Sashe 29
Matar Mutum Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bansan me kike jira ba, Fatima Aure baze hanaki ƙarasa karatunki ba tunda shine maganarki kullum ke kinfi so ki gama makaranta ni bazan hanaki karatu ba idan kin gama wannan kina so kici gaba wallahi ko a Nigera ko wata ƙasa ni zan tsaya miki har se ke da kanki kince karatun ya ishe ki tukunna kawai ki Amince mun ki bani dama na tura Iyayena ayi maganar auran mu saboda wlh Haƙuri na ya fara ƙarewa Aure nake so Fatima"
Shiru tayi masa kuma kunyar kalamansa na ƙarshe ne ya assasa shirun wai Aure yake so, matso da kujerar sa yayi kusa da tata kamar ze haɗe su yana cewa
"Talk to me Fatima bana son shirun nan naki menene matsalarki bayan maganar karatu? Idan da akwai wani abu daban let me know please"
Kamar tace masa "shi ɗin ne bata ra'ayin aure se kuma ta canza maganar dan ko babu komai kirkin Ahmad ya wuce tayi masa irin wannan cin fuskar. Kora da hali dai ba wadda bata masa baa baya amma ya ƙifahimta to ya yake so tayi dan Allah? Gyara zama tayi ta dan ja baya saboda kusancin nasu yayi yawa kafin tace.
"Nidai Ahmad nafi so na kammala karatuna tukunna in so samu harma nayi NYSC kafin nayi aure, sannan kana cewa muyi aure naci gaba da karatu na tayaya hakan zata faru bayan Matan gidanku bas karatu?"
BuÉ—e ido yayi irin na mamaki ya kalleta kafin yace"Waya gaya miki haka?"
"Haka naji a gari" ta bashi amsa tana sauke ido ta saboda yanda ya saka mata nasa, cikin taushi yace
"Fatima abin harda sharri? A wane gatin kikaji? Waya ce miki matan gidanmu basa karatu?
Matan Yayyena harda me Phd Matar Dr Hassan tana aiki Lecturer ce, inaga a cikin sauran babu wadda batada Degree, idan kuka Ƙannena kike nufi Aslamiyya da Hajiya Ƙarama Level 2 suke kowacce kuma Next two month aka saka ranar Auransu kowacce zata gama Karatun a gidan Mijinta ya za'ayi kice ba'a karatu a gidanmu kodan kinga Alhajin mu ba Ɗan Boko bane?"
"Ni bance haka ba, to inaga qadda ta gaya munce bata ji daidai ba" ta faÉ—a cikin kare kai shaci faÉ—i kawai tayi seta daki garwa. Ya saki murmushi yace
"You know nothing about my family kar kuma kice zakiyi judging da abinda kike ji a bakin mutane. Babu wata mace da aka taɓa aurowa a gidanmu akace ba zatayi karatu ko aiki ba, duk wadda kikaga bata aiki bata da ra'ayi ne, amma dai ni in particular bazan yi miki ƙarya ba tun yanzu ki sani idan har Allah ya sa ka munyi aure babu maganar aiki ba zakiyi ba. Ba zan yarda Matata ta ringa yawo a gari da sunan aiki a Ƙarƙashin wasu ƙatti ba. Business dai wannan idan zakiyi zan baki jari daga naira ɗya har zuwa Miliyan ɗari ya danganta da abinda zaki siyar amma ban miki ƙaryar zakiyi aiki ba" ya faɗa da iyakar gaskiyarsa.
Duk yanda yaso ya sha kanta akan ta bashi dama ya tura, ya yarda aje ayi magana idan yaso a saka rana sanda zata gama Makarantar idan haka ne burinta amma ta tubure ita ba haka ba. Cikin yanayin dayake nuna ransa ya ɓaci da rashin samun amincewar tata ya maidasu Makaranta, be tsaya ba yace mata Bukar ze maido mata da Flask gobe be taho dasu ba shi Asubanci zeyi ya wuce Kano.
"Idan yazo Badar ce zata karɓo ba keba" ya faɗa da sigar umarni. Cikin wasa Badar ta ɓata fuska tace
"Wato ni mara galihu tunda bani da tsayaye ko"
"Kika sani ko ya zama tsayayyen?" Ya tsokaneta. Bundle É—in 1k ya bawa Badar yace
"Tukuicin Tuwo, yayi daÉ—i da alama ke kikayi"
"Afeeya ce wlh" ta faÉ—a bayan data dafe kuÉ—in, ya juya mota yana cewa
"Idan ta amine da muradi ma zan haÉ—a na bata tukuicin a tare" yaja ya tafi babu wata profer sallama da suka sabayi.
