Sashe 33
Farrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wanka fara tayi tafito daure da towel kowani motsi tayi sai abinda yafaru dazu yafado mata, inda aka mata aiki Mami harta cire bandage din jikinta nada kyau sosai, shiryawa tayi cikin kayan da Mami ta ijiye mata Riga da skirt na atampa ja, sun bala’in amsanta, gyale tadauka a hannu tafito afalo tasami Mami tana waya ganin Farrah saida tai murmushi tace “kinyi kyau sosai My baby Oya muje” tashi tayi tacigaba da wayan datake suka fito mota suka shiga bodyguard din Mami yajasu wani babban saloon Mami takaita, wanke Mata gashinan dakeda uban dauda akayi, akai blowdrying sanan Mami tasa aka mata kitso shuku yan kanana ana mata pedicure itadai Farrah kallonsu kawai take, tsaf aka gama komi tsayin gashinta har waist, ciki suka wuse Mami tasa aka mata facials sanan tasayamata wani set na cream da sabulun wanka damai spa din tamata recommending, Mami tasa aka mata waxing nanne fa Mami na zaune a falo amman taji kukanta dan murmushi Mami tayi, saida aka gama sanan tafito idanunta sunyi zuru zuru, Mami tace “sannu” akunyace ta gyadama Mami kai sanan suka fito ita kanta jin jikinta tayi daban, wani babban super market sukaje, shopping Mami tamata na mamaki Farrah sai kallonta take bata taba sanin akwai wayanda basune suka haifeka ba amman zasu soka da zuciya daya ba sai awajen Mami saida suka gama aka loda komi a mota sanan suka shiga Mami tace “kinaso kiga Mama na”? Dasauri ta gyadama Mami kai tace “eh Mami” dan murmushi Mami tayi tace “itama ta kosa taganki yanzu zamu”.
Tunda suka shigo layin su Grandma take kallon layin shi layin ba kaman na irinsu Mami bane, parking sukayi a kofar gidan aka bude musu kofa, kayan da Mami tasayama gidan Bodyguards suka shiga fitowa dashi itakuma Mami da Farrah sukai ciki, da sallama suka shiga gidan, Mama ce tafito daga dakinta tana rikeda charbi a hannu tace “oyoyo oyoyo oyoyo jikalle na” wani kalan murmushi Farrah tayi ganin yanda tsohuwan dake kama da Mami sosai tamata oyoyo har gabanta Farrah taje ta tsugunna ahankali tace “ina kwana Mama” dasauri Grandma tace “tashi tashi Allah kadai ake tsugunnamawa, Allah yamiki albarka taho muje daki” taja hannun Farrah suka shiga daki Mami kuma tai murmushi tana biyosu abaya, zaunar da ita Mama tayi akan kujera sanan tace “yau kaf Mutan gidan nan sun fita sunje bikin saude ni kadai bari nakawo miki abinci” dasauri Farrah tace “a’a Mama bari na dauko miki” “je uwar daka na zakiga kula ki dauko” gyadamata kai Farrah tayi da sauri sanan ta ijiye gyalenta kusada Mama tawuce dakin data tabbata nanne uwardakan kulan datagani tadauko sanan tafito takawo takara komawa plates data gani takawo, Mama tace “ci abinci iya cinki kinga Maman nan taki bata son cin abinci ita Zayn yabiyo” dan murmushi tayi tadan dagakai takalli Mami gani tayi Mami na kallonta, ahankali tace “Mami zakici abinci”? Gyadamata kai Mami tayi ahankali tanajin wani sanyi aranta Zayn baitaba tambayanta taci abinci ko zataci abinci ba yara mata daban ne kawai duk wanda Allah yabamawa yace Alhamdulillah.
Yanda Mami tace “eh” yasa dasauri tabude kulan tuwone da miyan karkashi dayaji nama da man shanu, fara zubawa tayi ahankali Mami dake kallonta tace “ki zuba mana tare” dagokai tayi takalli Mami saikuma tai murmushi sosai itama Mama dake kallonsu duka biyun murmushi tayi, zuba musu tayi sanan tadauka takai gaban Mami, saukowa Mami tayi kasa sanan suka faraci feeding Farrah tadingayi abaki har suka cinye, kwashe kwanukan Farrah tayi tafita dasu waje inda taga makwarara, kwanukan data gani na datti ta hada tass tashiga wankewa daga daki Mama tace “mekikeyi Farrah” “wanke wanke Mama” murmushi Mama tayi takalli Mami tace “Allah yabaku ladan abinda kukayi, sanan Allah yatayaku riko” murmushi tayi tace “Ameen” Mama tace “yanda kika taimaketa ubangiji Allah Ya taimakawa Zayn dinki haka Ya shirya dashi yakuma natsar dashi” murmushi Mami tayi tace “Ameen Mama, kin shanye magungunan ki” tabe baki tayi tace “nifa nagaji da shan magani fa Mami ki kyaleni” tashi Mami tayi dasauri tashiga uwar dakinsu gaban drawer tana dudduba magungunan Mama tace “Mama wai mesa bakishan magani, sune fa zasu dinga controlling da regulating BP dinki eh Mama dan Allah kidinga sha” naji.
