lamido yayi sanan yataho gaban Zayn din yakai ruwan bakinshi yabude yadauko kan Zayn daya bude baki yana zazzago da harshe baida burin daya wuce yaji ruwan nan abakinshi, pure water Lamido yakai kaman zai samai abaki Zayn yataho da sauri Lamido yawani buga ledan pure water ruwan tafashe kan Zayn yace “kamutu da kishi” hawaye Farrah taji yazo mata a idanu sosai dawani irin sauri tajuya tana rarrafe saida tai nisa da wajen sanan ta mike tsaye ta kwasa da gudu cikin one minute takai wajen tumakan ta, wani kalan bari jikinta yashigayi tana shaking tana tafiya tana zagaye tarasa mema zatayi kaman daga sama takai hannunta gefen zaninta goran turaren yajin da Shafa tamata taji, cirowa tayi tai wani kalan murmushi dudda gabanta na faduwa, rikewa tayi a hannunta gam sanan tashiga hada shanayen da tumakan zuwa direction din gaban, sanan cikin wani kalan sauri da karfi tashiga dukansu hakan yasa suka wani haukace suka kwasa da gudu ji kake dim dim din kaman saukan aradu yanda suke gudu haka itama yake gudu gasu da yawa saida sukakai ta saitin hanyar dasu Lamba suke ita tai kwana danta bullo ta baya sukuma su bullo ta gaba.
Kaman daga sama duk suna tsaye suka shigajin alamun gudu kasa na amsawa, dasauri Oga yace “kunji abinda nakeji miye ke sauti kaman gudun mutane, haka? Jeku dub……” kafin yakarasa maganan wasu bijiman sanaye da raguwa da bazasu iya gane iya adaddinsu ba sun shigo wajen da gudu uwa ana korasu, wata saniya taci karo da Lamido ta watsar dashi, gabaki daya sakasu a tsakiya shanayen sukayi sun cika wajen tas sukuma duk sun firgita abunku da criminals kowa na ciro bindigarshi yana setawa.
Ganin haka yasa Farrah tafito daga inda take leke dan ita tazagayo tabaya ne tazo gaban Zayn da shanu ya kare da gudunta, baima lurada ita ba ko kadan sabida wahalan dayake ciki hannun mutum kawai yaji an daura akan kafadarshi daga tabayanshi dayaji wani kalan sanyi ya shigeshi saikace hannun kankara dasauri yadago kanshi da idonshi kwara daya dayake iya kallon mutane dashi daya kankance Ya daurashi kan Farrah, cute little farin index finger dinta Farrah tadaura kan pink lips dinta alamun yay shiru, bama ta tsaya kallonshi ba tasa hannunta da bala’in sauri tashiga warware mai kullin da akayi a hannunshi Zayn nawani irin kallonta da ido daya tazare igiyan hannun ta yar, sanan tashiga kwance na kafan nashi da bala’in sauri kafin kidnappers din su juyo suganta, tundaga kan hulan kiwon dake kanta yake kallo irin na kauyen nan da akeyi da itace daya daure igiyan akasan gemunta yake kallo, zuwa gefen fuskanta da gashi ke kwance akai kaman na yar jaririya har zuwa kumatunta zuwa red dogon bead Earings dinta dake lilo a kunnenta zuwa fararen hannuwanta datake kwancemai igiyan dasu, kodan yana tsakiyan azaba ne and she appeared from nowhere but ahankali cikin muryan dashi kadai zai iya jinta yace “is she an angel?” Wani kalan fincikota akayi. “Ke Yar Fulani? Dama Kece kika cika mana wajen nan da tumakai”? Oga daya damki Farrah yafadi hankali tashe ranshi abace.
To jama’a is FARRAH going to be okay???
