Sashe 17
Hasashe Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana kwance rigingine yana danna waya ta shigo ya bita da kallo ki cire hijabin mana. "Ta zaro ido yace in ba zakiyi ba koma ki kwanta shiyasa ai na fada miki. Cikin kunya.,ta cire sai kayan baccin sun mata yawa wando gere da riga wando ma kulle shi ta yi da dankwalin jallabiya, ya yi kamar bai gani ba ya kumshe dariya.
Ya taso ya janye mayafin da sauri wando ya fadi ta tsugunnna da sauri tana fadin innalillahi na bani. Ya kamo hannun ta, "Kina ta yin saurin cewa mu yi salla to munyi sai kuma ki zo mu kwanta. Kallon shi cikin firgici ta yi, a idanun shi da zargi abinda ke shirin faruwa, ta zauna shima ya zauna. a gaban ta. "Ta so muje gado. Ta girgiza kai me zai faru? Ya kai bakinsa kunnen ta yace ibadar zamu yi." Tace a gado kuma? Ya ce "E mana."
Ta girgiza kai ina jin tsoro. Ta fada cike da tsoron. Ya dauke ta cak domin shagwabar tana kara tsuma shi.ya dire ta kan gado. Wayar shi ta soma ringing tace ana kiranka a waya. Cikin rawar murya yace ki barta kaiwa.
Hajiya Talatu ta gama sauraron rikodin din da ta yi, ta girgiza kai, tare da fadin Koda naji, lallai ruwa baya tsami banza tasan dole akwai wata a kasa. Anty ta zarce ta a mugun hali. Aiko zata ga yadda ake yin bariki ta sha alwashin sai ta cimma nata burin da wannan muryar da ta dauka. Ta shiga shirin tafiya Dan tsarawa ta yarda zata fita da fitar ta. Duk su biyu sun wahala kafin su cika wannan ibada. Halifa har ya ji tsoron kar wani ya jiyo muryar Asiya da irin magiyar da take masa, Amma sai ya rasa dalilin yadda ya ke jin cewa kaimi take. kara masa. Ya kai hannu ya rungumota zuwa kirjin sa yana maida numfashi. Ya kasa magana. Asiya ta lumshe ido tabbas tasan ana cewa ana kwanciyar aure domin tana karance karance amma batasan lamarin ya kai haka ba,amma ta gode wa Allah da ya sa mijinta shine mutum na farko da ta sha wannan wahakar a gunsa, a hakan mata suke mika kansu gurin wasu mazan na waje a banza kawai a ba su wasu yan kudi. Gaskiya ita dai aure kadai zata iya yi wa wannan sadaukarwar..
Halifa ya ji wata irin nutsuwa da kwanciyar hankali, sannan ya ji wata kauna ta yarinyar ta mamaye shi..Duk da cewa a. makarantar su ta islamiya an koya musu wankan tsarki amma sai Asiya tace wa Halifa bata san ya ake yi ba a aikace yace yanda ki ke yin na wata wata ne, niyarce banbanci. Tace to.
Da safe ma Halifa yana ta ji da Asiya duk wani motsin ta yana kula da shi sosai.. Anty da kanta ta kawo musu abin kari tace Asiya ta shirya kamar karfe sha daya za su tafi. Halifa ya kalleta zaki iya zuwa? Anty ta yi zaraf tace lafiya ka ke tambayar ko zata iya zuwa? Halifa yace bata jin dadi ne. Anty tace ashsha meke damu ta? *Asiya ta yi saurin cewa dan zazzabi ne zan iya zuwa. Bayan ta fita, Halifa ya kama tafin hannun ta me yasa ki ka bata amsa ai da kin bari na fada mata abinda mukayi. Asiya ta zaro ido" Da gaske kuma zaka iya fada mata? " Zan iya mana harma in fada mata irin kukan da kika yi kina bani hakuri. Ta saka fuskar ta a cikin cinyarta tana cewa Yaya bana so.
Hajiya Talatu suka fito Dan tafiya cike da murna Anty ta ba Ma u dubu goma gashi kwayi na mota. Ma u ta karba tana taba baki. Hajiya Talatu tace akwai dawowa fa Sahiba lokacin da Sabon malamina ya fada min cewa idan har sabon malamin ki ya yi nasarar kwanciya da Amaryar Halifa za a samu sabuwar daula a wannan gidan zan zo lokacin domin aurawa yata Halifa duk da cewa a cikin kudurorin ki shine ki amshe masa komai, to ni kuma a nan ne nawa Malamin zai banbance miki tazarar da ke tsakanin sama da kasa. Anty ta saki baki ta bi Hajiya Talatu da kallo.