Sai gab da magrib sukabar gidan Mama, har atampa Mama tama Farrah kyauta dan Farrah ta gyara gidan tsaf ta gyara dakin Mama ta share harda cire duka yanan gidan dana zaure sai dariya suke itada Mama suna tambayanta ya akayi tacire yanan Xauren nan abokanen Zayn ne wai tsoronsu yake da gizogizo, babu kalan labarin tsorace tsorace Zayn dabata jiba, suna kaiwa gida sukai Magrib anayin isha’i Mama tasata tai bacci dan goGbe monday zaa kaita school.
💫 FARRAH 💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 2️⃣4️⃣
Da asuba Mami tashigo ta tada ita, salla tayi sanan tafito tasami Mami a falon sama suka fara karatun Alqur’ani, saida suka gama Mami takara duba wajen dinkinta yay healing sosai, ganin 6:30 yasa Mami tace “jekiyi wanka zan fito miki da kayan da zaki saka Zayn zai kaiki school yau” dan murmushi tayi sanan ahankali tace “Mami” kallonta Mami tayi tace “naam” murya chan kasa tace “Mami tsoro nakeji kada amin dariya a school kinga daga kauye nazo kuma ban iya turenci ba” tunda take maganan Mami ke kallonta muryanta dadi tafara magana kaman kada ta daina, dan murmushi Mami tayi tace “Zayn zai kaiki Best school dayake nan Abuja, and one of the characteristics of schools haka shine basama mutum dariya, basa bullying and zasu dauki lokacin su su koyarda ke da kyau, ban sanki da tsoro ba, sanan b’ajin kunya wajen neman ilimi kizama mai kwazo kibama wayanda zasu miki dariya kunya kinji, and I am here, ga Yayanki Zayn, ga Abban ki komenene baki iyaba duk zamuyi guiding naki, we are your parents, muje naciro miki kayan dazaki saka” Mami tai maganan tana kama kafadabta sukai daki, wardrobe nata Mami tabude wani pink long sleeve t-shirt Mami taciro mata na mata mai botura na glass agaba, sai wani black long skirt, da black gyale karami, ta ijiye mata akan gado, tace “jekiyi wanka kifito bari naje naduba breakfast nakuma tada Zayn, koda yake nasan Abban ku yatadashi yanda yasan zai kaiki school haka” ficewa tayi itakuma Farrah tashiga wanka, wanka tayi sanan tadaura towel tafito, manta tashafa sanan ta shirya tsaf tasaka kayan da Mami tafito mata dasu taje gaban madubi wani kalan kyau tayi bana wasaba, bude kofa da akayi yasa tajuyo Mami ne, murmushi tayi ganinta hakan yasa Mami taja kujeran gaban madubi ta zaunar da ita tace “yau zaki fara school ki kula da kanki, makarantan ku akwai both maza and mata ki zama yarinya mai natsuwa baruwanki da maza malamai ko dalibai bude idonka kiga” kwalli Mami tasaka mata, sanan tadau man baki na Vaseline tashafa mata a lips, lips nata kaman tasa mata pink jan baki, drawer ta taja, Mami tadauki wani gold ear ring na dan makale tasaka mata a kunne sanan tadauki wani simple chain na gold shima da babu pendant ajiki tasa mata awuya dan wuyanta yadinga walkiya, bracelet na LV Mami tasaka mata a hannu sanan tai murmushi tabata wani flat black slippers na saint Laurent size dinta 37 tasaka sanan Mami tace “muje” babban jakan makarantan da Mami tasaya mata jiya tadauka daga kan gado da bakin gyalen Mami tai gaba ita kuma biyeda Mami tana kallon kanta dan kayan sun mata kyau, tunda suka fara sauka daga stairs ta hango Zayn zaune afalon shima ya shirya yana sanye da riga da wando na jean da t-shirt all blue yana shan coffee a cup yana kallon kwallo a tV Dad dake sanye da jallabiya na zaune kusada shi, murmushi Dad yayi ganin Farrah yace “masha Allah yan makaranta an fito” murmushi Farrah tayi takaraso gaban Dad ahankali tace “ina kwana Dad” hannunshi yasa ahankali yashafa kanta cikeda so dakuma kauna shifa duk maison Zayn to yana sonshi barinma Farrah yace “lpy lau, ohh dama Wanan ne kitson