💫 FARRAH 💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 🔟
Damke wuyan Farrah yayi ganin sotake ta taimaki wannan yaron da sukeda burin samin duniya ta sanadin sa, wani kalan jijjigata yayi yace “kinsan wanene kike shirin kwancewa ke agwai? Kinsan biliyan nawa zamu samu akan yaron chan”? Ihu Farrah tayi da kyar danji tayi kaman zata shide sabida yanda ya damke wuyanta, kokawa tashigayi tana kokarin kwace kanta amman takasa kwace kanta daga hannunshi sabida karfin dayake dashi, Zayn ta kalla da kidnappers biyu suke tsaye kanshi dayan nakokarin daukan igiyan yasake daureshi, bin dan jinin dagefen idanunshi ke fitarwa tayi dakuma karyayyen hannunshi taji wani kalan karfi da kwazo yazomata bazata bari su kashe yaron nan ba, maybe yanada iyaye yanada kannai dazasuyi tunaninshi kaman yanda kusan kullum take tunanin Yar uwanta da aka kashe agabanta, wani kalan ihu Farrah ta yanka. “Eeeeeeeeeeeeeee!” Shi kanshi Oga baisan lokacin daya saketa ba yay baya yana kokarin taushe kunnenshi dan muryanta yay wani kalan piercing dodon kunnenshi, dawani kalan sauri cikin bala’in kwazo da jarumta da ita kanta batasan tanada shi ba tajuya batai wata wata tai kan Oga dake karkade kunnenshi sabida yanda yakejin ihunta har yanzu, gabanshi tasha hakan yadago kanshi zai kalleta tai targeting kwayar idanunshi goran yajin ta danna ta fesama a fuskanshi da bala’in yawa, Ya shiga idanunshi da kyau ya shiga hancinshi atake yashaka da baki, ihun dababu shiri Oga yayi yajuya ahaukace gabaki daya yama zare danjin yajin yayi har kwakwalwa yana tattaba fuskanshi azare yace “ku kamata Lamba takasheni da yaji, wayyo idanuna” juyowa tayi da sauri jin yakira mata sauran, Lamba da dayan sukayo kanta, daganan inda take ta fesa musu dudda suna kokarin kaucewa amman saida ya shiga kwayar idanunsu da jikinsu dan har fatan wuyansu ta watsamawa sukahau ihu suma kowa yay gefe azare wato yaji bala’i ne barinma awajen maza, ganin haka yasa ta arto aguje inda Zayn yake yana kallonta kaman wanda har yanzu bai yarda cewa mutum bace, da duka karfinta takai hannuwanta takama hannunshi mai lafiyan tana ihun kokarin magana with so much force. “Ahhhhh jeh….jeh..…” tana kokarin gayamai suje da baki da hannu, da kyar Zayn ya iya tashi yana kallon yanda hannunshi ke lilo kaman ba hannunshi ba, sakin hannunshi mai lafiyan Farrah tayi tazo ta bangaren hannunshi mara lafiyan ahankali takama hannun saida Zayn ya lumshe idanu hawaye suka zubo sharrrr, daura hannun tayi akan kafadarta sanan takai hannunta daya kan waist dinshi dan yafita tsayi sosai tafara tafiya dasauri dasauri tana waigen bayan su, Oga dasu Lamba na kasa suna fama da yaji kaman wayanda jinnu yabuge, Lamido dasai yanzu ya iya tashi daga wurgan dashi da saniya tayine yashiga gyara bindigarshi da settings din ya birkice sabida barar dasu da akayi, ganin zai harbesu yasa Farrah tawani ja Zayn dawani kalan gudu shima Zayn dayaga bindiga wani kalan karfin gudu ne yaji yazo mai sukahau gudu kaman ba gobe, harbi Lamido yafara yana binsu dagudu shima cikin ikon Allah ko bullet daya bai samesu ba sabida yanda suke famfala gudu, sosai Zayn ke gudu yana kallon gefen fuskan Farrah da kusan itace jagoran gudun nasu tana zufa sosai, dan nauyin hannunshi na kanta, baitaba ganin brave yarinya karama kaman itaba tunda yake in his life, shi baimasan mata can be this brave ba sai dai a tv!
