Sashe 59
Tagwaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A lokacin Sumayya ta koyi abubuwa da yawa ta fannin girki, musamman a gurin Fatima da kuma chefs din da aka gayyato sai ta fahimci cewa Ruqayyah sam bata da wayo kuma bata san ma me take so ba, da ta kwantar da kai da ta samu abubuwa da yawa daga gurin Fatima. Amma zafin ran ta da girman kanta ba zai barta ba.
Idan wani ya shigo gurin yaga yadda Ruqayyah ta kame tana bada order sai ka dauka itace matar gidan, sai ka lura sosai sannan zaka fahimci cewa kare ne da fatar kura dan kayan girkin da ake amfani dasu ma kansu ba sanin su tayi ba ballantana abinda za'a yi dasu. Sai wajen karfe biyar na yamma suka kammala komai, suka jera komai a gurin da za'a yi taron sannan kowa ya tafi da niyyar shiryawa kafin baki su fara zuwa. Ruqayyah tana komawa gida tayi wanka sai ta saka rigar zaman gida tayi sallah tayi kwanciyar ta tana chatting dinta a waya da sababbin kawayenta. Har Sumayya ta shirya ta fito ita kuwa tana kwance, tayi mata magana sai tace ta tafi kawai zasu taho tare da Hassan. Wannan yasa tayi tafiyar ta ta rabu da ita. A kofar shiga gurin ta ga Adam, and he took her breath away, all suit up kamar shine oga Hussain, ya tsaya yana kallon yadda tayi kyau itama cikin doguwar rigar lace dinkin bubu da akayi wa landing da red aka kuma yi mata ado da red flowers a gaban rigar, ta daura dankalin lace din sannan ta yafa red mayafi, fuskarta babu kwalliya sosai amma kyawun da tayi ba kadan bane ba. Ya mika mata hannu, smiling from ear to ear, ta makale kafada yayi dariya yace "a kwana a tashi dai" tace "Allah ya kaimu lokacin, but not now" sai ya dauka wayarsa yace "wannan kwalliyar sai nayi mata hoto dan in ajiye a gefen pillow na" tayi murmushi tana rufe fuskar ta da hannunta shi kuma yana yi mata hoto, sai daya gama tace "ban dauka zan ganka anan ba, tunda naji ance taron is for specific people" ya juya suka jera yana cewa "oga Hussain ne ya banj wadannan kayan yace in shirya in shigo tare dashi saboda in kula da manyan bakin sa, in tabbatar sun zama fully satisfied" tace "ohh kace taron ma yana hannunka gaba ki daya, to plate dina yana gurinka" yace "ke xe ta farko da zaki samu komai da kike bukata, ko oga Hussain ne sai dai ya jira ki gama tukunna" suka yi dariya a tare.
Ruqayyah tana kwance har Hassan ya shigo a gaggauce, ya kalle ta yace "what? Wai baki shirya ba? Ki yi sauri Please ki shirya zan shiga in shirya nima, saboda ina so duk wanda zai zo ya tarar dani a gurin" kafin ta bashi amsa har ya shige dakinsa. Ta koma tayi kwanciyar ta har ya gama shiryawa ya fito yana daura agogon hannu, sai kawai ya tsaya yana kallon ta, fuskar sa tana nuna bacin ransa. "Hassana wai baki tashi ba har yanzu?" Ta tashi zaune tana yamutsa fuska tace "ni fa ba zan je ba mijina, kayi tafiyar ka kawai" sai yana yin fuskarsa ya chanja daga bacin rai zuwa concern yace "ba kya jin dadine precious? Ko jikin ne?" Ya zauna a kusa da ita sai ta fara kakaro kuka, hawaye yana zuba tace "ni ba zanje a wulakanta ni a cikin mutane ba. Ranar nan na shiga gidan da niyyar mu dai-dai ta tsakanin mu tunda naga ka damu