da akaje akayi jiya kuka barmu agida” yay maganan yana kallon Mami datadan yi dariya, dan juyawa Farrah tayi tadan saci kallon Zayn daganan inda take gaban Dad ahankali tace “ina kwana Ya Zayn” wani kalan sweet smile Dad yasaki jin yanda Farrah takira Zayn dinshi Ya Zayn, Zayn din yakalla yana jiran amsanshi, sanin su Dad na kallonshi yasa batare daya kalleta ba bayabo ba fallasa yace “how you”? Ahankali tace “fine” kallonta Dad yayi yace “imaza je Mamanki tabaki breakfast kici kutafi kada ki latti” gyadama Dad kai tayi saman at tashi dasauri tai wajen Mami a dinning ita gani take kaman ba itaba da saitayi satan abinci wani zubin take samu taci.
Tea tasha sosai kusan kofi biyu as usual da chips da kwai saida takoshi dam sanan ta tashi zata kwashw tai kitchen Mami tace “barshi is 8 already zomuje na yafa miki gyale kutafi” shigowa sukayi cikin falon inda Mami ta ijiye school bag dinta da gyalen, ta dauki gyalen rollung nashi Mami tamata takama mata da pin sanan tadauki jakanta Mami tazo tabayanta tana goyamata tace “saka jakan to” ahankali Alhaji ke kallon Mami, duk ta gefen ido shima Zayn ke kallonsu, tashi yayi yawuce yafita daga dakin fuuu, Farrah takalli Alhaji dayabi Zayn da kallo tace “Abba natafi” “Allah bada sa’a my Farrah” hannunta Mami takama suka fita waje har wajen motan Zayn din sukaje Mami tace “to shiga” juyowa tayi takalli Mami batasan mesaba ita kawai bataso ta tafi rungume Mami tayi sai kuka, dasauri Mami tace “da girman ki kina kuka zaki school hahahaha” Mami tadanyi dariya saikuma tadago kanta, hannu tasa tashare mata hawayen sanan ahankali tamata peck agoshi sanan tadago tace “stop crying babu abinda zai sameki I promise, je makaranta ki nuna musu ke diyar Mami kine, nasa miki ruwa da snacks ajakan ki bye bye” hannu tadaga ma Mami tace “bye Mami” bayan motan Mami tabude mata inda Zayn ke zaune yana daddanna waya abinshi tace “Zayn take care” dan juyowa yayi ya kalli Mami daidai Farrah na shiga motan yace “yes Mami” maida kofan Mami tayi tarufe sanan bodyguards biyu dake gaba daya mai tuki daya na zaune kujeran gaba sukaja motan.
Tunda suka shigo layin su Grandma take kallon layin shi layin ba kaman na irinsu Mami bane, parking sukayi a kofar gidan aka bude musu kofa, kayan da Mami tasayama gidan Bodyguards suka shiga fitowa dashi itakuma Mami da Farrah sukai ciki, da sallama suka shiga gidan, Mama ce tafito daga dakinta tana rikeda charbi a hannu tace “oyoyo oyoyo oyoyo jikalle na” wani kalan murmushi Farrah tayi ganin yanda tsohuwan dake kama da Mami sosai tamata oyoyo har gabanta Farrah taje ta tsugunna ahankali tace “ina kwana Mama” dasauri Grandma tace “tashi tashi Allah kadai ake tsugunnamawa, Allah yamiki albarka taho muje daki” taja hannun Farrah suka shiga daki Mami kuma tai murmushi tana biyosu abaya, zaunar da ita Mama tayi akan kujera sanan tace “yau kaf Mutan gidan nan sun fita sunje bikin saude ni kadai bari nakawo miki abinci” dasauri Farrah tace “a’a Mama bari na dauko miki” “je uwar daka na zakiga kula ki dauko” gyadamata kai Farrah tayi da sauri sanan ta ijiye gyalenta kusada Mama tawuce dakin data tabbata nanne uwardakan kulan datagani tadauko sanan tafito takawo takara komawa plates data gani takawo, Mama tace “ci abinci iya cinki kinga Maman nan taki bata son cin abinci ita Zayn yabiyo” dan murmushi tayi tadan dagakai takalli Mami gani tayi Mami na kallonta, ahankali tace “Mami zakici abinci”? Gyadamata kai Mami tayi ahankali tanajin wani sanyi aranta Zayn baitaba tambayanta taci abinci ko zataci abinci ba yara mata daban ne kawai duk wanda Allah yabamawa yace Alhamdulillah.
