Sashe 67
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kicibis yaseer yayi dasu husnah suna kokarin komawa zasu fita daga gate ganin daga inda ya fito saida taji wani dasss daga sashen muneeba ya fito?kenan yaje sun shirya da matarsa dama barazana yakeyi mata kome wani kishi taji ya caki zuciyarta yace "baby....."sunan daya kirata dashi kenan a karo na farko taki waigawa ya sake kira nusrah ta tabata "yaya yaseer na magana"
"baby naji yace"ta zumburi baki nusrah kuwa wata dariyace tazo Mata ta toshe bakinta tayi hanyar waje tana fadin "kindaisan yaya bazai kirani baby ba saidai ke matarsa dan kece babynsa"tana gimtse dariya ta fuce husnah ta fusata zstabi bayan nusrah yq cafki hannunta ta kwace dariya ta bashi cikin ransa yace "a hakan ne take cewa yayi hakuri yw zauna da muneeba bayan ya lura da irin zafin kishi irin nata?"motar daddy ce ta haskosu da sauri suka saki hannun juna ganinsa husnah tayi suf suf zata wuce daddy yace "ah ah husnah ina zakije bayan gani nadawo kunyqta kikeji?"dariyw sukayi suka hada baki "sannu da zuwa daddy"daddy nata taya driver fito da kayayyaki daya siyawa momy da kekunan jarirai daga mota husnah da yaseer suka kalli juna daddy yace "ya jikin muneeba? Alhamdulillah ai momynku ta kirani bayan fitata ta sanar dani abinda ta fitar Alhamdulillah rabi kuma Allah ya tsine mata albarka ya jikin muneebw?"gaban yaseer ya fadi ya kasa amsawa husnah ta amsa masa daddy yace"kaidai yaseer kadaina zuwa aiki sai zama da mata ko?"sosa keya yaserr yayi momy ce ta taho taci ado ta taho taryar dady gyalenta sai walwali yakeyi daddy ya kalli yaseer yace "yanzun hk tafaru kanajin zama iya zama da muneeba?"damm gaban yaseer ya fadi ya kalli husnah tayi kasa da murya tace"saika fada masa daga sashenta kake kunci soyayya"taso bashi dariyw ya dake yace "daddy na saketa saki uku"da sauri daddy ya kalli yaseer husnah ma ta kallesa kafarta taji ta kama rawa garre garr tsananin yadda tayi shock......
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTA MUN BANYAFEBA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻
53
nan da nan kwalla ta cicciko a idon husnah jikinta yayi sanyi yaserr ya kalli sashen da husnah ke tsaye yaga idanuwanta sun cicciko shima jikinsa a sanyaye ya durkusar da kai yacev"Abbah kayi hakuri na zartar da hukunci batareda na tuntubeku na sanar dakuba nayi hakan ne dan nasan tabbas zaku iya hanani aikata hakan kuma Abbah bazan iya zama da muneeba ba saboda kunnuwana sun jiyemun zina ta aikata na tabbatar da hakan yau sakamakon d'an data haifo ya kasance ba mutum ba kona cigaba da zama da ita to tabbas bazan taba daina kallonta da hakanba Amma nayafe mata abinda tayimun sakin nata shine zai hucenun rad'adin zafin da nakeji na abinda tayi Daddy"shiru daddy yayi ya kasa cewa koni dakyar yaja numfashi ya sauke jikinsa ya mutu yaseer ya kashe masa jiki da kalamansa dakyar ya nisa yace "na yarda da maganganunka yaseer ka kawo hujja mai karfi saidai ko gaba wani abu idan ya faru karka sake aikata tsattsauran hukunci batare da sanin nagaba da kai ba hakan bashida amfani"yaseer ya jinjina kai ya sanarwa da daddy yadda yaga hajiya rabi da gawar sadiya daddy ya nunfasa "nasani tun dazun sukesa hotunansu a labarai akan inda wanda yasansu saboda gawar sadiya mutane nata kirana akan anga matar dan uwana gashi gashi wadanda ma basusan na aureta ba dik na amsa nace zanyi wani abu akai to mexanyi bayan tasamu tabin hankali?sadiya dai na tura wakilai yanzun kafin na iso gida a sururta gawarta ita kuma ta zauna a asibitin mahaukata dan nan ne ya kamaceta"