"Alamu sun nuna kin kwafsa Afeeyah,wai dan girman Allah se yaushe Ahnad zezo Zaria ya koma da farin cikinki ne?" Badar ta faÉ—a suna shiga Hostel.
"Hmmm" ta bata amsa dan ita da kanta taji rashin daÉ—in yanayin daya tafi, duk shanye fushinsa yau seda fuskarsa ta nuna, amma ya zatayi toh?
A rabon Maman Minal ta yafita mata Kaza taci dan da Badar rantsewa tayi ba zataci ba tunda bata da mutunchi.
Harta kwanta wayarta ta fara Ƙara, International number ce, kwana uku kenan ana kiranta da ita kullum kuma ko ta tsinke kafin ta ansa ko kuma taga miss call ita kuma ta san bata da wani a Ƙasar waje da ze kirata shi yasa bata taɓa bin baya ba ta yuwu ma scammers ne.
Ta amsa wayar ta saka a kunne ba tareda tayi magana ba, kusan minti guda ita shiru haka wanda ya kira shima beyi magana ba daga can ƙasa dai tana jiyo maganganu alamar yana kusada inda ake hayaniya. Suka ci minti uku, harta yanke shawarar kashe qayar dan ba zata fara magana ba ta yuwu wand aaka ce suna tsotse jinin mutane ta waya ne suna jira tayi magana su gama da ita, harta zareta daga kunne taji wani sauti daya saka zuciyarta tsayaqa na wasu seconds kafin taci gaba da aiki
"AFEEEYAAAAHHH!" Yaja sunanta, bata iya amsawa ba se sunayen Allah da take maimaitawa a ranta Ƙirjinta na lugude.
"Afeeya!" Me kiran ya sake maimaitawa, bugun Ƙirjinta ya tsananta zufa ta fara tsassafo mata haka numfashinta ya shiga yi kamar ze tsaya tamkar wadda take cikin matsanancin tsoro kuma kamar wadda aka kafe ta kasa cire wayar daga kunnenta se kokawa take da numfashinta dake barazanar tafiya hutu saboda tasirin da muryar wanda batasan ko waye ba yayi a kanta.
Bata taɓa katari da Bakin daya iya furta sunanta, ya bawa kowanne harafi haƙƙinsa kamar me waƙa.
"Afuwan, Assalamu alaikum" ya sake faɗa cikin wani sauti me haɗe da irin ƙaramar dariyar nan, take ta kware da yawun bakinta ta shiga tari tul tul Ummi data fi kusa da ita ta miƙa mata ruwa tasha tana maida numfashi har sannan kuma be kashe wayar ba, kwakwalwata ta ayyano mata me wannan muryar, sallamar da yanayin da yayinta ya tuna mata da jinjirin Samudawan da tayi gamo dashi ranar Monday.
"Sannu, badai loman abinci kikeyi ya Ƙwarar dake ba?" Ya sake tambayeta se kawai taji bakinta ya saki tsaki kafin ta zare wayar ta kasheta tareda ajiwa batama lura da yanda yan ɗakin sukayi shiru tareda zuba mata ido ba se sannan.
"Afeeya meya faru? Kinga fuskarki kuwa se kace wadda Fulanin Daji suka kira?" Maman Minal ta faÉ—a, ta shafa fuskar da hannu, Badar tace
"Meya tsorataki? Kin kara waya a kunne kusan minti goma bamuji kince komai ba lafiya ko wani abun ne ya faru?"
"Uhm" kawai tace ta miƙe tareda ɗaukar ɗankwalinta ta fita ba tareda ta amsa tambayar ba har sannan kuma zuciyarta bata bar bugawa ba kamar yanda jikinta yake rawa. Last floor ta haye ta tsaya tana kallon 90s mutane nata karaina surutu duk ya cika gurin, tunani takeyi shi ɗin ne ko ba shi ba? Idan shine a ina ya samu number ta sannan kiran me yake mata?
Zancen Sahid dayace ya bawa wani number ta ya faÉ—o mata to ko shi yake nufi a gurinsa ya samu number wayata tunda ta faÉ—a mata sunanta daman?