da abinda ya faru, naga yadda kake son dan uwanka shine naje dan muyi sulhu, amma matar nan sai ta rufe idonta ta ci min mutunci wai naje cin arziki" ta kara sautin kukanta "babu irin zagin da bata yi min ba wai kar ta sake ganin kafata a gidan ta, harda cewa wai a gidan su banfi darajar bayin su ba, ita tafi ƙarfin tayi harka dani....." Ya daga mata hannu idanunsa sun kada sunyi ja. "Kinga dakata Hassana. Please not now. Kinga baki ne damu suna waje suna jiran mu ki tashi muje ki shirya mu fita" ta bishi da kallo tana sheshshekar kuka, bata ji dadin yadda yayi reacting ba, tace "yanzu kafi son inje a wulakanta ni a gaban jama'a? Kafi son a gaban kowa da kowa ta nuna wa duniya cewa ba mijina ne mai kudin ba mijinta ne?" Ya mike tsaye yace "she wouldn't dare. Kuma ita bata isa ta hanaki shiga gidan Hussain ba saboda ba gidanta bane ba. Babu yadda zata yi ta rabaki da ni kamar yadda babu yadda zata yi ta raba ni da Hussain. Ki tashi muje in gani in zata yi wani abu akai. I want to see her try something in yaso ni kuma sai in koya mata hankali" a dolen ta ta tashi ta shirya, amma ita ba haka taso ba, so tayi ace ya hau sosai ya tafi gurin taron ya ciwa Fatima mutunci ita kuma ta rama, sai taga Hussain wa zai zaba a cikin su. Ta riga ta san amsar, wannan shi yasa take son ta hada rigima a tsakanin su.
Haka suka shiga cikin gurin taron hand in hand, suka tsaya a bakin kofar shiga gurin tare da Hussain da Fatima, duk wanda yazo zasu tarye shi su gaisa yayi musu murna sannan ya shiga ciki, a haka har bakin suka gama zuwa sannan ya kuma kama hannunta suka shiga ciki suka sake zagaya bakin sannan suka he suka zauna aka fara gabatar da taro. A lokacin ne yan gidan su Ruqayyah suka shigo gurin, ita kanta bata san Hassan ya gayyace su ba kuma bata nemi ya gaiyace sun ba saboda tana ganin kamar zasu ata mata show ne, kamar zata wulakanta a idon mutane irin wadannan in aka ga Baba da Inna Ade a matsayin iyayenta.
Tana ganin su ta fara sunne sunne wai kar su ganta ai kuwa Hassan ya kama hannunta har gaban su ya hada su sannan ya koma gurin sauran bakin sa. Yana ta zuba ido yaga Fatima ko wani wanda ya danganci Fatima yazo yayi wa Ruqayyah ko wanda ya danganci Ruqayyah wulakanci amma bai gani ba, sai ma yaga Fatima ta nuna wa Hussain su Baba sannan sun tafi takanas sunje sun gaishe su.
Taron ya kayatar sosai dan ko dinner din bikin su bata yi wannan haduwar ba musanman saboda wannan din babu mutane sosai kamar wancan. Sumayya tana ganin du Inna ta bar gefen Adam da da suke tare ta taho gurinsu tana nuna jin dadin ta, a ganin ta honouring dinsu Hassan yayi daya gayyace su zuwa inda sai wane da wane ne a gurin. Ita ta kai su gurin Aunty suka gaisa sannan ta samar musu gurin zama yayin da Adam ya tabbatar sun sami komai da suke bukata. Yayin da Ruqayyah tayi excusing kanta ta koma side din Hassan, ta gaya masa cewa bata son ta barshi shi kadai shi yasa ta dawo "naga kowa yaci kwalliya, har da yammata, bana son idon mijina yayi yawo nafi son ya tsaya a kaina ni kadai" yayi mata murmushi "ke ma kin sani ai ba sai na gaya miki ba, idanun Hassan will always be on Hassana".