momy kuwa jikinta ya gama mutuwa tausayin muneeba ya kara kamata dakyar ta iya motsa bakinta tace "tou yaseer kasaki muneeba amma kasan dai bazan barta ta tafiba tunda bansan inda zatajeba kaine dai zamu tsaya akanta hartasamu miji tayi aure kuma kana nan a matsayin yayanta komi da yaya keyiwa kanwa yadda zakayiwa nusrah da yusrah haka zakai mata dan ta zama dolenmu"yaseer ya jinjina kai yace "haka ne momy Insha Allah"
"ku tafi gida dare nayi ga sanyi na kadawa kuje ku kwanta nima muje in huta"ya kalli momy ya dage mata gira daya daddy momy ta kanne Ido ta nuna nasa husnah da yaseer dake tsaye,murnushin manya yayi yasa kai yayi gaba yaseer ya ruko hannun husnah dake tsaye kamar an dasata cike da alhinin abinda yasamu muneeba suka jera a tare suka nufi gida,
muneeba kuka takeyi tamkar ranta zai fita tana jikin ummah hadiza wadda itama hawayen takeyi tsananin tausayin muneeba musamman yadda aka nuno a labarai hajiya rabi nata surutai ana neman yan uwanta ga gawar sadiya a shimfide jini ya bushe a fuskarta mutane kewaye dasu cikin kwantar da hankali da nasiha ummah hadiza ke lallashin muneeba da kalamai masu dadi da Sanyaya zucuya tana mata addua itama tanayi ummah hadiza tasamu tayi shiru da kanta tabawa muneeba abincu taci badan yanayi mata dadiba saidan umarnin ummah hadiza bayan sun gama muneeba a raunane tace "ummah hadiza to yanzun ina zani ga mahaifiyata tasamu tabin hankali koma babu tabin hankali bazan je wajenta ba gaskiya nayi nadamar saninta dama ace ba ita ta haifeniba"rufe mata baki ummah hadiza tayi tace "kidaina fadin haka uwa uwace ko wace irice mahaifi ya wuce gaban wasa,maganan inda zaki kuwa ina zaki dama?bayan nan din gidan ubanki ne ko kin manta daddynku yayan mahaifinki ne? aiko ba yaseer kika auraba ya sakeki nan zaki taho ballantana dama a gidan kike zamanki zakiyi tare damu kinji ko?fatana dai ki zama yar kirki ki cire son yaseer daga zucuyarki saboda babu sauran zama a tsakaninku sanan kinga yar uwarki yake aure ko yaya zuciya batada kashi karkuzo kuna samun matsala"ta jinjina mata kai tace "yaseer ya fita daga rayuwata ummah hadiza tun mintuna arbain da suka wuce daya kirani da tsauraran kalamai wanda har yanzun zafinsu ke barazanar tarwatsa kirjina ummah na cireshi daga rayuwata ban tsanesa ba saidai ba sauran soyayyarsa ki duba kiga saki uku yayimun lokaci daya ummah"bakinta na rawa idonta suka kawo ruwa ummah hadiza taja numfashi ta girgiza kai tace"rabuwarku shine maslaha idan kina tare da yaseer bakida sauran farin ciki saboda idan miji ya kama matarsa da zina to batada sauran kima ko mutunci a idanuwansa bazai taba yarda da itaba dama ace labari yaji ba kunnuwansa suka jiye masa daga bakin da bazai masa karya ba kuma a gabanki dan haka kiyi hakuri koba komi yaseer yayanki ne"
"toh ummah hadiza ina alfahari daya kasance kudin iyayena ne da badan haka ba da bansan inda zan saka rayuwata ba sakamakon wanan halin dana tsinci kaina nasan idan inadaku bazan tabayin kuka ba"ta rungume ummah hadiza tana kuka ummah hadiza ta share mata hawaye tace "kidaina kuka a nan zan kwana tare da ke kinji yar Lelena"tadanji dadi atlis da mutum a kusa da ita ta ware Tasha kunun sosai sanan ta zauna tayi jigum tana tunanin rayuwa da yadda rayuwa tazo mata.....
