Sashe 126
Tagwaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana kokarin hada wa Hussain tea sai ga breakfast an kawo musu daga gidan Aunty, a tare da breakfast din akwai Aminu da Yusuf hannayensu ruke da kayan su wai sun taho ana gidan zasuyi wanka. "Mommy ce zata yi mana wanka yau, bama son wankan Aunty Zulaihat" Zulaihat ta dungure musu kai, "kar Allah yasa ku so din, kafin dai ayi daran akayi kwande" Sumayya tayi murmushi "tuba suke yi auntyn yara" sai ta jasu suma zuwa dakinta tayi musu wanka ta shirya su sannan suka dawo suka tarar Hussain ya saka Hassan a gaba da surutu shi kuma sai loda masa abinci yake yi yana ci yana kara wani zancen.
Suka hadu sukayi breakfast tare as a family, sai Hassan yaji bai taba jinsa complete ba irin na yau dan tun da yaran suka fara tashi basu taba samun sun zauna sunci abinci da iyayen su ba. Ko kafin su rabu da Ruqayyah ma mostly kafin ya tashi ta tura su gidan aunty. Suma kuma yaga abin yayi musu dadi sosai musamman yadda Sumayya take tarairayar su kowa yana zuba shagwabarshi son ranshi.
Tare suka gyara gurin da suka ci abincin, har da Hassan shima a dauke plate Sumayya tana tayi masa dariya sannan ya bisu kitchen yana kallon ta tana wanke kayan da suka bata yaran kuma suna tayata kifewa, har layi suke hawa in aka bawa wannan yayi drying plate ya kai cikin drawer sai a bawa wannan cup shima yayi drying ya kai, a haka har suka gama ita bata san Hassan video yake tayi musu ba sai data lura sannan ta rufe fuska tana dariya, sai ya dawo bayan ta ya tsaya sannan ya jera yaran a gabansu yayi musu selfie, Hussain yana ta gyara riga yana dago kai wai dan yayi kyau kuma kar a yanke shi.
Wannan hoton shi ya dora a dpn sa kuma shine abinda Ruqayyah ta tashi dashi a yau. Dama jiya a palo bacci ya dauke ta akan carpet, shima kuma dan ance bacci barawo ne amma da babu yadda za'a yi ta iya yin bacci a yadda take jin zuciyarta. Bata taba shiga bacin rai irin na wannan karon ba, bata jin ko rashin kafarta ya yi affecting dinta kamar yadda auren Hassan to her twin sister yayi affecting dinta. Taji duniyar gabaki daya ta fitar mata a kai, taji tana son mutuwa ko zata huta da ganin wannan bakin cikin amma kuma bata san abinda zata tarar in taje can din ba, a lokacin ta fahimci frustration na matan da suke kashe mazajen su idan sunyi musu kishiya, kishiyar ma da babu dangin iya balle na Baba ballantana ita d mijinta ya auri twin sister dinta, anya kuwa an taba yi wa wata irin cin mutuncin da akayi mata? Kuma iyayenta? Wadanda suka haife ta?
Ta tabbatar cewa Baba ne ya hada wannan kwamachalar saboda dalilin shi baya son aurenta da Hassan dama tun farko, Inna kuma ta zabi tabi bayansa akan ta goyi bayanta ita yarta, ita kuma munafukar Sumayya ta amince, tasan kuma dalilin da yasa Sumayyan ta amince va dan komai bane ba sai dan ta rama rabatan da tayi da Adam.
Sai taji nadamar abinda tayi wa Adam yazo mata, da ta sani ta barshi yayi ta auren Sumayya tunda ita Sumayya bata fahimci gata tayi mata ba, ita tana so ta hana ta auren wanda nan gaba zata zo tayi nadama shine ita kuma ta huce by auren mijinta? Uban yayanta?
Tabbas da ace zata iya kama Sumayya a yanzu da sai tayi mata abinda duk su biyun sai sunji a jikinsu. Tabbas sai tace ina ma ta zabi ta bata ran Baba taki auren Hassan akan auren Hassan da ta zabi yi a yanzu. Sai taji tsanar family dinta a ranta, tsana mai tsanani kamar irin tsanar da take tunanin suna yi mata, tunda zasu iya hada auren Hassan da Sumayya.
Yan aikinta babu wanda ya zauna ya tattashe ta, sannan dama ita babu wanda yake zuwa gurinta ballantana ya rarrrashe ta. Tabbas a ranar tunanin lahirar ta ne kawai ya hanata kashe iamta cikin dare. Sai da assuba sannan ta ja jiki ta hau sama tayi sallah ta kuma kwamta akan sallayar bacci ya dauke ta.
Tana farkawa kuma ta farka da wannan mugun hoton da Hassan ya saka a dp dinsa. Yayanta data haifa da cikinta, mijinta, data sha wahala kafin ta samu, wai duk sun zama na twin sister dinta bayan gata nan da ranta a duniya.