Har suka bar gidan bata samu bakin magana ba. Lallai wannan babban lamari ne, amma zataji da ita Bari ta gama da wannan. Ta gama shirin ta tsaf ta saka hijabi ta fito falo inda yake zaune, ya kalleta bari dai ku dawo zan yi miki wata ba zata. Asiya ta kalli Halifa "Amma dai ba irin na jiya ba ko?" Yace a a sai dai ko zaki bani tukwici. Ta Harare shi, "Bani da abinda zan baka. " Ke ce kuwa mai abin badawa. Je dai ki dawo bari muje in raka ki gurin Anty. Dan ma ta ki yarda ma wallahi ni zan kai ku, dan Allah ki kula min da kanki sosai kinji? Kuma kar ki kalli kowa wani kishi nake ji za ayi ta Kallon min ke. Dadi ya kama Asiya tace Bazan kalli kowa ba, bare ma in san da wani, ta danyi kasa da murya nifa kasan Allah duk mazan nan a mata nake kallon su, bayan kai ina mazan suke? " Anty dake labe ta cika da mamakin wannan cilligar yarinyar ce ta iya fadawa namiji haka.
gara ta hanzarta kar ta bata musu aiki. Ta rafka sallama tare da fadin Asiya ta gama shirin" Asiya da Halifa suka amsa tare, shine ya raka su har titi ya saka su a Kekenapep Tunda ya yi ya yi da Anty ya kaisu ko a kira Bros amma sam ta ki. gidan Baaba za su soma zuwa kafin daga bisani su tafi gidan Baffa. Baba ta yi murna harda kudi ta ba Amarya, daga bisani suka nufi gidan Sabon malami a zuwa shine Baffa.
Tafiyar da nisa sosai a wani kauye a gwarzo. Suna sauka suka nufi wani gida shi kadai ne mai kyau kaf kauyen tamkar an kawo shi an dasa. Asiya ta na jin wata fargaba a zuciyar ta kuma kamar wani abu zai faru. Dan haka ta tsananta adduo'in a kasan zuciyata. Wani Falo ne na alfarma suka shiga wani dattijo yana zaune sanye da manya kaya ya rufa kansa da fari da kuma koren hirami. Ya dago idanu ya kalli Asiya idanun shi manya sosai kamar za su fado kasa ga su jajir sai ta ji tsigar jijinta ta tashi.
Ya nuna wani farin buzu "Zauna a nan yata." Asiya ta zauna ya yin da Anty ta zauna gefe suka gaisa. Asiya ma tace Baffa barka da rana ya daga mata hannu tare da yi wa Anty alama da yatsa Wai ta fita....
*Zaɓi ɗaya cikin biyu ne ga duk me son karanta littafin HASASHE,Na farko zaka shiga wannan link ɗin 👉🏼https://www.facebook.com/share/p/1Bevu6CRwK/ zai kai ka/ki facebook zaka yi following channel ɗina na FASIHIYA ka/ki turomin screenshot ta wannan number👉🏼0814 000 4302 ko wannan 09068032427 zan sakaki group ɗin da zaki samu littafin ƙyauta, za'a cire alfarmar following ɗin a 10-june 2025 saboda haka duk wacce takai lokacin batayi following ba sai dai tabi hanya ta biyu,sai hanya ta biyu waɗanda basu buƙatar yin following zaku turo ₦1k ta wannan account number 0700549935 Halima Abdullahi Access Bank*
*✍🏻HALIMA ABDULLAHI K MASHI*
[6/11, 10:51] Ummi Tandama😇: Asiya ta mike ita ma ganin Anty ta tashi tana cewa bari in shiga mu gaisa. Yace" Zauna ƴata" Asiya ta zauna ta na jin zuciyarta babu daɗi, ga fargaba sai ta dora karanta addu a a zuciyar ta.
Ya ta so a hankali yana kanshin wani iri turare mara daɗi kamar zai sata jiri, ya zo ya tsaya a gaban ta. "Bari in yi miki addu'o'i ƴata ki nutsu kuma ki rufe idanunki.