*****
yaseer na rungume da husnah tace"shiyasa akace zargi babu kyau haramun ne gashi na zargeka da muneeba ashe ba hakan bane kayafemun"dariya yayi yana yawo da hannunsa cikin jikinta yace "aida irin kallon da kikaimun na tabbatar da cewar kinyi ne saboda kishi bayan da kince im zauna da ita yanzun daga ganina daga bangarenta hankalinki ya tashi to inda na barta din fa?"ta turo baki tace "amma tabani tausayi saidai nayi maka uzuri ina kuma fatan cewa kayafe mata ta koma kanwarka kamar yadda kace a gabansu daddy"ya jinjina kai yace "inshaaa Allah zanyi hakan kuma zamu dauketa muje asibiti in an kwana biyu a dubamin ke da lafiyar abinda ke cikinki sanan a duba cikinta asan lafiyar mahaifarta saboda idan ta sake aure ko? tunda tace likita yace akwai kari a gefen mahaifarta dikda tayi amfani da adduoi nasan sharrin tsafi ne amma dai asake dubawa "rungumesa sosai husnah tayi cike da jin dadin yadda ya nuna kulawa yadda ya sauko da wuri murmushi kawai yayi kasan zuciyarsa kuwa daya tuna da abinda muneeba tayi ransa ke baci yaji wata sabuwar tsanarta....
*****
*Agurguje*
bayan wata hudu da faruwar hakan abubuwa sun faru dayawa ciki kuwa harda yadda muneeba ta koma mutuniyar kirki ta cigaba da zamanta tare da momy rayuwa ta sauya itada husnah tamkar yan biyu kome yaseer zaiyiwa husnah sai yayiwa muneeba yake samun kwanciyar hankali cikin husnah yayi girma sosai ya shiga watan haihuwarta yan biyun momy shuraim da sudais sun fara koyon zama kamanninsu daya sak babu banbanci tsabanin kama sukeyi da yar uwarsu husnah wani irin shakuwa ce mai tsanani tsakanin Yaseer da husnah,
husnah na zaune a parlor cikinta yayi zungurere yaseer ya shigo tare da hafeez suna dariya "ah ah lafiya naganku kuna dariya injidai badani kukeba dan kunga nayi muni?"ta turo baki yaseer ya tsugunna a gabanta ya rausayar da kansa cike da tsananin kauna yace "waye ya isa yayi miki dariya sarauniyar mata mai mulki a fadar zuciyata?aiba wanda ya isa yayi miki dariya"tadan hararesa cike da soyayya tace "to dariyar ta me kukeyi?"yaserr ya kara kallon hafeez yayi dariya yana nunasa yace "ya zama kanina yanzun dan ni din yayansa ne ashe guy din nan jirgamu kawai yakeyi?"tadan ware ido tace"ban gabe jirgamu ba mai kake nufi hubby "
"wai ashe dik zuwa gidan nan da yakeyi a kwanakin baya ko ince watanni ashe tuni ya kulla soyayya da nusrah ni bansaniba shegen gora minti minti yake cewa azo aci abinci ashe abinda ke kawosa Kenan itama munafuka bata taba fada ba"dariya sosai husnah tayi cikin farin ciki take kokarin mikewa yaseer ya rubgumota kirjinsa "ya haka yq zaki mike ina zaki ki wahal mun da kanki da babyna?"sai lokacin hafeez yace "kaidai kaji kunya wallahi a gabanmu kake rungume rungume kamar wani bature"husnah ta turw yaseer ta hararesa yana dariya ya shiga kwalawa nusrah kira yaji shiru "ina nusrar take?"