Ahankali Zayn yana kallon pure water shi natun jiya yace “ru……ru…wa” dariya dukansu hudun sukayi Lamido yace “Oga yaji wuya wai zaisha ruwan” dariya duk sukayi Oga yace “bashi ruwan” daukan ruwan Lamido yayi sanan yataho gaban Zayn din yakai ruwan bakinshi yabude yadauko kan Zayn daya bude baki yana zazzago da harshe baida burin daya wuce yaji ruwan nan abakinshi, pure water Lamido yakai kaman zai samai abaki Zayn yataho da sauri Lamido yawani buga ledan pure water ruwan tafashe kan Zayn yace “kamutu da kishi” hawaye Farrah taji yazo mata a idanu sosai dawani irin sauri tajuya tana rarrafe saida tai nisa da wajen sanan ta mike tsaye ta kwasa da gudu cikin one minute takai wajen tumakan ta, wani kalan bari jikinta yashigayi tana shaking tana tafiya tana zagaye tarasa mema zatayi kaman daga sama takai hannunta gefen zaninta goran turaren yajin da Shafa tamata taji, cirowa tayi tai wani kalan murmushi dudda gabanta na faduwa, rikewa tayi a hannunta gam sanan tashiga hada shanayen da tumakan zuwa direction din gaban, sanan cikin wani kalan sauri da karfi tashiga dukansu hakan yasa suka wani haukace suka kwasa da gudu ji kake dim dim din kaman saukan aradu yanda suke gudu haka itama yake gudu gasu da yawa saida sukakai ta saitin hanyar dasu Lamba suke ita tai kwana danta bullo ta baya sukuma su bullo ta gaba.
Kaman daga sama duk suna tsaye suka shigajin alamun gudu kasa na amsawa, dasauri Oga yace “kunji abinda nakeji miye ke sauti kaman gudun mutane, haka? Jeku dub……” kafin yakarasa maganan wasu bijiman sanaye da raguwa da bazasu iya gane iya adaddinsu ba sun shigo wajen da gudu uwa ana korasu, wata saniya taci karo da Lamido ta watsar dashi, gabaki daya sakasu a tsakiya shanayen sukayi sun cika wajen tas sukuma duk sun firgita abunku da criminals kowa na ciro bindigarshi yana setawa.
Ganin haka yasa Farrah tafito daga inda take leke dan ita tazagayo tabaya ne tazo gaban Zayn da shanu ya kare da gudunta, baima lurada ita ba ko kadan sabida wahalan dayake ciki hannun mutum kawai yaji an daura akan kafadarshi daga tabayanshi dayaji wani kalan sanyi ya shigeshi saikace hannun kankara dasauri yadago kanshi da idonshi kwara daya dayake iya kallon mutane dashi daya kankance Ya daurashi kan Farrah, cute little farin index finger dinta Farrah tadaura kan pink lips dinta alamun yay shiru, bama ta tsaya kallonshi ba tasa hannunta da bala’in sauri tashiga warware mai kullin da akayi a hannunshi Zayn nawani irin kallonta da ido daya tazare igiyan hannun ta yar, sanan tashiga kwance na kafan nashi da bala’in sauri kafin kidnappers din su juyo suganta, tundaga kan hulan kiwon dake kanta yake kallo irin na kauyen nan da akeyi da itace daya daure igiyan akasan gemunta yake kallo, zuwa gefen fuskanta da gashi ke kwance akai kaman na yar jaririya har zuwa kumatunta zuwa red dogon bead Earings dinta dake lilo a kunnenta zuwa fararen hannuwanta datake kwancemai igiyan dasu, kodan yana tsakiyan azaba ne and she appeared from nowhere but ahankali cikin muryan dashi kadai zai iya jinta yace “is she an angel?” Wani kalan fincikota akayi. “Ke Yar Fulani? Dama Kece kika cika mana wajen nan da tumakai”? Oga daya damki Farrah yafadi hankali tashe ranshi abace.
To jama’a is FARRAH going to be okay???