"Afeee" aka Ƙwala mata kira daga Ƙasa, tayi firgigit daga tunanin da take ta kalli inda taji sautin na tasowa tsabar wulaƙanci Nurain ne yake kwala mata kira daga cikin 90s, bata amsa ba ta harareshi ya ɗago mata Kwalin popcorn yana cewa
"Kinyi kyau, zaki ci popcorn?" Still da Ƙarfi yayi maganar abinda ya janyo hankulan waɗanda ke kusa dashi suka kalli gurin dan ganin dawa yake tana ganin haka tayi saurin sauka ta koma Floor ɗinsu dukda haka tana hango su se shegiyar dariyarsa yakeyi tana shiga Badar tace
"Cin kan Bestin naki ya motsa yau"
"Ke kuma sweetynki ba" tabata amsa tana Ƙoƙarin cire rigar jikinta wayarta ta shiga ringing, data Badar a tare ta ɗaga ganin Ahmad ke kira bayan ta haye kan gado, hira suka shigayi ya saki kamar bashi ya tafi fuska babu walwala ba, Bashi da ruƙo, yana daga cikin kyawawan halayensa se santin kwalliyarta yakeyi har yana cewa saura ƙiris yayi abin kunya next time karta sake saka Red Lipstick idan zata masa kwalliya har se ta zama matarsa.
Sedata kashe wayar ta kura Badar ta fita Ruth tace mata sun fita da Ummi Nurain ne ya kirata
"Gulma, ana so ana kaiwa kasuwa" ta faÉ—a,daga nan ta gyara kwanciyarta ta bhau WhatsApp.
Lambar Basamude ta gani a farko yayi mata magana
"Why did you hang my call and you hissed at me? Not even in your dream you try that again" Ta maimaita saƙonbabu Adadi Mamaki ya kasheta, a fili tace
"Ikon Allah, ji wata magana kamar wani uban mutane, wannan yana da lafiya kuwa?" a maimakon ta amsa se ta shiga profile É—insa, Hoton Jessy ne akai ta Yan Ball kalar Red da white no 9 an rubuta *JAY* a jiki, batasan ko ta wanne club bace ba abinda ta sani dangane da yan Ball.
Tayi tsaki na fita daga chat ɗin tana jinjina Ƙarfin halinsa, status ta fara kallo kira ya shigo video call tayi rejecting wannan mutum ko maye ne ai se haka wannan Naci har ina?
Be haƙura ba ya sake kiranta voice call ta sake rejecting, seda ya kira sau uku ana huɗun ta amsa tun kafin tayi magana yace
"Wallahi Afeeya, if reject my call again I'm going to deal with you"
"Malam kanka guda kuwa? Who are you? Are you suppose to tell me what to do or what?" Ta bashi amsa a haslae jin abin nasa ze zarce ganga da makaÉ—i.
Tana ji yaja numfashi kafin ya sassauta murya yace
"Baki san abinda nake ji a zuciyana bane, 3 days i have been calling but you are not answering, na sameki yau and you hanged on me haba Afee bakida tausayi ne?"
Shiru tayi masa kuma kunyar kalamansa na ƙarshe ne ya assasa shirun wai Aure yake so, matso da kujerar sa yayi kusa da tata kamar ze haɗe su yana cewa
"Talk to me Fatima bana son shirun nan naki menene matsalarki bayan maganar karatu? Idan da akwai wani abu daban let me know please"
Kamar tace masa "shi ɗin ne bata ra'ayin aure se kuma ta canza maganar dan ko babu komai kirkin Ahmad ya wuce tayi masa irin wannan cin fuskar. Kora da hali dai ba wadda bata masa baa baya amma ya ƙifahimta to ya yake so tayi dan Allah? Gyara zama tayi ta dan ja baya saboda kusancin nasu yayi yawa kafin tace.
"Nidai Ahmad nafi so na kammala karatuna tukunna in so samu harma nayi NYSC kafin nayi aure, sannan kana cewa muyi aure naci gaba da karatu na tayaya hakan zata faru bayan Matan gidanku bas karatu?"
BuÉ—e ido yayi irin na mamaki ya kalleta kafin yace"Waya gaya miki haka?"
"Haka naji a gari" ta bashi amsa tana sauke ido ta saboda yanda ya saka mata nasa, cikin taushi yace
"Fatima abin harda sharri? A wane gatin kikaji? Waya ce miki matan gidanmu basa karatu?
Matan Yayyena harda me Phd Matar Dr Hassan tana aiki Lecturer ce, inaga a cikin sauran babu wadda batada Degree, idan kuka Ƙannena kike nufi Aslamiyya da Hajiya Ƙarama Level 2 suke kowacce kuma Next two month aka saka ranar Auransu kowacce zata gama Karatun a gidan Mijinta ya za'ayi kice ba'a karatu a gidanmu kodan kinga Alhajin mu ba Ɗan Boko bane?"