Asiya ta cika da mamaki rufe ido kuma kamar addu ar wani addini. Amma sai ta rufe tana addu ar nemantsari. Ya shiga zagaye ta yana wasu zantuka da bata jiyo me yake fadi. Ta ji kamar jiri kamar garin yana juya mata dan haka ta mike zunbur ta yi hanyar fita, cikin zafin nama ya kamo ta, kokowa suka shiga yi Allah ya bata nasara ta yanka mishi cizo Ya sake ta tare da nufar kofa ya rufe ya dakko wata ƴar buta ya watsa mata ruwan ciki. Take ta zube bata kuma sanin ina take ba.
Ya kira wayar Anty yace ta shigo, ya kalleta yace yarinyar nan ba budurwa bace, Tace "Har ka yi ne ka tabbatar? " Ya dube ta, ban yi ba, idan nayi ai komai lalace wa zai yi, ta yi yunƙurin ta tonamin asiri ne,, ni kuma na sumar da ita, dan haka ki kwasheta ku bar nan kafin ta farka, har cizo na tayi, gaba daya kin bata min aiki da ace ba su sanar da ni ba na yi amfani da yarinyar bayan wani yariga ya yi amfani da ita, Allah da kin cu ce ni! " Ya kara sa maganar cikin fusata. " Ku bace min da gani bana bukatar in sake ganin ku.
Anty ta shiga bashi hakuri tana fadin Malam zan kawo maka wata dan ka cika bukatarka nima burina ya cika. Ka yi binciken Taurarin ƴata ta cikina Hafsa, in har zata yi yanzun nan zan kawo maka ita. Ya koma kan buzun sa yana fadin ki kauda wannan kazamar tana cike da datti...
Anty ta shiga tashin hankali da damuwa ga mamaki ya ishe ta wai yarinyar nan ba buduwar bace ke nan sai da ta gama lalacewarta a waje. Ya dakawa Anty tsawa yana cewa maza ta bar mishi gida bayan ya duba Taurarin Hafsa ya ga cewa babu wani amfani da zata yi masa.
Da taimakon wani yaron Malamin suka saka Asiya a Kekenapep suka nufi komawa, me Keke dai yana ta mamakin yadda Asiya ta zo da kafar ta amma yanzu sai da aka debota.
Ya taso ya janye mayafin da sauri wando ya fadi ta tsugunnna da sauri tana fadin innalillahi na bani. Ya kamo hannun ta, "Kina ta yin saurin cewa mu yi salla to munyi sai kuma ki zo mu kwanta. Kallon shi cikin firgici ta yi, a idanun shi da zargi abinda ke shirin faruwa, ta zauna shima ya zauna. a gaban ta. "Ta so muje gado. Ta girgiza kai me zai faru? Ya kai bakinsa kunnen ta yace ibadar zamu yi." Tace a gado kuma? Ya ce "E mana."
Ta girgiza kai ina jin tsoro. Ta fada cike da tsoron. Ya dauke ta cak domin shagwabar tana kara tsuma shi.ya dire ta kan gado. Wayar shi ta soma ringing tace ana kiranka a waya. Cikin rawar murya yace ki barta kaiwa.
Hajiya Talatu ta gama sauraron rikodin din da ta yi, ta girgiza kai, tare da fadin Koda naji, lallai ruwa baya tsami banza tasan dole akwai wata a kasa. Anty ta zarce ta a mugun hali. Aiko zata ga yadda ake yin bariki ta sha alwashin sai ta cimma nata burin da wannan muryar da ta dauka. Ta shiga shirin tafiya Dan tsarawa ta yarda zata fita da fitar ta. Duk su biyu sun wahala kafin su cika wannan ibada. Halifa har ya ji tsoron kar wani ya jiyo muryar Asiya da irin magiyar da take masa, Amma sai ya rasa dalilin yadda ya ke jin cewa kaimi take. kara masa. Ya kai hannu ya rungumota zuwa kirjin sa yana maida numfashi. Ya kasa magana. Asiya ta lumshe ido tabbas tasan ana cewa ana kwanciyar aure domin tana karance karance amma batasan lamarin ya kai haka ba,amma ta gode wa Allah da ya sa mijinta shine mutum na farko da ta sha wannan wahakar a gunsa, a hakan mata suke mika kansu gurin wasu mazan na waje a banza kawai a ba su wasu yan kudi. Gaskiya ita dai aure kadai zata iya yi wa wannan sadaukarwar..