Komai ya faru a gurin sai Ruqayyah tayi wa Hassan complain cewa anyi wani abu ba dai dai ba. Ko tace mutane sunfi kula Hussain a kansa, ko tace wata tayi mata kallon banza dan ba Fatima bace ba ko kuma tace wani ya tafi bai yi masa sallama ba amma yayi wa Hussain. Hassan Allah Allah yake yi a tashi saboda zuciyarsa gaba ki daya ta dawo makwogwaron sa. Ana fara tafiya bayan ya tabbatar personal abokan sa sun tafi kuma su Baba sun tafi sai ya jata suka koma gida. Suna shiga gidan tayi tsaki tace "ni duk raina a bace yake wallahi, ni ban ga dalilin ma da yasa za'a yi taron nan a gidan Hussain ba bayan kuma kaine babba, ko da yake dole ayi acan dan a nuna wa mutane babban gida" ya kama hannun ta bai ce mata komai ba suka hau sama. Suka wuce dakinsa tana cewa "dakina zan je in dan huta kadan naji wannan zirga-zirga ta sa mara ta ta fara ciwo" yayi murmushi yace "wani abu nake so in nuna miki a dakina" suna shiga ya wuce da ita valcony dinsa ya tsayar da ita ya tsaya a bayan ta yana nuna mata Hussain a tsaye a kofar gidan sa suna sallama da wasu baki daya rako yace "kin ga wancan mutumin?" Ta dauke kanta tace "wai Hussain kake nuna min? Na gane shi mana, ko dan show up dinsa da san a sani ai dole in gane shi ko a ina na hango shi" ya runtse ido ya bude ya sake juya mata fuskarta side din Hussain yace "ki kalle shi sosai" tayi kokarin dauke kanta amma ya rike fuskar a guri daya ya hana ta juyawa yace "ina so ki kalle shi sosai ki gane shi sosai. Sunansa Hussain Aminu Abdullahi, and he is my better half, kaf duniyar nan babu wani mutum ko wani abu da nake so sama dashi. In nace kowa ina nufin kowa, har wannan" ya fada yana dora hannun sa akan marar ta. "Har wadannan zan iya giving dinsu up for him. For a smile on his face. So I want you to listen to me carefully. Daga yau, bana son ki sake fada min wata magana marar dadi a kansa. Bana so, bana son ji. Am I clear?"
Wannan littafin na siyarwa ne, idan kika ganshi a wani wajen to na sata ne, in kina so ki karanta halal dinki ki yi min magana ta wannan number din 08067081020*New Chapter*
Ji tayi jikinta gabaki daya ya zama kamar na statue, ko hannunta ta kasa motsala, ko idonta ta kasa kiftawa, zata iya rantsewa cewa hatta zuciyarta ta tsaya da aikin buga jini zuwa sassan jikinta. Ya kawo bakinsa dai dai kunnenta ya sake cewa cikin rada but harshly "is that clear?"
Idan wani ya shigo gurin yaga yadda Ruqayyah ta kame tana bada order sai ka dauka itace matar gidan, sai ka lura sosai sannan zaka fahimci cewa kare ne da fatar kura dan kayan girkin da ake amfani dasu ma kansu ba sanin su tayi ba ballantana abinda za'a yi dasu. Sai wajen karfe biyar na yamma suka kammala komai, suka jera komai a gurin da za'a yi taron sannan kowa ya tafi da niyyar shiryawa kafin baki su fara zuwa. Ruqayyah tana komawa gida tayi wanka sai ta saka rigar zaman gida tayi sallah tayi kwanciyar ta tana chatting dinta a waya da sababbin kawayenta. Har Sumayya ta shirya ta fito ita kuwa tana kwance, tayi mata magana sai tace ta tafi kawai zasu taho tare da Hassan. Wannan yasa tayi tafiyar ta ta rabu da ita. A kofar shiga gurin ta ga Adam, and he took her breath away, all suit up kamar shine oga Hussain, ya tsaya yana kallon yadda tayi kyau itama cikin doguwar rigar lace dinkin bubu da akayi wa landing da red aka kuma yi mata ado da red flowers a gaban rigar, ta daura dankalin lace din sannan ta yafa red mayafi, fuskarta babu kwalliya sosai amma kyawun da tayi ba kadan bane ba. Ya mika mata hannu, smiling from ear to ear, ta makale kafada yayi dariya yace "a kwana a tashi dai" tace "Allah ya kaimu lokacin, but not now" sai ya dauka wayarsa yace "wannan kwalliyar sai nayi mata hoto dan in ajiye a gefen pillow na" tayi murmushi tana rufe fuskar ta da hannunta shi kuma yana yi mata hoto, sai daya gama tace "ban dauka zan ganka anan ba, tunda naji ance taron is for specific people" ya juya suka jera yana cewa "oga Hussain ne ya banj wadannan kayan yace in shirya in shigo tare dashi saboda in kula da manyan bakin sa, in tabbatar sun zama fully satisfied" tace "ohh kace taron ma yana hannunka gaba ki daya, to plate dina yana gurinka" yace "ke xe ta farko da zaki samu komai da kike bukata, ko oga Hussain ne sai dai ya jira ki gama tukunna" suka yi dariya a tare.