"sun fita da muneeba siyomun abu sakamakon yau dai tin safe banajim dadi kilan dai an kusa yinta ta kare"ya ware ido "to kodai nakuda ce?"ta girgiza kai ta cije lebenta da mararta data d'an mintsineta
"baby naji yace"ta zumburi baki nusrah kuwa wata dariyace tazo Mata ta toshe bakinta tayi hanyar waje tana fadin "kindaisan yaya bazai kirani baby ba saidai ke matarsa dan kece babynsa"tana gimtse dariya ta fuce husnah ta fusata zstabi bayan nusrah yq cafki hannunta ta kwace dariya ta bashi cikin ransa yace "a hakan ne take cewa yayi hakuri yw zauna da muneeba bayan ya lura da irin zafin kishi irin nata?"motar daddy ce ta haskosu da sauri suka saki hannun juna ganinsa husnah tayi suf suf zata wuce daddy yace "ah ah husnah ina zakije bayan gani nadawo kunyqta kikeji?"dariyw sukayi suka hada baki "sannu da zuwa daddy"daddy nata taya driver fito da kayayyaki daya siyawa momy da kekunan jarirai daga mota husnah da yaseer suka kalli juna daddy yace "ya jikin muneeba? Alhamdulillah ai momynku ta kirani bayan fitata ta sanar dani abinda ta fitar Alhamdulillah rabi kuma Allah ya tsine mata albarka ya jikin muneebw?"gaban yaseer ya fadi ya kasa amsawa husnah ta amsa masa daddy yace"kaidai yaseer kadaina zuwa aiki sai zama da mata ko?"sosa keya yaserr yayi momy ce ta taho taci ado ta taho taryar dady gyalenta sai walwali yakeyi daddy ya kalli yaseer yace "yanzun hk tafaru kanajin zama iya zama da muneeba?"damm gaban yaseer ya fadi ya kalli husnah tayi kasa da murya tace"saika fada masa daga sashenta kake kunci soyayya"taso bashi dariyw ya dake yace "daddy na saketa saki uku"da sauri daddy ya kalli yaseer husnah ma ta kallesa kafarta taji ta kama rawa garre garr tsananin yadda tayi shock......
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTA MUN BANYAFEBA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻
53
nan da nan kwalla ta cicciko a idon husnah jikinta yayi sanyi yaserr ya kalli sashen da husnah ke tsaye yaga idanuwanta sun cicciko shima jikinsa a sanyaye ya durkusar da kai yacev"Abbah kayi hakuri na zartar da hukunci batareda na tuntubeku na sanar dakuba nayi hakan ne dan nasan tabbas zaku iya hanani aikata hakan kuma Abbah bazan iya zama da muneeba ba saboda kunnuwana sun jiyemun zina ta aikata na tabbatar da hakan yau sakamakon d'an data haifo ya kasance ba mutum ba kona cigaba da zama da ita to tabbas bazan taba daina kallonta da hakanba Amma nayafe mata abinda tayimun sakin nata shine zai hucenun rad'adin zafin da nakeji na abinda tayi Daddy"shiru daddy yayi ya kasa cewa koni dakyar yaja numfashi ya sauke jikinsa ya mutu yaseer ya kashe masa jiki da kalamansa dakyar ya nisa yace "na yarda da maganganunka yaseer ka kawo hujja mai karfi saidai ko gaba wani abu idan ya faru karka sake aikata tsattsauran hukunci batare da sanin nagaba da kai ba hakan bashida amfani"yaseer ya jinjina kai ya sanarwa da daddy yadda yaga hajiya rabi da gawar sadiya daddy ya nunfasa "nasani tun dazun sukesa hotunansu a labarai akan inda wanda yasansu saboda gawar sadiya mutane nata kirana akan anga matar dan uwana gashi gashi wadanda ma basusan na aureta ba dik na amsa nace zanyi wani abu akai to mexanyi bayan tasamu tabin hankali?sadiya dai na tura wakilai yanzun kafin na iso gida a sururta gawarta ita kuma ta zauna a asibitin mahaukata dan nan ne ya kamaceta"
