Sashe 50
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"idan baka kasheni ba ni kuma zan cika maka alkawarinka in kasheka in dauke husnah mukoma wata duniyar mu rayu yare kamar yadda na rayu da ita"husnah hawaye takeyi cikin daki ta dauko kwalbar maganin da malam ya bata dana ruwan addua ta fito a hankali take takowa ta kalli maganin ta budesa daidai Abraham ya kwalalo ido waje yana kokarin zuba masa mugunta ta watsa masa akansa zuwa fuskarsa ya juyo da sauri fuskarsa tana hayaki yake kallonta idonsa suka canja kala suna yin wani ruwa mai kamar mai jikinta ya soma rawa taji tsoro ta yadda kwalbar maganin kasa ta fadi tasssss hayakin da taga yana tashi a jikinsa da yadda fuskarsa ke salewa yasa ta furgita yaseer ya fizgota jikinsa ya rungumeta yana kissing gefen fuskarta Abraham tsaye hayaki na fita akansa cikin minti biyar yake bacewa a hankali suka nemesa suka rasa ajiyar zuciya yaseer yayi ya sake hadata da kirjinsa yana sauke wani irin numfashi lafewa tayi sosaiba jikinsa kirjinta na harbawa ta rufe idonta yadda kansa ke hayaki take gani ta bude tana kwalla yaserr ya Rabata da jikinsa ya share mata hawaye a hankali "meyasa kike kuka?"girgiza kai tayi tadan ja da baya "bashi bane ya saceka?ya tafi dakai yake zuwa nan a matsayinka"jikin yaseer ya kama rawa "inji dai be tabaki ba beyi miki komiba husnah?husnah kifadamun be kwanta dakeba"ta girgiza kai ta cije lebe "bai kwanta daniba yaya yaserr nagano shi waye su momy ne basu saniba"momy daga cikin daki takejin muryarsu sama sama tadan bude a hankali karar bude dakin yasa suka waiga a tare momy ta leko dakai ta jike da gumi yaserr ya sauke numfashi yace"momy ki fito ya fita ya tafi"a sukwane Momy ta fito tana waige waige "ka tabbatq?ohh ni saudatu yau nice da aljani ido da ido?"ta karasa wajen yusrah da take juyi a kasan tiles taki bude idonta nusrah cikin dimuwa ganin halin da yar uwarta take,ta shiga jijiigata "ki tashi yussy ki tashi baya nan'girgiza mata kai tayi tace"zan iya tashi amma sam banason kara bude idona a rayuwa"momy hankalinta ya tashi ta kalli yaseer ta karasa ta dau wayarta ta shiga Kiran malam ta shaida masa halin da suke ciki tana bukatarsa da gaggawa,
"yaserr ka shiga dakin husnah kayi wanka ka sauya kayan jikinka idan malam yazo ya tafi saimu dunguma mutafi can gidan baban naku a sanar musu da komi daya faru ko?"ya jinjina mata kai ya juya zai tafi ya saci kallon husnah dake tsaye tsumu ya kashe mata ido yayi mata alamar ta biyosa,momy na kallonsu ta gefen ido ganin ta noke masa kafada yasa ta girgiza kai "husnah kije daki ki dan huta saiki jira yaseer ya fito ko ?"ta cije baki batason yiwa momy musu cike da kunyq ta juya tabi bayansa suka shiga dakin a tare suna shiga ya rufe kofa ya cire rigarsa ya zauna gefen gado ta tsurawa jikinsa ido gashin jikinsa a kwakkwance saidai dik yadanji ciwo tausayinsa ya kamata ta karaso ta zauna ta bayansa ta kwanto ta rungumosa yasa hannu yana shafa kanta "yadai husnah?menene?"cikin siririyar murya tace "bakomi"yayi murmushi hade da gyaran murya"yau a gidanmu zamu kwana ko?"ta noke taki magana dariya yayi kawai cikin damuwa tace "inajin tsoro"da sauri ya juya ya janyota jikinsa ya rungumeta yana kallon fuskarta "umhmm tsoron me kikeji?"
