Sashe 27
Nayel Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
THE BIGINING
(
TAP THIS LINK TO JOIN MY COMMENT SECTION
https://chat.whatsapp.com/JTfho9QngpG5Ax4LM4d4sK
_______________________________________________
PAID BOOK N500
[ FREE PAGE ___ 11
MISALIN KARFE 8 NA DARE
PRINCE
a hankali ya ke tafiya cikin harabar masarautar , ya na sanye da trouser white color da t-shirt blue , ya na rike da wani file a hannunsa ya na dubawa
ya na tsaka da tafiyarsa ya ji karar sword kamar a na wassan takobi
a hankali ya dago kai ya kalli saitin da ya ke jiyo karar
nan idanunsa su ka sauka saman ta , ta na sanye da wasu Tracksuit pink color , ta daure gashin kanta a baya , ta na rike da sword su na wassa ita da wani dogari , ba karya kuma gaskiya ta iya
Aleenah ta na zaune saman wata chair ta na kallon su
haka shi ma ya tsaya ya zuba musu ido ya kassa janye idanunsa ya rasa dalili
a hankali ya rufe file din sa ya fara takawa cike da izza ya nufe su
ya na isowa ya mikawa Aleenah file din
cikin rudu ta kai hannu ta karba ta na kallon shi , shi kuma ya na kallon su Aleesherh
cikin nitsuwa ya katse su da cewa " ina son na gwada ni ma "
cak su ka tsaya su ka juyo ita da dogarin su na kallon shi , ta na ganin sa ta kara tsuke fuska
ba musu dogarin ya karaso ya bawa Prince sword din hannunsa
karba Prince ya yi ya karaso wajen da ya baro su na fuskantar juna shi da Aleesherh
" ina fatan kin iya kare kanki dan ba zan raga miki ba "
" hm " ta fada cen kassan makoshi kafin ta kai mishi hari
da sauri ya dago takobinsa ya kare kansa , da ga haka su ka shiga wassan a tare cikin kwarewa dan Prince ma ba baya ba ya iya wassan takobi dan tun lokacin da ya fara tasowa ya ke yi
mu dai ni da Aleenah mun yi zaune mun zubawa ikon God ido , kamar ba su gajiya yaran nan
su na cikin wassan nasu ya samo ta a damtse har sai da ta yanke jini ya fara zuba
a tare shi da ita duk su ka saki sword din su , ita ta na dafe hannu
shi kuma ya nufo ta ya na fadin " i'm sorry , ba ki ji ciwo sosai ba ? " ya fada ya na shirin taba ta
da sauri ta ja da baya ta na fadin " don't touch me ! " ta fada cikin tsare gida
" why , we'll Get married soon , i think i have the right to touch you "
" no , Daddy bai ce ni za ka aura , ba ka tunanin da Aleenah zai hada ka ? ka zo kuma ka taba ni , ba na bukatar taimakon ka "
hannu ya kai ya riko damtsenta da ya yanke ya janyo ta dab da shi , sannan ya sake ta , ya kai hannunsa a bayan aljihunsa ya na fadin " ya ba ni auren ku , kuma na karba dan haka ba shi da ikon zaba min wace zan aura cikinku , wadda na zaba ita zan aura " ya fada ya na fiddo wani farin hanckie , ya daure mata wajen yankar da shi
sannan ya ce mata " in kin shiga ki ce a yi miki dress a wajen " ya na gama fadar haka ya raba ta gefenta ya nufi Aleenah ya mika mata hannu alamar ta ba shi file din sa
ba musu ko ta ba shi file din ya sa kafa ya bar wajen
sai da su ka yi nisa sannan Aleenah ta karaso gefen Aleesherh ta na fadin " ni akwai wani abu da ban gane ba , ki na son shi amma sai nuna mishi ki ke kamar kin tsane shi , why ? "
wata yar karamar dariya Aleesherh ta yi kafin ta ce " ba ki ga yanayinsa ba ne ? , da ga gani ya na da takama da izza , in na tunkare shi kai tsaye na ce ina son shi zai ce ba ni da kamun kai , kawai ina nuna mishi ne ni ma ina ji da kaina kamar shi , za ki gani sannu sannu shi da kansa zai bude baki ya ce na burge shi , amma da yanzu da ina biye da shi ina rokon shi ya so ji zai yi ma ya tsane ni saboda na takura mishi , ki jira ki gani , da sannu tsintsu ke yin gidansa , ni kuma zan mallake zuciyarsa " ta fada cike da kwarin guyiwa alamun ta san abun da ta ke
ita dai Aleenah ta yi tsaye ta na kallon ta dan kaifin tunanin Aleesherh ya ninka nata sau uku ba biyu ba , da ita ce ba za taba tunanin yin wannan abun ba , yadda ta ga Aleesherh na kuka saboda son shi , da ita ce kai tsaye kawai za ta fada mishi abun da ke cikin zuciyarta , amma ita Aleesherh sai ta zagayo ta wata hanyar daba dan ta fara mallake zuciyarsa kafin ta fada mishi abun da ke cikin ranta
NI DAI INA TEAM PRINCE , GWADA KI GANI YARINYA , KO KALLO BA KI ISHE SHI BA ,
KO DA YA KE YANZU YA FARA NUNA DAMUWA A KANTA , PRINCE KAR KA BAN KUNYA PLEASE