Yanda Mami tace “eh” yasa dasauri tabude kulan tuwone da miyan karkashi dayaji nama da man shanu, fara zubawa tayi ahankali Mami dake kallonta tace “ki zuba mana tare” dagokai tayi takalli Mami saikuma tai murmushi sosai itama Mama dake kallonsu duka biyun murmushi tayi, zuba musu tayi sanan tadauka takai gaban Mami, saukowa Mami tayi kasa sanan suka faraci feeding Farrah tadingayi abaki har suka cinye, kwashe kwanukan Farrah tayi tafita dasu waje inda taga makwarara, kwanukan data gani na datti ta hada tass tashiga wankewa daga daki Mama tace “mekikeyi Farrah” “wanke wanke Mama” murmushi Mama tayi takalli Mami tace “Allah yabaku ladan abinda kukayi, sanan Allah yatayaku riko” murmushi tayi tace “Ameen” Mama tace “yanda kika taimaketa ubangiji Allah Ya taimakawa Zayn dinki haka Ya shirya dashi yakuma natsar dashi” murmushi Mami tayi tace “Ameen Mama, kin shanye magungunan ki” tabe baki tayi tace “nifa nagaji da shan magani fa Mami ki kyaleni” tashi Mami tayi dasauri tashiga uwar dakinsu gaban drawer tana dudduba magungunan Mama tace “Mama wai mesa bakishan magani, sune fa zasu dinga controlling da regulating BP dinki eh Mama dan Allah kidinga sha” naji.
Sai gab da magrib sukabar gidan Mama, har atampa Mama tama Farrah kyauta dan Farrah ta gyara gidan tsaf ta gyara dakin Mama ta share harda cire duka yanan gidan dana zaure sai dariya suke itada Mama suna tambayanta ya akayi tacire yanan Xauren nan abokanen Zayn ne wai tsoronsu yake da gizogizo, babu kalan labarin tsorace tsorace Zayn dabata jiba, suna kaiwa gida sukai Magrib anayin isha’i Mama tasata tai bacci dan goGbe monday zaa kaita school.
💫 FARRAH 💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 2️⃣4️⃣
Da asuba Mami tashigo ta tada ita, salla tayi sanan tafito tasami Mami a falon sama suka fara karatun Alqur’ani, saida suka gama Mami takara duba wajen dinkinta yay healing sosai, ganin 6:30 yasa Mami tace “jekiyi wanka zan fito miki da kayan da zaki saka Zayn zai kaiki school yau” dan murmushi tayi sanan ahankali tace “Mami” kallonta Mami tayi tace “naam” murya chan kasa tace “Mami tsoro nakeji kada amin dariya a school kinga daga kauye nazo kuma ban iya turenci ba” tunda take maganan Mami ke kallonta muryanta dadi tafara magana kaman kada ta daina, dan murmushi Mami tayi tace “Zayn zai kaiki Best school dayake nan Abuja, and one of the characteristics of schools haka shine basama mutum dariya, basa bullying and zasu dauki lokacin su su koyarda ke da kyau, ban sanki da tsoro ba, sanan b’ajin kunya wajen neman ilimi kizama mai kwazo kibama wayanda zasu miki dariya kunya kinji, and I am here, ga Yayanki Zayn, ga Abban ki komenene baki iyaba duk zamuyi guiding naki, we are your parents, muje naciro miki kayan dazaki saka” Mami tai maganan tana kama kafadabta sukai daki, wardrobe nata Mami tabude wani pink long sleeve t-shirt Mami taciro mata na mata mai botura na glass agaba, sai wani black long skirt, da black gyale karami, ta ijiye mata akan gado, tace “jekiyi wanka kifito bari naje naduba breakfast nakuma tada Zayn, koda yake nasan Abban ku yatadashi yanda yasan zai kaiki school haka” ficewa tayi itakuma Farrah tashiga wanka, wanka tayi sanan tadaura towel tafito, manta tashafa sanan ta shirya tsaf tasaka kayan da Mami tafito mata dasu taje gaban madubi wani kalan kyau tayi bana wasaba, bude kofa da akayi yasa tajuyo Mami ne, murmushi tayi ganinta hakan yasa Mami taja kujeran gaban madubi ta