💫 FARRAH 💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 🔟
Damke wuyan Farrah yayi ganin sotake ta taimaki wannan yaron da sukeda burin samin duniya ta sanadin sa, wani kalan jijjigata yayi yace “kinsan wanene kike shirin kwancewa ke agwai? Kinsan biliyan nawa zamu samu akan yaron chan”? Ihu Farrah tayi da kyar danji tayi kaman zata shide sabida yanda ya damke wuyanta, kokawa tashigayi tana kokarin kwace kanta amman takasa kwace kanta daga hannunshi sabida karfin dayake dashi, Zayn ta kalla da kidnappers biyu suke tsaye kanshi dayan nakokarin daukan igiyan yasake daureshi, bin dan jinin dagefen idanunshi ke fitarwa tayi dakuma karyayyen hannunshi taji wani kalan karfi da kwazo yazomata bazata bari su kashe yaron nan ba, maybe yanada iyaye yanada kannai dazasuyi tunaninshi kaman yanda kusan kullum take tunanin Yar uwanta da aka kashe agabanta, wani kalan ihu Farrah ta yanka. “Eeeeeeeeeeeeeee!” Shi kanshi Oga baisan lokacin daya saketa ba yay baya yana kokarin taushe kunnenshi dan muryanta yay wani kalan piercing dodon kunnenshi, dawani kalan sauri cikin bala’in kwazo da jarumta da ita kanta batasan tanada shi ba tajuya batai wata wata tai kan Oga dake karkade kunnenshi sabida yanda yakejin ihunta har yanzu, gabanshi tasha hakan yadago kanshi zai kalleta tai targeting kwayar idanunshi goran yajin ta danna ta fesama a fuskanshi da bala’in yawa, Ya shiga idanunshi da kyau ya shiga hancinshi atake yashaka da baki, ihun dababu shiri Oga yayi yajuya ahaukace gabaki daya yama zare danjin yajin yayi har kwakwalwa yana tattaba fuskanshi azare yace “ku kamata Lamba takasheni da yaji, wayyo idanuna” juyowa tayi da sauri jin yakira mata sauran, Lamba da dayan sukayo kanta, daganan inda take ta fesa musu dudda suna kokarin kaucewa amman saida ya shiga kwayar idanunsu da jikinsu dan har fatan wuyansu ta watsamawa sukahau ihu suma kowa yay gefe azare wato yaji bala’i ne barinma awajen maza, ganin haka yasa ta arto aguje inda Zayn yake yana kallonta kaman wanda har yanzu bai yarda cewa mutum bace, da duka karfinta takai hannuwanta takama hannunshi mai lafiyan tana ihun kokarin magana with so much force. “Ahhhhh jeh….jeh..…” tana kokarin gayamai suje da baki da hannu, da kyar Zayn ya iya tashi yana kallon yanda hannunshi ke lilo kaman ba hannunshi ba, sakin hannunshi mai lafiyan Farrah tayi tazo ta bangaren hannunshi mara lafiyan ahankali takama hannun saida Zayn ya lumshe idanu hawaye suka zubo sharrrr, daura hannun tayi akan kafadarta sanan takai hannunta daya kan waist dinshi dan yafita tsayi sosai tafara tafiya dasauri dasauri tana waigen bayan su, Oga dasu Lamba na kasa suna fama da yaji kaman wayanda jinnu yabuge, Lamido dasai yanzu ya iya tashi daga wurgan dashi da saniya tayine yashiga gyara bindigarshi da settings din ya birkice sabida barar dasu da akayi, ganin zai harbesu yasa Farrah tawani ja Zayn dawani kalan gudu shima Zayn dayaga bindiga wani kalan karfin gudu ne yaji yazo mai sukahau gudu kaman ba gobe, harbi Lamido yafara yana binsu dagudu shima cikin ikon Allah ko bullet daya bai samesu ba sabida yanda suke famfala gudu, sosai Zayn ke gudu yana kallon gefen fuskan Farrah da kusan itace jagoran gudun nasu tana zufa sosai, dan nauyin hannunshi na kanta, baitaba ganin brave yarinya karama kaman itaba tunda yake in his life, shi baimasan mata can be this brave ba sai dai a tv!