"Ni bance haka ba, to inaga qadda ta gaya munce bata ji daidai ba" ta faÉ—a cikin kare kai shaci faÉ—i kawai tayi seta daki garwa. Ya saki murmushi yace
"You know nothing about my family kar kuma kice zakiyi judging da abinda kike ji a bakin mutane. Babu wata mace da aka taɓa aurowa a gidanmu akace ba zatayi karatu ko aiki ba, duk wadda kikaga bata aiki bata da ra'ayi ne, amma dai ni in particular bazan yi miki ƙarya ba tun yanzu ki sani idan har Allah ya sa ka munyi aure babu maganar aiki ba zakiyi ba. Ba zan yarda Matata ta ringa yawo a gari da sunan aiki a Ƙarƙashin wasu ƙatti ba. Business dai wannan idan zakiyi zan baki jari daga naira ɗya har zuwa Miliyan ɗari ya danganta da abinda zaki siyar amma ban miki ƙaryar zakiyi aiki ba" ya faɗa da iyakar gaskiyarsa.
Duk yanda yaso ya sha kanta akan ta bashi dama ya tura, ya yarda aje ayi magana idan yaso a saka rana sanda zata gama Makarantar idan haka ne burinta amma ta tubure ita ba haka ba. Cikin yanayin dayake nuna ransa ya ɓaci da rashin samun amincewar tata ya maidasu Makaranta, be tsaya ba yace mata Bukar ze maido mata da Flask gobe be taho dasu ba shi Asubanci zeyi ya wuce Kano.
"Idan yazo Badar ce zata karɓo ba keba" ya faɗa da sigar umarni. Cikin wasa Badar ta ɓata fuska tace
"Wato ni mara galihu tunda bani da tsayaye ko"
"Kika sani ko ya zama tsayayyen?" Ya tsokaneta. Bundle É—in 1k ya bawa Badar yace
"Tukuicin Tuwo, yayi daÉ—i da alama ke kikayi"
"Afeeya ce wlh" ta faÉ—a bayan data dafe kuÉ—in, ya juya mota yana cewa
"Idan ta amine da muradi ma zan haÉ—a na bata tukuicin a tare" yaja ya tafi babu wata profer sallama da suka sabayi.
"Alamu sun nuna kin kwafsa Afeeyah,wai dan girman Allah se yaushe Ahnad zezo Zaria ya koma da farin cikinki ne?" Badar ta faÉ—a suna shiga Hostel.
"Hmmm" ta bata amsa dan ita da kanta taji rashin daÉ—in yanayin daya tafi, duk shanye fushinsa yau seda fuskarsa ta nuna, amma ya zatayi toh?
A rabon Maman Minal ta yafita mata Kaza taci dan da Badar rantsewa tayi ba zataci ba tunda bata da mutunchi.
Harta kwanta wayarta ta fara Ƙara, International number ce, kwana uku kenan ana kiranta da ita kullum kuma ko ta tsinke kafin ta ansa ko kuma taga miss call ita kuma ta san bata da wani a Ƙasar waje da ze kirata shi yasa bata taɓa bin baya ba ta yuwu ma scammers ne.
Ta amsa wayar ta saka a kunne ba tareda tayi magana ba, kusan minti guda ita shiru haka wanda ya kira shima beyi magana ba daga can ƙasa dai tana jiyo maganganu alamar yana kusada inda ake hayaniya. Suka ci minti uku, harta yanke shawarar kashe qayar dan ba zata fara magana ba ta yuwu wand aaka ce suna tsotse jinin mutane ta waya ne suna jira tayi magana su gama da ita, harta zareta daga kunne taji wani sauti daya saka zuciyarta tsayaqa na wasu seconds kafin taci gaba da aiki
"AFEEEYAAAAHHH!" Yaja sunanta, bata iya amsawa ba se sunayen Allah da take maimaitawa a ranta Ƙirjinta na lugude.
"Afeeya!" Me kiran ya sake maimaitawa, bugun Ƙirjinta ya tsananta zufa ta fara tsassafo mata haka numfashinta ya shiga yi kamar ze tsaya tamkar wadda take cikin matsanancin tsoro kuma kamar wadda aka kafe ta kasa cire wayar daga kunnenta se kokawa take da numfashinta dake barazanar tafiya hutu saboda tasirin da muryar wanda batasan ko waye ba yayi a kanta.
Bata taɓa katari da Bakin daya iya furta sunanta, ya bawa kowanne harafi haƙƙinsa kamar me waƙa.
"Afuwan, Assalamu alaikum" ya sake faɗa cikin wani sauti me haɗe da irin ƙaramar dariyar nan, take ta kware da yawun bakinta ta shiga tari tul tul Ummi data fi kusa da ita ta miƙa mata ruwa tasha tana maida numfashi har sannan kuma be kashe wayar ba, kwakwalwata ta ayyano mata me wannan muryar, sallamar da yanayin da yayinta ya tuna mata da jinjirin Samudawan da tayi gamo dashi ranar Monday.