MASARAUTAR SAUDIYA
(
TAP THIS LINK TO JOIN MY COMMENT SECTION
https://chat.whatsapp.com/JTfho9QngpG5Ax4LM4d4sK
_______________________________________________
PAID BOOK N500
[ FREE PAGE ___ 11
MISALIN KARFE 8 NA DARE
PRINCE
a hankali ya ke tafiya cikin harabar masarautar , ya na sanye da trouser white color da t-shirt blue , ya na rike da wani file a hannunsa ya na dubawa
ya na tsaka da tafiyarsa ya ji karar sword kamar a na wassan takobi
a hankali ya dago kai ya kalli saitin da ya ke jiyo karar
nan idanunsa su ka sauka saman ta , ta na sanye da wasu Tracksuit pink color , ta daure gashin kanta a baya , ta na rike da sword su na wassa ita da wani dogari , ba karya kuma gaskiya ta iya
Aleenah ta na zaune saman wata chair ta na kallon su
haka shi ma ya tsaya ya zuba musu ido ya kassa janye idanunsa ya rasa dalili
a hankali ya rufe file din sa ya fara takawa cike da izza ya nufe su
ya na isowa ya mikawa Aleenah file din
cikin rudu ta kai hannu ta karba ta na kallon shi , shi kuma ya na kallon su Aleesherh
cikin nitsuwa ya katse su da cewa " ina son na gwada ni ma "
cak su ka tsaya su ka juyo ita da dogarin su na kallon shi , ta na ganin sa ta kara tsuke fuska
ba musu dogarin ya karaso ya bawa Prince sword din hannunsa
karba Prince ya yi ya karaso wajen da ya baro su na fuskantar juna shi da Aleesherh
" ina fatan kin iya kare kanki dan ba zan raga miki ba "
" hm " ta fada cen kassan makoshi kafin ta kai mishi hari
da sauri ya dago takobinsa ya kare kansa , da ga haka su ka shiga wassan a tare cikin kwarewa dan Prince ma ba baya ba ya iya wassan takobi dan tun lokacin da ya fara tasowa ya ke yi
mu dai ni da Aleenah mun yi zaune mun zubawa ikon God ido , kamar ba su gajiya yaran nan
su na cikin wassan nasu ya samo ta a damtse har sai da ta yanke jini ya fara zuba
a tare shi da ita duk su ka saki sword din su , ita ta na dafe hannu
shi kuma ya nufo ta ya na fadin " i'm sorry , ba ki ji ciwo sosai ba ? " ya fada ya na shirin taba ta
da sauri ta ja da baya ta na fadin " don't touch me ! " ta fada cikin tsare gida
" why , we'll Get married soon , i think i have the right to touch you "
" no , Daddy bai ce ni za ka aura , ba ka tunanin da Aleenah zai hada ka ? ka zo kuma ka taba ni , ba na bukatar taimakon ka "
hannu ya kai ya riko damtsenta da ya yanke ya janyo ta dab da shi , sannan ya sake ta , ya kai hannunsa a bayan aljihunsa ya na fadin " ya ba ni auren ku , kuma na karba dan haka ba shi da ikon zaba min wace zan aura cikinku , wadda na zaba ita zan aura " ya fada ya na fiddo wani farin hanckie , ya daure mata wajen yankar da shi
sannan ya ce mata " in kin shiga ki ce a yi miki dress a wajen " ya na gama fadar haka ya raba ta gefenta ya nufi Aleenah ya mika mata hannu alamar ta ba shi file din sa
ba musu ko ta ba shi file din ya sa kafa ya bar wajen
sai da su ka yi nisa sannan Aleenah ta karaso gefen Aleesherh ta na fadin " ni akwai wani abu da ban gane ba , ki na son shi amma sai nuna mishi ki ke kamar kin tsane shi , why ? "
wata yar karamar dariya Aleesherh ta yi kafin ta ce " ba ki ga yanayinsa ba ne ? , da ga gani ya na da takama da izza , in na tunkare shi kai tsaye na ce ina son shi zai ce ba ni da kamun kai , kawai ina nuna mishi ne ni ma ina ji da kaina kamar shi , za ki gani sannu sannu shi da kansa zai bude baki ya ce na burge shi , amma da yanzu da ina biye da shi ina rokon shi ya so ji zai yi ma ya tsane ni saboda na takura mishi , ki jira ki gani , da sannu tsintsu ke yin gidansa , ni kuma zan mallake zuciyarsa " ta fada cike da kwarin guyiwa alamun ta san abun da ta ke
ita dai Aleenah ta yi tsaye ta na kallon ta dan kaifin tunanin Aleesherh ya ninka nata sau uku ba biyu ba , da ita ce ba za taba tunanin yin wannan abun ba , yadda ta ga Aleesherh na kuka saboda son shi , da ita ce kai tsaye kawai za ta fada mishi abun da ke cikin zuciyarta , amma ita Aleesherh sai ta zagayo ta wata hanyar daba dan ta fara mallake zuciyarsa kafin ta fada mishi abun da ke cikin ranta
NI DAI INA TEAM PRINCE , GWADA KI GANI YARINYA , KO KALLO BA KI ISHE SHI BA ,
KO DA YA KE YANZU YA FARA NUNA DAMUWA A KANTA , PRINCE KAR KA BAN KUNYA PLEASE
MASARAUTAR SAUDIYA