"Abraham kagafa abinda ya samesa ina gudun ya dawo ramako"murmushi yayi mata ya shafa kanta yayi kissing lips dinta "babu abinda zaiyi miki kinji Allah na tare damu ko?"ya shafa kanta "muje muyi wanka tare"tana kauda kai tana dariya ya ciccibeta ya zare rigar dake jikinta yayi toilet da ita tana dukansa a kirji
*****
"muneeba girman wanan cikin naki nifa yana bani tsoro"cewar hajiya rabi tana kallon muneeba wadda ke zaune ta mimmike kafa a dakin hajiya rabi,
"ummah tsoro kuma kika sani ko yan biyu ne?"
gauron numfashi hajiya rabi ta sauke tace "tou ina fatan biyun ne inaso dai aje asibiti a tabbatar da zaman cikin nan inaso ki haifowa yaseer kyakkyawan saurayi mai kamadashi"
kasa da murya muneeba tayi "momy amma fa kinsan dai yadda aka samu cikin"
"shhhh yo ai ya tabbatar mana da d'an na yaseeer ne koda ya kasance shi ya kwanta dake ai yasa miki dan ne daga jikin yaseee"murmushin farin ciki muneeba tayi tana shafa cikinta.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻
41
rungume da husnah yaseer ya fito daga wanka ya kwantar da ita akan gado yace"karki taso ki jirani nine zam shiryaki da kaina kinji?"ta turo baki cike da shagwaba tana kokarin tashi yace"wai ba nace kada kitashi ba ki jirani nine nam zan shiryaki da kaina"husnah tayi murmushi ta koma ta kwanta ta lafe yana tsaye Gaban mirror ya shafa mai a wajen da turaren daya gani juyowa yayi yace "kigafa ba wani kaya gareni a nan ba"
"ga kaya nan kamar jallabiya naga an ajiye kam gado"kallon jallabiyar yayi hade da murmushi yace "momy kenan wanan jallabiyar tana ajiye da ita kenan gashi yau zan saka"ya dauka yasa tayi kuri tana kallonsa ta lula duniyar tunani,meyasa ta kasa daina tunaninsa?bayan har yanzun akwai soyayyarsa a zuciyarta?tunowa da yadda ta watsa masa ruwan magani tayi furgigit ta furgita ta tashi ta zauna kansa hayaki yakeyi yadda taga fuskarsa tayi hankalinta ya Tashi yana tsaye yana lura da yanayinta ya girgiza kai ya dauko man shafawa ya zare towel din daya nad'eta dashi tayi saurin kare kirjinta "ka rufeni nidai ka rufeni kunya nakeji'tace cike da Yanga yadda tayi da bakinta ya dauki hankalinsa yasa hannu ya cire hannunta daga kirjinta nonuwanta ya kalle dik sun tasa sun dan kumbura ya zaro ido waje yace"husnah?meyasameki?"da sauri ta bude ido tana kalle kalle ta kallesa bata ganeba yace "kalli yadda kirjinki suka cicciko suka kumbura"turo baki tayi ta kauda kai idonta suka ciko da hawaye "nima haka na gansu"ya jinjina kai zucuyarsa cike da furgici kardai aljanin nan yazo ya tattaba masa mata,tsaki yayi ya shafa mata man sanan ya dauko mai da akabata na magani ya shiga shafa mata take taji zucuyarta na Tashi warin turaren ya bugi hancinta ta soma yunkurin amai ya rukota "sannu sannu husnah sannu kinji menene meyasameki?"ta girgiza kai a wahale tace "amai nakeji amma ya kwanta"tausayinta ya kamasa kardai malaria ce ta kama husnah yasan akwai sauro kwanakin nan wardrobe ya bude ya ciro mata kaya ya mika mata ta karba tace "brezia ta"kauda kau yayi "bazakisa ba saboda dubi yadda suka kumbura haba meyasa zasuyimun hakan bayan yau zanyi wasa dasu"ta hararesa ta zura rigar ya kurawa yadda breast dinta suke a tsaitsaye kamar tasa brezia ya shagala da kallonta yaji knocking tsaki yayi "wanene?"