Halifa ya ji wata irin nutsuwa da kwanciyar hankali, sannan ya ji wata kauna ta yarinyar ta mamaye shi..Duk da cewa a. makarantar su ta islamiya an koya musu wankan tsarki amma sai Asiya tace wa Halifa bata san ya ake yi ba a aikace yace yanda ki ke yin na wata wata ne, niyarce banbanci. Tace to.
Da safe ma Halifa yana ta ji da Asiya duk wani motsin ta yana kula da shi sosai.. Anty da kanta ta kawo musu abin kari tace Asiya ta shirya kamar karfe sha daya za su tafi. Halifa ya kalleta zaki iya zuwa? Anty ta yi zaraf tace lafiya ka ke tambayar ko zata iya zuwa? Halifa yace bata jin dadi ne. Anty tace ashsha meke damu ta? *Asiya ta yi saurin cewa dan zazzabi ne zan iya zuwa. Bayan ta fita, Halifa ya kama tafin hannun ta me yasa ki ka bata amsa ai da kin bari na fada mata abinda mukayi. Asiya ta zaro ido" Da gaske kuma zaka iya fada mata? " Zan iya mana harma in fada mata irin kukan da kika yi kina bani hakuri. Ta saka fuskar ta a cikin cinyarta tana cewa Yaya bana so.
Hajiya Talatu suka fito Dan tafiya cike da murna Anty ta ba Ma u dubu goma gashi kwayi na mota. Ma u ta karba tana taba baki. Hajiya Talatu tace akwai dawowa fa Sahiba lokacin da Sabon malamina ya fada min cewa idan har sabon malamin ki ya yi nasarar kwanciya da Amaryar Halifa za a samu sabuwar daula a wannan gidan zan zo lokacin domin aurawa yata Halifa duk da cewa a cikin kudurorin ki shine ki amshe masa komai, to ni kuma a nan ne nawa Malamin zai banbance miki tazarar da ke tsakanin sama da kasa. Anty ta saki baki ta bi Hajiya Talatu da kallo.
Har suka bar gidan bata samu bakin magana ba. Lallai wannan babban lamari ne, amma zataji da ita Bari ta gama da wannan. Ta gama shirin ta tsaf ta saka hijabi ta fito falo inda yake zaune, ya kalleta bari dai ku dawo zan yi miki wata ba zata. Asiya ta kalli Halifa "Amma dai ba irin na jiya ba ko?" Yace a a sai dai ko zaki bani tukwici. Ta Harare shi, "Bani da abinda zan baka. " Ke ce kuwa mai abin badawa. Je dai ki dawo bari muje in raka ki gurin Anty. Dan ma ta ki yarda ma wallahi ni zan kai ku, dan Allah ki kula min da kanki sosai kinji? Kuma kar ki kalli kowa wani kishi nake ji za ayi ta Kallon min ke. Dadi ya kama Asiya tace Bazan kalli kowa ba, bare ma in san da wani, ta danyi kasa da murya nifa kasan Allah duk mazan nan a mata nake kallon su, bayan kai ina mazan suke? " Anty dake labe ta cika da mamakin wannan cilligar yarinyar ce ta iya fadawa namiji haka.
gara ta hanzarta kar ta bata musu aiki. Ta rafka sallama tare da fadin Asiya ta gama shirin" Asiya da Halifa suka amsa tare, shine ya raka su har titi ya saka su a Kekenapep Tunda ya yi ya yi da Anty ya kaisu ko a kira Bros amma sam ta ki. gidan Baaba za su soma zuwa kafin daga bisani su tafi gidan Baffa. Baba ta yi murna harda kudi ta ba Amarya, daga bisani suka nufi gidan Sabon malami a zuwa shine Baffa.
