← Book details Farrah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 69 OF 94

Sashe 69

Farrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Yana kallonta right in the eye yazare key kofan yasaka a aljihun 3quater dake jikinshi dawani kalan sauri Farrah tamike tsaye tana ijiye spoon din data debo cake dashi acikin plate din tana komawa baya gabanta na faduwa tace “mekazo yi adakina har kana kulle min kofa da key”? Tundaga kan yanda silk skirt din yakamata yabi da kallo hips dinta sun fito sosai sunbada wani curvy shape har zuwa gaban rigan kirjinta dayawani cika rigan dam kaman zai balla botur din su fito waje. Ganin yanda yakemata wani mayen kallo yasa dasauri Farrah tajuyamai baya gabanta nafaduwa sosai bata taba ganin dan iskan dabaya kunyan nuna shi dan iska bane kaman Zayn ba, idan yana kallonka saidai kai kaji kunya bashiba, jibi yanda yake bin jikinta da kallo kaman zai barka mata kayan yacire yaganta tsirara, jitayi she’s so damn uncomfortable sabida yanda yake mata kallon dayasa taji kaman cikinta naciwo, gently takai plate din hannunta narawa sosai zata daura akan side drawer hannun Zayn taji kan hannunta, wani kalan dumi taji daga hannunshi yana shiga hannunta yana tafiya zuwa brain nata da heart dinta, yanda yarike mata hannun tanajin wani dumi na ratsata yasa dasauri tajuyo da kanta takelleshi da dara daran. White eyes nata da eyelid din were looking fluffy and a bit reddish sabida yanda tai kuka, wani kalan lalatattun weak eyes dinshi dasukasha kuka sukai danshi sosai kaman ya zuba power oil acikinsu yazuba mata dayasa taji duk wani magana datakeson tayi yakoma cikinta takasa yimai sai kallon idanun nashi datake data kasa cire nata kaman akwai wani invincible key dayasa yay locking idanunta da nashi, cikin wani kalan voice Yar karama that sounds very weak and pale wanda no matter how tough kake gani kake sai voice din yay penetrating naka yace “I am hungry Farrah! Don’t keep it there zanci” yay maganan yana zama bakin gadon ahankali still yana rikeda hannunta danta sandare ko wani motsin kirki bata iyawa, ahankali yakai dayan hannunshi yakama plate din while d other hand nashi nakan hannunta fork yasa hannun nata yadauka sanan yadebo cake din ahankali yana rikeda hannun nata yakai cake din bakinshi yana kallon kwayan idanunta kaman yanda take kallonshi takasa koda kwakkwaran motsi har lokacin, dan lumshe idanunshi yayi yana tauna cake din yana murmushi daya bayyanar da over white teeth nashi, kaga hakoranshi zaka dauka yanai musu bleaching ne dimples dinshi na lotsawa, ahankali yace “uhmmm is delicious, I want more baby, feed me haaa” yabude baki yasake kaman hannunta dake rikeda fork din yadebo cake din yasake kaima bakinshi yacire spoon din, sake lumshe idanu yayi yana taunawa murya chan kasa yace “uhnnnmm is so yum” wani kalan kallonshi Farrah take yanda yakeyi kaman wani yaro, kawai gani tayi yau yazaman mata kaman wani sabon Zayn dabatasan dashi ba da, ya kama hannunta da karfi da yaji yana feeding kanshi da hannunta yanayi saikace itane ke feeding nashi cake din willingly, tass yacinye dan cake din data rage sannan yasaki hannunta ahankali yana kallon kwayar idanunta kaman yanda take har lokacin tsaye agabanshi adaskare yace “water Angel” juyawa tayi dasauri takai hannunta zata dauki bottle water dake kan study desk dinta tabashi kaman ta tuna wani abu tai maza ta dunkule hannunta tana maida hannun baya mezata wani bashi ruwa? When did she started caring about him? Meyamata yanzun nan saikace bata hayyacinta? Hannunshi tagani ya daura akan bottle water hakan yasa dasauri tajuyo takalli fuskanshi gira daya ya dagamata yace “thanks for making the attempt” sanan yadauka ruwan tareda bude marfin yakai bakinshi yasha, sanan yazare yamaida marfin yarufe ya ijiye yay murmushi ahankali yadaga kafafunshi yahau kan gadonta ya kwanta akan gadon tareda lumshe idanunshi, jin shiru yasa dasauri Farrah tajuyo tasake kallonshi ganin yanda yawani kwanta akan gadonta hankali kwance tareda rufe