Ruqayyah tana kwance har Hassan ya shigo a gaggauce, ya kalle ta yace "what? Wai baki shirya ba? Ki yi sauri Please ki shirya zan shiga in shirya nima, saboda ina so duk wanda zai zo ya tarar dani a gurin" kafin ta bashi amsa har ya shige dakinsa. Ta koma tayi kwanciyar ta har ya gama shiryawa ya fito yana daura agogon hannu, sai kawai ya tsaya yana kallon ta, fuskar sa tana nuna bacin ransa. "Hassana wai baki tashi ba har yanzu?" Ta tashi zaune tana yamutsa fuska tace "ni fa ba zan je ba mijina, kayi tafiyar ka kawai" sai yana yin fuskarsa ya chanja daga bacin rai zuwa concern yace "ba kya jin dadine precious? Ko jikin ne?" Ya zauna a kusa da ita sai ta fara kakaro kuka, hawaye yana zuba tace "ni ba zanje a wulakanta ni a cikin mutane ba. Ranar nan na shiga gidan da niyyar mu dai-dai ta tsakanin mu tunda naga ka damu da abinda ya faru, naga yadda kake son dan uwanka shine naje dan muyi sulhu, amma matar nan sai ta rufe idonta ta ci min mutunci wai naje cin arziki" ta kara sautin kukanta "babu irin zagin da bata yi min ba wai kar ta sake ganin kafata a gidan ta, harda cewa wai a gidan su banfi darajar bayin su ba, ita tafi ƙarfin tayi harka dani....." Ya daga mata hannu idanunsa sun kada sunyi ja. "Kinga dakata Hassana. Please not now. Kinga baki ne damu suna waje suna jiran mu ki tashi muje ki shirya mu fita" ta bishi da kallo tana sheshshekar kuka, bata ji dadin yadda yayi reacting ba, tace "yanzu kafi son inje a wulakanta ni a gaban jama'a? Kafi son a gaban kowa da kowa ta nuna wa duniya cewa ba mijina ne mai kudin ba mijinta ne?" Ya mike tsaye yace "she wouldn't dare. Kuma ita bata isa ta hanaki shiga gidan Hussain ba saboda ba gidanta bane ba. Babu yadda zata yi ta rabaki da ni kamar yadda babu yadda zata yi ta raba ni da Hussain. Ki tashi muje in gani in zata yi wani abu akai. I want to see her try something in yaso ni kuma sai in koya mata hankali" a dolen ta ta tashi ta shirya, amma ita ba haka taso ba, so tayi ace ya hau sosai ya tafi gurin taron ya ciwa Fatima mutunci ita kuma ta rama, sai taga Hussain wa zai zaba a cikin su. Ta riga ta san amsar, wannan shi yasa take son ta hada rigima a tsakanin su.
Haka suka shiga cikin gurin taron hand in hand, suka tsaya a bakin kofar shiga gurin tare da Hussain da Fatima, duk wanda yazo zasu tarye shi su gaisa yayi musu murna sannan ya shiga ciki, a haka har bakin suka gama zuwa sannan ya kuma kama hannunta suka shiga ciki suka sake zagaya bakin sannan suka he suka zauna aka fara gabatar da taro. A lokacin ne yan gidan su Ruqayyah suka shigo gurin, ita kanta bata san Hassan ya gayyace su ba kuma bata nemi ya gaiyace sun ba saboda tana ganin kamar zasu ata mata show ne, kamar zata wulakanta a idon mutane irin wadannan in aka ga Baba da Inna Ade a matsayin iyayenta.