"momy tace ku shirya ku fito gaba daya ga malam yazo"ya girgiza kai ya rukota sai kafkaf yakeyi da husnah tana yatsina fuska ta yane kanta da gyalen abayar datasa suka fito fuskarta tayi wani iri momy ta tsareta da ido har suka shigo parlorn,
malam na rike da kan yusrah yana tofa mata addua a idonta suka zauna sai sambatu takeyi "yanzun malam zan daina ganinsa?"yusrah tace cikin damuwa,
"inshaaa Allahu zaki daina ganinsa dama bada nufi yaso kigansa ba kuma ba halittarsa gaba daya kika ganiba yanzun bude idonki kifadamun kina ganinsa?"a hankali yusrah ta bude idanuwanta da sukai jajir malam ya tsareta da ido "kina ganinsa?"
"bana ganinsa"tace tana girgiza kai,
"tou Alhamdulillah, hajiya yanzun abu nagaba shine yadda zaku tsaya ku jajirce musamman yaseer dan nasan tabbas wanan aljanin be tafi gaba daya ba zai dawo kuma dawowar da zaiyi bazaaji dadiba saidai idan har yaseer ya rike wuta sanan kamar yadda yayi alkawarin kashesa yadda kikace ya kashesa idan ba hakanba shi zai cika alkawari akansa dan yadda yakeson wanan yarinyar ko uwar data haifeta ce zai kashe "gaban momy ya fadi ta kalli yaseer cike da damuwa ta hadiyi wani miyau makwat...."yanzun malam menene abunyi"
yayi shiru ya sauke ajiyar zuciya yace "Abunyi guda daya shine su shiryawa daukar fansa yaseer kansa ya rinka amfani da magungunan husnah idan ba hakaba kuskure daya zaiyi asamu matsala tinda kinga yanzun ba tare zasu rinka wuni gida ba zai rinka shiga jikin yaseer yazo yana mata abubuwa wanda zai kawo matsala a auren"
yaseer jiki a sanyaye ya kalli husnah itama ta kallesa ta sunkuyar da kanta cike da takaici momynta dik ita ta jefata cikin wanan halin gashi ya fada da kansa sanan a zaman da tayi tare da momy ta fahimci yadda takeda mugun sakaci akan abubuwa hawaye suka cicciko a idonta idon yaseer na kanta yana kallom kirjinta gaba daya ya kasa sukuni daya kalleta yakejin wata shaawa na taso masa ya shagala wajen kallonta bemasan malam na masa magana ba saida momy ta daka masa tsawa "kai yaseer meye haka?ana magana kana kallon husnah kamar yau kafara ganinta kajimun iskancin banza"ya sunkuyar da kai yana sosa keya "amm momy banjiba"
"dama ina zakaji hankalinka nakan jar fata?tou yau nima na huta da rashin kunya wanan fitar da zamuyi zuwa can yau ake bikin tariyarku"wani farin ciki ya lullube yaseer sai faraa yakeyi malam ya basa wani magani yayi masa bayani tare da yin hayaki a gidan kafin husnah ta tare momy tayi masa godiya ya tafi suka mike a tare kallon kayan da Abraham ya siyawa husnah sukai suka fara kallon kallo momy ta dubi nusrah tace"daukar wanan kayan zakuyi muje waje a dire mai a bolar kan hanya nasan zai hadu da ita a can ya diba ya kaiwa budurwarsa aljana"nusrah saida ta guntse baki dariya ta taso mata tanata murmushi tana kallon momy "murnushi kikeyimun kenan?"ta girgiza kai "momy nifa bazan iya daukan wanan kayan ba nasani ko yana ciki ma"
momy tace "ohh anan zamu barshi kenan ko?yadda zaizo ya baje kolin sa a gidana ga kayansa to dauka zakuyi"nan aka soma muhawara husnah na tsaye gefe ta tako zata taba kayan yaseer ya fuzgota "ke kina hauka ne zaki taba kowa yaki tabawa ai ko kowa zai taba ke bazan bari kitaba ba"ransa a bace yake maganar ta sadda kanta kasa,