Wannan hoto yafi saran maciji dafi a zuciyar Ruqayyah, yafi kuma kibiya tsini saboda sukar da yayi mata. Kamar yadda ta kwanta da kuka haka ta tashi da kuka tana neman Allah ya dauki ranta ta huta, to me zata yi musu ne ita yanzu? In ma tace zata yi musu wani abu dan ta rama abinda suka yi mata ta yaya zata yi musu bayan ita yanzu sauka kasa ma daga dakin da tayi wa kanta a sama ba karamin tashin hankali bane ba. Sharrin data saba yi wa mutane kuma yanzu ta yaya zata yi musu bayan babu wanda yake sonta hatta iyayen da suka haife ta.
Sai ta tashi ta ja kofar dakin ta rufe, locking herself in, dan bata son ganin kowa bata son kuma jin maganar kowa yau, duk da cewa ma tasan babu wanda zai zo gurinta sai yna aikinta, sai kuwa kawayen ta da sukan dan leko su gnta musamman in rashin kudi ya motsa musu.
Sai dai kuma tana kwanciya taji kukan jaririn nan ya cika gidan gabaki daya, har amsa kuwwa gidan yake yi da kukan nasa. Ta saka hannayenta ta toshe kunnuwan nata tare da rufe idonta"dan Allah kayi hakuri ka rabu dani, kayi hakuri dan girman Allah" amma rufe idon yasa ga ganin gawar Minal a idon nata, kamar kullum ta zuba mat ido tana kallon ta.
Tayi saurin bude idon nata taba numfashi sama sama, har wani duhu duhu take gani da wani jiri da yake fibanta duk da cewa a kwance take, ta mika hannu ta bude side drawers ta jawo sleeping pills dinta da kuma robar ruwan da tane ajiyewa permanently a nan saboda bata iya bacci in bata sha ba.
Ta mike zaune tare da bude robar maganin ta debo a hannunta, sai dai maimakon ta debo biyu kamar yadda take sha kullum sai ta devi guda biyar sannan ta watsa su a bakinta ta bisu da ruwa.
Ranar through out Hassan yana gida bai fita ko bakin gate ba, kawai duniyar ce take yi masa dadi duk da cewa ba wai angwancewa yayi da Sumayya ba amma shi gani yake ko haka ta barshi ta biya shi. Yana jin dadin yadda suke yi da yaran, da shima yadda take yi masa, duk da yasan bata sonsa amma ko a fuskarta ba zaka ga alama ba.
Yan uwansu na Gombe suka zo yi musu sallama zasu tafi, ta durkusa har kasa ta gaishe su tare da rufe fuskarta tana jin kunyar tsokanar ta da suke yi, sai ya tuna da aurensa da Ruqayyah rana irin ta yau yadda ta tari yanuwansa, sai yayi mamakin kansa ta yadda bai lura da komai ba a lokacin sai ynazu.
Da zasu tafi Sumayya ta hau samt ta bude lefenta ta debowa yammatan kayan kwalliya masu yawa a leda, manyan kuma ta basu turaruka, suka yi mata godiya kowa yana saka mata albarka sannan ta kama hannun twins dinta suka raka su har bakin gate. Suna ta tsokanar yaran da cewa sunga gidan amarya sun guji Aunty saboda ita tsohuwa ce, Hussain yana ta zuba musu surutu da iyayi har suka tafi.
A daren ranar Sumayya duk yara ukun ta jere akan gadonta tace duk anan zadu kwana, Aunty ta aiko a tafi dasu suka hada kai suka yi ta zunduma kuka su bazasu koma gidan aunty ba, Hussain har da bada sakon a gaya wa aunty ta aiko masa da kayan sakawarsa da kuma kayan wasan sa. Haka Hassan ya saka su a gaba ya zuba tagumi yana kallon yadda suka kankame Sumayya suka bacci, exhausted, saboda kiriniyar da suka yi tayi.
Ya gaji da tsaiwa ya kuma gaji da hamma, yana lura da Sumayya ba bacci take yi ba idonta biyu amma ta rufe ido sai yace "zan tafi in kwanta" ta dan bude ido kadan tace "sai da safe" ya tsaya yana kallon ta sai tayi sauri ta mayar da idonta ta rufe. Ya juya a hankali ya kashe musu fitila ya fita, ba zai taba takura mata ba, yasan tana bukatar lokaci kuma zai bata as much time as possible dan yafi son duk abinda zai faru a tsakanin su ya faru da son ranta ba wai bisa tursasawa ba.