Tafiyar da nisa sosai a wani kauye a gwarzo. Suna sauka suka nufi wani gida shi kadai ne mai kyau kaf kauyen tamkar an kawo shi an dasa. Asiya ta na jin wata fargaba a zuciyar ta kuma kamar wani abu zai faru. Dan haka ta tsananta adduo'in a kasan zuciyata. Wani Falo ne na alfarma suka shiga wani dattijo yana zaune sanye da manya kaya ya rufa kansa da fari da kuma koren hirami. Ya dago idanu ya kalli Asiya idanun shi manya sosai kamar za su fado kasa ga su jajir sai ta ji tsigar jijinta ta tashi.
Ya nuna wani farin buzu "Zauna a nan yata." Asiya ta zauna ya yin da Anty ta zauna gefe suka gaisa. Asiya ma tace Baffa barka da rana ya daga mata hannu tare da yi wa Anty alama da yatsa Wai ta fita....
*Zaɓi ɗaya cikin biyu ne ga duk me son karanta littafin HASASHE,Na farko zaka shiga wannan link ɗin 👉🏼https://www.facebook.com/share/p/1Bevu6CRwK/ zai kai ka/ki facebook zaka yi following channel ɗina na FASIHIYA ka/ki turomin screenshot ta wannan number👉🏼0814 000 4302 ko wannan 09068032427 zan sakaki group ɗin da zaki samu littafin ƙyauta, za'a cire alfarmar following ɗin a 10-june 2025 saboda haka duk wacce takai lokacin batayi following ba sai dai tabi hanya ta biyu,sai hanya ta biyu waɗanda basu buƙatar yin following zaku turo ₦1k ta wannan account number 0700549935 Halima Abdullahi Access Bank*
*✍🏻HALIMA ABDULLAHI K MASHI*
[6/11, 10:51] Ummi Tandama😇: Asiya ta mike ita ma ganin Anty ta tashi tana cewa bari in shiga mu gaisa. Yace" Zauna ƴata" Asiya ta zauna ta na jin zuciyarta babu daɗi, ga fargaba sai ta dora karanta addu a a zuciyar ta.
Ya ta so a hankali yana kanshin wani iri turare mara daɗi kamar zai sata jiri, ya zo ya tsaya a gaban ta. "Bari in yi miki addu'o'i ƴata ki nutsu kuma ki rufe idanunki.
Asiya ta cika da mamaki rufe ido kuma kamar addu ar wani addini. Amma sai ta rufe tana addu ar nemantsari. Ya shiga zagaye ta yana wasu zantuka da bata jiyo me yake fadi. Ta ji kamar jiri kamar garin yana juya mata dan haka ta mike zunbur ta yi hanyar fita, cikin zafin nama ya kamo ta, kokowa suka shiga yi Allah ya bata nasara ta yanka mishi cizo Ya sake ta tare da nufar kofa ya rufe ya dakko wata ƴar buta ya watsa mata ruwan ciki. Take ta zube bata kuma sanin ina take ba.
Ya kira wayar Anty yace ta shigo, ya kalleta yace yarinyar nan ba budurwa bace, Tace "Har ka yi ne ka tabbatar? " Ya dube ta, ban yi ba, idan nayi ai komai lalace wa zai yi, ta yi yunƙurin ta tonamin asiri ne,, ni kuma na sumar da ita, dan haka ki kwasheta ku bar nan kafin ta farka, har cizo na tayi, gaba daya kin bata min aiki da ace ba su sanar da ni ba na yi amfani da yarinyar bayan wani yariga ya yi amfani da ita, Allah da kin cu ce ni! " Ya kara sa maganar cikin fusata. " Ku bace min da gani bana bukatar in sake ganin ku.
Anty ta shiga bashi hakuri tana fadin Malam zan kawo maka wata dan ka cika bukatarka nima burina ya cika. Ka yi binciken Taurarin ƴata ta cikina Hafsa, in har zata yi yanzun nan zan kawo maka ita. Ya koma kan buzun sa yana fadin ki kauda wannan kazamar tana cike da datti...
Anty ta shiga tashin hankali da damuwa ga mamaki ya ishe ta wai yarinyar nan ba buduwar bace ke nan sai da ta gama lalacewarta a waje. Ya dakawa Anty tsawa yana cewa maza ta bar mishi gida bayan ya duba Taurarin Hafsa ya ga cewa babu wani amfani da zata yi masa.
Da taimakon wani yaron Malamin suka saka Asiya a Kekenapep suka nufi komawa, me Keke dai yana ta mamakin yadda Asiya ta zo da kafar ta amma yanzu sai da aka debota.