zaunar da ita tace “yau zaki fara school ki kula da kanki, makarantan ku akwai both maza and mata ki zama yarinya mai natsuwa baruwanki da maza malamai ko dalibai bude idonka kiga” kwalli Mami tasaka mata, sanan tadau man baki na Vaseline tashafa mata a lips, lips nata kaman tasa mata pink jan baki, drawer ta taja, Mami tadauki wani gold ear ring na dan makale tasaka mata a kunne sanan tadauki wani simple chain na gold shima da babu pendant ajiki tasa mata awuya dan wuyanta yadinga walkiya, bracelet na LV Mami tasaka mata a hannu sanan tai murmushi tabata wani flat black slippers na saint Laurent size dinta 37 tasaka sanan Mami tace “muje” babban jakan makarantan da Mami tasaya mata jiya tadauka daga kan gado da bakin gyalen Mami tai gaba ita kuma biyeda Mami tana kallon kanta dan kayan sun mata kyau, tunda suka fara sauka daga stairs ta hango Zayn zaune afalon shima ya shirya yana sanye da riga da wando na jean da t-shirt all blue yana shan coffee a cup yana kallon kwallo a tV Dad dake sanye da jallabiya na zaune kusada shi, murmushi Dad yayi ganin Farrah yace “masha Allah yan makaranta an fito” murmushi Farrah tayi takaraso gaban Dad ahankali tace “ina kwana Dad” hannunshi yasa ahankali yashafa kanta cikeda so dakuma kauna shifa duk maison Zayn to yana sonshi barinma Farrah yace “lpy lau, ohh dama Wanan ne kitson da akaje akayi jiya kuka barmu agida” yay maganan yana kallon Mami datadan yi dariya, dan juyawa Farrah tayi tadan saci kallon Zayn daganan inda take gaban Dad ahankali tace “ina kwana Ya Zayn” wani kalan sweet smile Dad yasaki jin yanda Farrah takira Zayn dinshi Ya Zayn, Zayn din yakalla yana jiran amsanshi, sanin su Dad na kallonshi yasa batare daya kalleta ba bayabo ba fallasa yace “how you”? Ahankali tace “fine” kallonta Dad yayi yace “imaza je Mamanki tabaki breakfast kici kutafi kada ki latti” gyadama Dad kai tayi saman at tashi dasauri tai wajen Mami a dinning ita gani take kaman ba itaba da saitayi satan abinci wani zubin take samu taci.
Tea tasha sosai kusan kofi biyu as usual da chips da kwai saida takoshi dam sanan ta tashi zata kwashw tai kitchen Mami tace “barshi is 8 already zomuje na yafa miki gyale kutafi” shigowa sukayi cikin falon inda Mami ta ijiye school bag dinta da gyalen, ta dauki gyalen rollung nashi Mami tamata takama mata da pin sanan tadauki jakanta Mami tazo tabayanta tana goyamata tace “saka jakan to” ahankali Alhaji ke kallon Mami, duk ta gefen ido shima Zayn ke kallonsu, tashi yayi yawuce yafita daga dakin fuuu, Farrah takalli Alhaji dayabi Zayn da kallo tace “Abba natafi” “Allah bada sa’a my Farrah” hannunta Mami takama suka fita waje har wajen motan Zayn din sukaje Mami tace “to shiga” juyowa tayi takalli Mami batasan mesaba ita kawai bataso ta tafi rungume Mami tayi sai kuka, dasauri Mami tace “da girman ki kina kuka zaki school hahahaha” Mami tadanyi dariya saikuma tadago kanta, hannu tasa tashare mata hawayen sanan ahankali tamata peck agoshi sanan tadago tace “stop crying babu abinda zai sameki I promise, je makaranta ki nuna musu ke diyar Mami kine, nasa miki ruwa da snacks ajakan ki bye bye” hannu tadaga ma Mami tace “bye Mami” bayan motan Mami tabude mata inda Zayn ke zaune yana daddanna waya abinshi tace “Zayn take care” dan juyowa yayi ya kalli Mami daidai Farrah na shiga motan yace “yes Mami” maida kofan Mami tayi tarufe sanan bodyguards biyu dake gaba daya mai tuki daya na zaune kujeran gaba sukaja motan.