Washegari ma suka tashi kamar jiya, sai dai yau yara suna da school dan haka da wuri Sumayya ta tashe su tayi mudu wanka tana tunanin yadda zata taso Hassan ya karbo musu uniform dinsu a gidan Aunty sai gashi Aunty ta aiko musu har da abinci a lunch boxes dinsu. Dan haka Sumayya ta saka musu kayan ta hada musu tea duk suka sha sannan sai ga Hassan ya sauko dakansa yace zai kaisu duk kuwa da cewa drivern su yazo already, but yafi so ya kai su da kansa dan yanzu fatherhood din yake ji sosai.
Suka hadu sukayi breakfast tare as a family, sai Hassan yaji bai taba jinsa complete ba irin na yau dan tun da yaran suka fara tashi basu taba samun sun zauna sunci abinci da iyayen su ba. Ko kafin su rabu da Ruqayyah ma mostly kafin ya tashi ta tura su gidan aunty. Suma kuma yaga abin yayi musu dadi sosai musamman yadda Sumayya take tarairayar su kowa yana zuba shagwabarshi son ranshi.
Tare suka gyara gurin da suka ci abincin, har da Hassan shima a dauke plate Sumayya tana tayi masa dariya sannan ya bisu kitchen yana kallon ta tana wanke kayan da suka bata yaran kuma suna tayata kifewa, har layi suke hawa in aka bawa wannan yayi drying plate ya kai cikin drawer sai a bawa wannan cup shima yayi drying ya kai, a haka har suka gama ita bata san Hassan video yake tayi musu ba sai data lura sannan ta rufe fuska tana dariya, sai ya dawo bayan ta ya tsaya sannan ya jera yaran a gabansu yayi musu selfie, Hussain yana ta gyara riga yana dago kai wai dan yayi kyau kuma kar a yanke shi.
Wannan hoton shi ya dora a dpn sa kuma shine abinda Ruqayyah ta tashi dashi a yau. Dama jiya a palo bacci ya dauke ta akan carpet, shima kuma dan ance bacci barawo ne amma da babu yadda za'a yi ta iya yin bacci a yadda take jin zuciyarta. Bata taba shiga bacin rai irin na wannan karon ba, bata jin ko rashin kafarta ya yi affecting dinta kamar yadda auren Hassan to her twin sister yayi affecting dinta. Taji duniyar gabaki daya ta fitar mata a kai, taji tana son mutuwa ko zata huta da ganin wannan bakin cikin amma kuma bata san abinda zata tarar in taje can din ba, a lokacin ta fahimci frustration na matan da suke kashe mazajen su idan sunyi musu kishiya, kishiyar ma da babu dangin iya balle na Baba ballantana ita d mijinta ya auri twin sister dinta, anya kuwa an taba yi wa wata irin cin mutuncin da akayi mata? Kuma iyayenta? Wadanda suka haife ta?
Ta tabbatar cewa Baba ne ya hada wannan kwamachalar saboda dalilin shi baya son aurenta da Hassan dama tun farko, Inna kuma ta zabi tabi bayansa akan ta goyi bayanta ita yarta, ita kuma munafukar Sumayya ta amince, tasan kuma dalilin da yasa Sumayyan ta amince va dan komai bane ba sai dan ta rama rabatan da tayi da Adam.
Sai taji nadamar abinda tayi wa Adam yazo mata, da ta sani ta barshi yayi ta auren Sumayya tunda ita Sumayya bata fahimci gata tayi mata ba, ita tana so ta hana ta auren wanda nan gaba zata zo tayi nadama shine ita kuma ta huce by auren mijinta? Uban yayanta?
Tabbas da ace zata iya kama Sumayya a yanzu da sai tayi mata abinda duk su biyun sai sunji a jikinsu. Tabbas sai tace ina ma ta zabi ta bata ran Baba taki auren Hassan akan auren Hassan da ta zabi yi a yanzu. Sai taji tsanar family dinta a ranta, tsana mai tsanani kamar irin tsanar da take tunanin suna yi mata, tunda zasu iya hada auren Hassan da Sumayya.
Yan aikinta babu wanda ya zauna ya tattashe ta, sannan dama ita babu wanda yake zuwa gurinta ballantana ya rarrrashe ta. Tabbas a ranar tunanin lahirar ta ne kawai ya hanata kashe iamta cikin dare. Sai da assuba sannan ta ja jiki ta hau sama tayi sallah ta kuma kwamta akan sallayar bacci ya dauke ta.
Tana farkawa kuma ta farka da wannan mugun hoton da Hassan ya saka a dp dinsa. Yayanta data haifa da cikinta, mijinta, data sha wahala kafin ta samu, wai duk sun zama na twin sister dinta bayan gata nan da ranta a duniya.