Tana ganin su ta fara sunne sunne wai kar su ganta ai kuwa Hassan ya kama hannunta har gaban su ya hada su sannan ya koma gurin sauran bakin sa. Yana ta zuba ido yaga Fatima ko wani wanda ya danganci Fatima yazo yayi wa Ruqayyah ko wanda ya danganci Ruqayyah wulakanci amma bai gani ba, sai ma yaga Fatima ta nuna wa Hussain su Baba sannan sun tafi takanas sunje sun gaishe su.
Taron ya kayatar sosai dan ko dinner din bikin su bata yi wannan haduwar ba musanman saboda wannan din babu mutane sosai kamar wancan. Sumayya tana ganin du Inna ta bar gefen Adam da da suke tare ta taho gurinsu tana nuna jin dadin ta, a ganin ta honouring dinsu Hassan yayi daya gayyace su zuwa inda sai wane da wane ne a gurin. Ita ta kai su gurin Aunty suka gaisa sannan ta samar musu gurin zama yayin da Adam ya tabbatar sun sami komai da suke bukata. Yayin da Ruqayyah tayi excusing kanta ta koma side din Hassan, ta gaya masa cewa bata son ta barshi shi kadai shi yasa ta dawo "naga kowa yaci kwalliya, har da yammata, bana son idon mijina yayi yawo nafi son ya tsaya a kaina ni kadai" yayi mata murmushi "ke ma kin sani ai ba sai na gaya miki ba, idanun Hassan will always be on Hassana".
Komai ya faru a gurin sai Ruqayyah tayi wa Hassan complain cewa anyi wani abu ba dai dai ba. Ko tace mutane sunfi kula Hussain a kansa, ko tace wata tayi mata kallon banza dan ba Fatima bace ba ko kuma tace wani ya tafi bai yi masa sallama ba amma yayi wa Hussain. Hassan Allah Allah yake yi a tashi saboda zuciyarsa gaba ki daya ta dawo makwogwaron sa. Ana fara tafiya bayan ya tabbatar personal abokan sa sun tafi kuma su Baba sun tafi sai ya jata suka koma gida. Suna shiga gidan tayi tsaki tace "ni duk raina a bace yake wallahi, ni ban ga dalilin ma da yasa za'a yi taron nan a gidan Hussain ba bayan kuma kaine babba, ko da yake dole ayi acan dan a nuna wa mutane babban gida" ya kama hannun ta bai ce mata komai ba suka hau sama. Suka wuce dakinsa tana cewa "dakina zan je in dan huta kadan naji wannan zirga-zirga ta sa mara ta ta fara ciwo" yayi murmushi yace "wani abu nake so in nuna miki a dakina" suna shiga ya wuce da ita valcony dinsa ya tsayar da ita ya tsaya a bayan ta yana nuna mata Hussain a tsaye a kofar gidan sa suna sallama da wasu baki daya rako yace "kin ga wancan mutumin?" Ta dauke kanta tace "wai Hussain kake nuna min? Na gane shi mana, ko dan show up dinsa da san a sani ai dole in gane shi ko a ina na hango shi" ya runtse ido ya bude ya sake juya mata fuskarta side din Hussain yace "ki kalle shi sosai" tayi kokarin dauke kanta amma ya rike fuskar a guri daya ya hana ta juyawa yace "ina so ki kalle shi sosai ki gane shi sosai. Sunansa Hussain Aminu Abdullahi, and he is my better half, kaf duniyar nan babu wani mutum ko wani abu da nake so sama dashi. In nace kowa ina nufin kowa, har wannan" ya fada yana dora hannun sa akan marar ta. "Har wadannan zan iya giving dinsu up for him. For a smile on his face. So I want you to listen to me carefully. Daga yau, bana son ki sake fada min wata magana marar dadi a kansa. Bana so, bana son ji. Am I clear?"
Wannan littafin na siyarwa ne, idan kika ganshi a wani wajen to na sata ne, in kina so ki karanta halal dinki ki yi min magana ta wannan number din 08067081020*New Chapter*
Ji tayi jikinta gabaki daya ya zama kamar na statue, ko hannunta ta kasa motsala, ko idonta ta kasa kiftawa, zata iya rantsewa cewa hatta zuciyarta ta tsaya da aikin buga jini zuwa sassan jikinta. Ya kawo bakinsa dai dai kunnenta ya sake cewa cikin rada but harshly "is that clear?"