momy kuwa jikinta ya gama mutuwa tausayin muneeba ya kara kamata dakyar ta iya motsa bakinta tace "tou yaseer kasaki muneeba amma kasan dai bazan barta ta tafiba tunda bansan inda zatajeba kaine dai zamu tsaya akanta hartasamu miji tayi aure kuma kana nan a matsayin yayanta komi da yaya keyiwa kanwa yadda zakayiwa nusrah da yusrah haka zakai mata dan ta zama dolenmu"yaseer ya jinjina kai yace "haka ne momy Insha Allah"
"ku tafi gida dare nayi ga sanyi na kadawa kuje ku kwanta nima muje in huta"ya kalli momy ya dage mata gira daya daddy momy ta kanne Ido ta nuna nasa husnah da yaseer dake tsaye,murnushin manya yayi yasa kai yayi gaba yaseer ya ruko hannun husnah dake tsaye kamar an dasata cike da alhinin abinda yasamu muneeba suka jera a tare suka nufi gida,
muneeba kuka takeyi tamkar ranta zai fita tana jikin ummah hadiza wadda itama hawayen takeyi tsananin tausayin muneeba musamman yadda aka nuno a labarai hajiya rabi nata surutai ana neman yan uwanta ga gawar sadiya a shimfide jini ya bushe a fuskarta mutane kewaye dasu cikin kwantar da hankali da nasiha ummah hadiza ke lallashin muneeba da kalamai masu dadi da Sanyaya zucuya tana mata addua itama tanayi ummah hadiza tasamu tayi shiru da kanta tabawa muneeba abincu taci badan yanayi mata dadiba saidan umarnin ummah hadiza bayan sun gama muneeba a raunane tace "ummah hadiza to yanzun ina zani ga mahaifiyata tasamu tabin hankali koma babu tabin hankali bazan je wajenta ba gaskiya nayi nadamar saninta dama ace ba ita ta haifeniba"rufe mata baki ummah hadiza tayi tace "kidaina fadin haka uwa uwace ko wace irice mahaifi ya wuce gaban wasa,maganan inda zaki kuwa ina zaki dama?bayan nan din gidan ubanki ne ko kin manta daddynku yayan mahaifinki ne? aiko ba yaseer kika auraba ya sakeki nan zaki taho ballantana dama a gidan kike zamanki zakiyi tare damu kinji ko?fatana dai ki zama yar kirki ki cire son yaseer daga zucuyarki saboda babu sauran zama a tsakaninku sanan kinga yar uwarki yake aure ko yaya zuciya batada kashi karkuzo kuna samun matsala"ta jinjina mata kai tace "yaseer ya fita daga rayuwata ummah hadiza tun mintuna arbain da suka wuce daya kirani da tsauraran kalamai wanda har yanzun zafinsu ke barazanar tarwatsa kirjina ummah na cireshi daga rayuwata ban tsanesa ba saidai ba sauran soyayyarsa ki duba kiga saki uku yayimun lokaci daya ummah"bakinta na rawa idonta suka kawo ruwa ummah hadiza taja numfashi ta girgiza kai tace"rabuwarku shine maslaha idan kina tare da yaseer bakida sauran farin ciki saboda idan miji ya kama matarsa da zina to batada sauran kima ko mutunci a idanuwansa bazai taba yarda da itaba dama ace labari yaji ba kunnuwansa suka jiye masa daga bakin da bazai masa karya ba kuma a gabanki dan haka kiyi hakuri koba komi yaseer yayanki ne"
"toh ummah hadiza ina alfahari daya kasance kudin iyayena ne da badan haka ba da bansan inda zan saka rayuwata ba sakamakon wanan halin dana tsinci kaina nasan idan inadaku bazan tabayin kuka ba"ta rungume ummah hadiza tana kuka ummah hadiza ta share mata hawaye tace "kidaina kuka a nan zan kwana tare da ke kinji yar Lelena"tadanji dadi atlis da mutum a kusa da ita ta ware Tasha kunun sosai sanan ta zauna tayi jigum tana tunanin rayuwa da yadda rayuwa tazo mata.....