idanunshi yasa akufule ta tsaya gaban gadon tace “idan dakin kakeso na barmaka kabani key nabude nafita su Miemie na jirana” dan bude idanunshi yayi kadan yazuba mata su dasauri tadauke kanta, murmushi yayi yanuna mata aljihunshi yace “zoki dauka” baki ta turo tace “ni kabani dakanka” gyara kwanciya yayi yace “okay idan baraki dauka ba ni bacci zanyi jiya ban sami bacci ba” yaja throw pillows nata yana rungumewa da kyau yadaga hannunshi yakashe wutan dakin dakin yay duhu, baki sake Farrah ta tsaya tana kallonshi ganin da gaske baccinshi zaiyi karfin hali dakin daba nashiba yasa kaman tadakeshi tace “give me the key Zayn” ganin yamata shiru kaman ma yayi bacci ne yasa taja tsaki kujeran gaban desk nata na study taja tazauna duk tagaji da tsayuwa tana kunkuni tace “idan nikakeso nazo na tattabaka na dauki key bazanyi ba, ai yanzun nan Mami zata dawo zaka sani, zaka fadamata ubanme kazoyi adakina” kusan 10min tayi tana zaune duk jitayi tagaji da zama tasan Miemie da Shafa will be waiting for her kuma Miemie dan anjima da yamma zata tafi gida, juyoda kanta tayi takalli Zayn ganin yay bacci yabaje akan gadonta AC na dukanshi yasa ahankali takalli aljihun dayasaka key ciki, ganin key yadan leko waje dan dudda dakin da duhu kana iya ganin abu yasa tace yatsa kawai zatasa tajawo tadauka, mikewa tsaye ahankali tayi batare data bari kujeran yay kara ba tafara tafiya sadaf sadaf zuwa bakin gadon, ahankali tadaura hannunta daya tadafa gadon sanan takai dayan hannunshi ahankali zuwa aljihun wandon zata jawo key gabaki daya hankalinta nakan key datake kokarin dauka hannun Zayn taji kan ass dinta yabata pap tareda grabbing ass din dayadade yana tsolemai idanu, menh ass dinta is as soft as a new born baby’s ass, what! Dawani kalan sauri Farrah tazaro idanunta kafin tai wani motsi Zayn yawani kalan fizgota zuwa saman jikinshi yawani kalan kankameta, dawani sauri takalli fuskanshi ganin idanunshi a lumshe har lokacin yasa jikinta yashiga bari sosai baki tabude zatai magana batare daya bude idanunshi ba yace “shush! I am sleeping” wani kalan juyi yayi da ita tana kanshi tama zaci wurgata kasa zaiyi hakan yasa tai ihu tareda kankameshi kawai taji takoma kan katifa shikuma yana saman kanta gabaki daya yamata rumfa hannayenta nakan bayanshi, zaro idanu tayi takalli fuskanshi gently yawani kalan bude idanunshi dasukadanyi yan mitsibmistis sukai jaaa dan dagaske yafara bacci taba gadon datayi ya farkar dashi, wani kalan yammmmm jikinta yamata ganin kwayan idanunshi cikeda dakewa tace “mehaka dagani kawani hau kan jikina, ni ba Yar iska bace kadagani” makemata kafada yayi a shagwabe sanan ahankali ya kwantar da jikinshi kan nata taredakai fuskanshi kan nata yace “is this not the reason why kiketa tabani da ina bacci ba” jikin Farrah harwani zabura yake jin yanda duka jikinshi kekan nata yana magana akan fuskanta da nashi dake manne tanajin saukan numfashin shi da kamshin da bakinshi keyi, murya chan kasa yace “why are you quiet? Where did your mouth go to”? Wani kalan ijiyan zuciya tasauke yanajin yanda gabanta ke faduwa dip dip kaman zai fito tace “ni……..ni……nika dagani” ahankali yakai hannunshi cikin kitson kanta yace “why is your voice shaking? I thought you were the most stubborn and fearless girl on earth Angel”? Shiru tayi takasa magana she’s damn restless, tongue dinshi yaciro ahankali yawani lashi kumatunta wani kalan shocking dataji batasan lokacindata sake kankameshi gamgam ba da hannayenta dake bayanshi ba tasake sauke ijiyan zuciya mai karfi. “Mmmmmm” dan murmushi yayi cikin wani kalan arnen murya dake mantar da mace duniyan datake kaman na dan jariri shagwababbe yace “zansha nono Far…….rah”.

DUK WACCE TAKARANTA MIN LITTAFI BATARE DATA BIYABA BAN YAFEBA.

FARRAH IS 500 pay into 3107021073 aisha Muhammad first bank.
You can chat me up directly by clicking on this link;
Wa.me/+2347012181461

Farrah 63

WELLNESS BY ORIFLAME adashi available.
Click on this link and chat her up;
wa.me/+2349133427208
Chapter 69 · 0% Book details