Wannan hoto yafi saran maciji dafi a zuciyar Ruqayyah, yafi kuma kibiya tsini saboda sukar da yayi mata. Kamar yadda ta kwanta da kuka haka ta tashi da kuka tana neman Allah ya dauki ranta ta huta, to me zata yi musu ne ita yanzu? In ma tace zata yi musu wani abu dan ta rama abinda suka yi mata ta yaya zata yi musu bayan ita yanzu sauka kasa ma daga dakin da tayi wa kanta a sama ba karamin tashin hankali bane ba. Sharrin data saba yi wa mutane kuma yanzu ta yaya zata yi musu bayan babu wanda yake sonta hatta iyayen da suka haife ta.
Sai ta tashi ta ja kofar dakin ta rufe, locking herself in, dan bata son ganin kowa bata son kuma jin maganar kowa yau, duk da cewa ma tasan babu wanda zai zo gurinta sai yna aikinta, sai kuwa kawayen ta da sukan dan leko su gnta musamman in rashin kudi ya motsa musu.
Sai dai kuma tana kwanciya taji kukan jaririn nan ya cika gidan gabaki daya, har amsa kuwwa gidan yake yi da kukan nasa. Ta saka hannayenta ta toshe kunnuwan nata tare da rufe idonta"dan Allah kayi hakuri ka rabu dani, kayi hakuri dan girman Allah" amma rufe idon yasa ga ganin gawar Minal a idon nata, kamar kullum ta zuba mat ido tana kallon ta.
Tayi saurin bude idon nata taba numfashi sama sama, har wani duhu duhu take gani da wani jiri da yake fibanta duk da cewa a kwance take, ta mika hannu ta bude side drawers ta jawo sleeping pills dinta da kuma robar ruwan da tane ajiyewa permanently a nan saboda bata iya bacci in bata sha ba.
Ta mike zaune tare da bude robar maganin ta debo a hannunta, sai dai maimakon ta debo biyu kamar yadda take sha kullum sai ta devi guda biyar sannan ta watsa su a bakinta ta bisu da ruwa.
Ranar through out Hassan yana gida bai fita ko bakin gate ba, kawai duniyar ce take yi masa dadi duk da cewa ba wai angwancewa yayi da Sumayya ba amma shi gani yake ko haka ta barshi ta biya shi. Yana jin dadin yadda suke yi da yaran, da shima yadda take yi masa, duk da yasan bata sonsa amma ko a fuskarta ba zaka ga alama ba.
Yan uwansu na Gombe suka zo yi musu sallama zasu tafi, ta durkusa har kasa ta gaishe su tare da rufe fuskarta tana jin kunyar tsokanar ta da suke yi, sai ya tuna da aurensa da Ruqayyah rana irin ta yau yadda ta tari yanuwansa, sai yayi mamakin kansa ta yadda bai lura da komai ba a lokacin sai ynazu.
Da zasu tafi Sumayya ta hau samt ta bude lefenta ta debowa yammatan kayan kwalliya masu yawa a leda, manyan kuma ta basu turaruka, suka yi mata godiya kowa yana saka mata albarka sannan ta kama hannun twins dinta suka raka su har bakin gate. Suna ta tsokanar yaran da cewa sunga gidan amarya sun guji Aunty saboda ita tsohuwa ce, Hussain yana ta zuba musu surutu da iyayi har suka tafi.
A daren ranar Sumayya duk yara ukun ta jere akan gadonta tace duk anan zadu kwana, Aunty ta aiko a tafi dasu suka hada kai suka yi ta zunduma kuka su bazasu koma gidan aunty ba, Hussain har da bada sakon a gaya wa aunty ta aiko masa da kayan sakawarsa da kuma kayan wasan sa. Haka Hassan ya saka su a gaba ya zuba tagumi yana kallon yadda suka kankame Sumayya suka bacci, exhausted, saboda kiriniyar da suka yi tayi.
Ya gaji da tsaiwa ya kuma gaji da hamma, yana lura da Sumayya ba bacci take yi ba idonta biyu amma ta rufe ido sai yace "zan tafi in kwanta" ta dan bude ido kadan tace "sai da safe" ya tsaya yana kallon ta sai tayi sauri ta mayar da idonta ta rufe. Ya juya a hankali ya kashe musu fitila ya fita, ba zai taba takura mata ba, yasan tana bukatar lokaci kuma zai bata as much time as possible dan yafi son duk abinda zai faru a tsakanin su ya faru da son ranta ba wai bisa tursasawa ba.
Washegari ma suka tashi kamar jiya, sai dai yau yara suna da school dan haka da wuri Sumayya ta tashe su tayi mudu wanka tana tunanin yadda zata taso Hassan ya karbo musu uniform dinsu a gidan Aunty sai gashi Aunty ta aiko musu har da abinci a lunch boxes dinsu. Dan haka Sumayya ta saka musu kayan ta hada musu tea duk suka sha sannan sai ga Hassan ya sauko dakansa yace zai kaisu duk kuwa da cewa drivern su yazo already, but yafi so ya kai su da kansa dan yanzu fatherhood din yake ji sosai.