*****
yaseer na rungume da husnah tace"shiyasa akace zargi babu kyau haramun ne gashi na zargeka da muneeba ashe ba hakan bane kayafemun"dariya yayi yana yawo da hannunsa cikin jikinta yace "aida irin kallon da kikaimun na tabbatar da cewar kinyi ne saboda kishi bayan da kince im zauna da ita yanzun daga ganina daga bangarenta hankalinki ya tashi to inda na barta din fa?"ta turo baki tace "amma tabani tausayi saidai nayi maka uzuri ina kuma fatan cewa kayafe mata ta koma kanwarka kamar yadda kace a gabansu daddy"ya jinjina kai yace "inshaaa Allah zanyi hakan kuma zamu dauketa muje asibiti in an kwana biyu a dubamin ke da lafiyar abinda ke cikinki sanan a duba cikinta asan lafiyar mahaifarta saboda idan ta sake aure ko? tunda tace likita yace akwai kari a gefen mahaifarta dikda tayi amfani da adduoi nasan sharrin tsafi ne amma dai asake dubawa "rungumesa sosai husnah tayi cike da jin dadin yadda ya nuna kulawa yadda ya sauko da wuri murmushi kawai yayi kasan zuciyarsa kuwa daya tuna da abinda muneeba tayi ransa ke baci yaji wata sabuwar tsanarta....
*****
*Agurguje*
bayan wata hudu da faruwar hakan abubuwa sun faru dayawa ciki kuwa harda yadda muneeba ta koma mutuniyar kirki ta cigaba da zamanta tare da momy rayuwa ta sauya itada husnah tamkar yan biyu kome yaseer zaiyiwa husnah sai yayiwa muneeba yake samun kwanciyar hankali cikin husnah yayi girma sosai ya shiga watan haihuwarta yan biyun momy shuraim da sudais sun fara koyon zama kamanninsu daya sak babu banbanci tsabanin kama sukeyi da yar uwarsu husnah wani irin shakuwa ce mai tsanani tsakanin Yaseer da husnah,
husnah na zaune a parlor cikinta yayi zungurere yaseer ya shigo tare da hafeez suna dariya "ah ah lafiya naganku kuna dariya injidai badani kukeba dan kunga nayi muni?"ta turo baki yaseer ya tsugunna a gabanta ya rausayar da kansa cike da tsananin kauna yace "waye ya isa yayi miki dariya sarauniyar mata mai mulki a fadar zuciyata?aiba wanda ya isa yayi miki dariya"tadan hararesa cike da soyayya tace "to dariyar ta me kukeyi?"yaserr ya kara kallon hafeez yayi dariya yana nunasa yace "ya zama kanina yanzun dan ni din yayansa ne ashe guy din nan jirgamu kawai yakeyi?"tadan ware ido tace"ban gabe jirgamu ba mai kake nufi hubby "
"wai ashe dik zuwa gidan nan da yakeyi a kwanakin baya ko ince watanni ashe tuni ya kulla soyayya da nusrah ni bansaniba shegen gora minti minti yake cewa azo aci abinci ashe abinda ke kawosa Kenan itama munafuka bata taba fada ba"dariya sosai husnah tayi cikin farin ciki take kokarin mikewa yaseer ya rubgumota kirjinsa "ya haka yq zaki mike ina zaki ki wahal mun da kanki da babyna?"sai lokacin hafeez yace "kaidai kaji kunya wallahi a gabanmu kake rungume rungume kamar wani bature"husnah ta turw yaseer ta hararesa yana dariya ya shiga kwalawa nusrah kira yaji shiru "ina nusrar take?"
"sun fita da muneeba siyomun abu sakamakon yau dai tin safe banajim dadi kilan dai an kusa yinta ta kare"ya ware ido "to kodai nakuda ce?"ta girgiza kai ta cije lebenta da mararta data d'an mintsineta