"Sannu, badai loman abinci kikeyi ya Ƙwarar dake ba?" Ya sake tambayeta se kawai taji bakinta ya saki tsaki kafin ta zare wayar ta kasheta tareda ajiwa batama lura da yanda yan ɗakin sukayi shiru tareda zuba mata ido ba se sannan.
"Afeeya meya faru? Kinga fuskarki kuwa se kace wadda Fulanin Daji suka kira?" Maman Minal ta faÉ—a, ta shafa fuskar da hannu, Badar tace
"Meya tsorataki? Kin kara waya a kunne kusan minti goma bamuji kince komai ba lafiya ko wani abun ne ya faru?"
"Uhm" kawai tace ta miƙe tareda ɗaukar ɗankwalinta ta fita ba tareda ta amsa tambayar ba har sannan kuma zuciyarta bata bar bugawa ba kamar yanda jikinta yake rawa. Last floor ta haye ta tsaya tana kallon 90s mutane nata karaina surutu duk ya cika gurin, tunani takeyi shi ɗin ne ko ba shi ba? Idan shine a ina ya samu number ta sannan kiran me yake mata?
Zancen Sahid dayace ya bawa wani number ta ya faÉ—o mata to ko shi yake nufi a gurinsa ya samu number wayata tunda ta faÉ—a mata sunanta daman?
"Afeee" aka Ƙwala mata kira daga Ƙasa, tayi firgigit daga tunanin da take ta kalli inda taji sautin na tasowa tsabar wulaƙanci Nurain ne yake kwala mata kira daga cikin 90s, bata amsa ba ta harareshi ya ɗago mata Kwalin popcorn yana cewa
"Kinyi kyau, zaki ci popcorn?" Still da Ƙarfi yayi maganar abinda ya janyo hankulan waɗanda ke kusa dashi suka kalli gurin dan ganin dawa yake tana ganin haka tayi saurin sauka ta koma Floor ɗinsu dukda haka tana hango su se shegiyar dariyarsa yakeyi tana shiga Badar tace
"Cin kan Bestin naki ya motsa yau"
"Ke kuma sweetynki ba" tabata amsa tana Ƙoƙarin cire rigar jikinta wayarta ta shiga ringing, data Badar a tare ta ɗaga ganin Ahmad ke kira bayan ta haye kan gado, hira suka shigayi ya saki kamar bashi ya tafi fuska babu walwala ba, Bashi da ruƙo, yana daga cikin kyawawan halayensa se santin kwalliyarta yakeyi har yana cewa saura ƙiris yayi abin kunya next time karta sake saka Red Lipstick idan zata masa kwalliya har se ta zama matarsa.
Sedata kashe wayar ta kura Badar ta fita Ruth tace mata sun fita da Ummi Nurain ne ya kirata
"Gulma, ana so ana kaiwa kasuwa" ta faÉ—a,daga nan ta gyara kwanciyarta ta bhau WhatsApp.
Lambar Basamude ta gani a farko yayi mata magana
"Why did you hang my call and you hissed at me? Not even in your dream you try that again" Ta maimaita saƙonbabu Adadi Mamaki ya kasheta, a fili tace
"Ikon Allah, ji wata magana kamar wani uban mutane, wannan yana da lafiya kuwa?" a maimakon ta amsa se ta shiga profile É—insa, Hoton Jessy ne akai ta Yan Ball kalar Red da white no 9 an rubuta *JAY* a jiki, batasan ko ta wanne club bace ba abinda ta sani dangane da yan Ball.
Tayi tsaki na fita daga chat ɗin tana jinjina Ƙarfin halinsa, status ta fara kallo kira ya shigo video call tayi rejecting wannan mutum ko maye ne ai se haka wannan Naci har ina?
Be haƙura ba ya sake kiranta voice call ta sake rejecting, seda ya kira sau uku ana huɗun ta amsa tun kafin tayi magana yace
"Wallahi Afeeya, if reject my call again I'm going to deal with you"
"Malam kanka guda kuwa? Who are you? Are you suppose to tell me what to do or what?" Ta bashi amsa a haslae jin abin nasa ze zarce ganga da makaÉ—i.
Tana ji yaja numfashi kafin ya sassauta murya yace
"Baki san abinda nake ji a zuciyana bane, 3 days i have been calling but you are not answering, na sameki yau and you hanged on me haba Afee bakida tausayi ne?"