"yaserr ka shiga dakin husnah kayi wanka ka sauya kayan jikinka idan malam yazo ya tafi saimu dunguma mutafi can gidan baban naku a sanar musu da komi daya faru ko?"ya jinjina mata kai ya juya zai tafi ya saci kallon husnah dake tsaye tsumu ya kashe mata ido yayi mata alamar ta biyosa,momy na kallonsu ta gefen ido ganin ta noke masa kafada yasa ta girgiza kai "husnah kije daki ki dan huta saiki jira yaseer ya fito ko ?"ta cije baki batason yiwa momy musu cike da kunyq ta juya tabi bayansa suka shiga dakin a tare suna shiga ya rufe kofa ya cire rigarsa ya zauna gefen gado ta tsurawa jikinsa ido gashin jikinsa a kwakkwance saidai dik yadanji ciwo tausayinsa ya kamata ta karaso ta zauna ta bayansa ta kwanto ta rungumosa yasa hannu yana shafa kanta "yadai husnah?menene?"cikin siririyar murya tace "bakomi"yayi murmushi hade da gyaran murya"yau a gidanmu zamu kwana ko?"ta noke taki magana dariya yayi kawai cikin damuwa tace "inajin tsoro"da sauri ya juya ya janyota jikinsa ya rungumeta yana kallon fuskarta "umhmm tsoron me kikeji?"
"Abraham kagafa abinda ya samesa ina gudun ya dawo ramako"murmushi yayi mata ya shafa kanta yayi kissing lips dinta "babu abinda zaiyi miki kinji Allah na tare damu ko?"ya shafa kanta "muje muyi wanka tare"tana kauda kai tana dariya ya ciccibeta ya zare rigar dake jikinta yayi toilet da ita tana dukansa a kirji
*****
"muneeba girman wanan cikin naki nifa yana bani tsoro"cewar hajiya rabi tana kallon muneeba wadda ke zaune ta mimmike kafa a dakin hajiya rabi,
"ummah tsoro kuma kika sani ko yan biyu ne?"
gauron numfashi hajiya rabi ta sauke tace "tou ina fatan biyun ne inaso dai aje asibiti a tabbatar da zaman cikin nan inaso ki haifowa yaseer kyakkyawan saurayi mai kamadashi"
kasa da murya muneeba tayi "momy amma fa kinsan dai yadda aka samu cikin"
"shhhh yo ai ya tabbatar mana da d'an na yaseeer ne koda ya kasance shi ya kwanta dake ai yasa miki dan ne daga jikin yaseee"murmushin farin ciki muneeba tayi tana shafa cikinta.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻
41
rungume da husnah yaseer ya fito daga wanka ya kwantar da ita akan gado yace"karki taso ki jirani nine zam shiryaki da kaina kinji?"ta turo baki cike da shagwaba tana kokarin tashi yace"wai ba nace kada kitashi ba ki jirani nine nam zan shiryaki da kaina"husnah tayi murmushi ta koma ta kwanta ta lafe yana tsaye Gaban mirror ya shafa mai a wajen da turaren daya gani juyowa yayi yace "kigafa ba wani kaya gareni a nan ba"
"ga kaya nan kamar jallabiya naga an ajiye kam gado"kallon jallabiyar yayi hade da murmushi yace "momy kenan wanan jallabiyar tana ajiye da ita kenan gashi yau zan saka"ya dauka yasa tayi kuri tana kallonsa ta lula duniyar tunani,meyasa ta kasa daina tunaninsa?bayan har yanzun akwai soyayyarsa a zuciyarta?tunowa da yadda ta watsa masa ruwan magani tayi furgigit ta furgita ta tashi ta zauna kansa hayaki yakeyi yadda taga fuskarsa tayi hankalinta ya Tashi yana tsaye yana lura da yanayinta ya girgiza kai ya dauko man shafawa ya zare towel din daya nad'eta dashi tayi saurin kare kirjinta "ka rufeni nidai ka rufeni kunya nakeji'tace cike da Yanga yadda tayi da bakinta ya dauki hankalinsa yasa hannu ya cire hannunta daga kirjinta nonuwanta ya kalle dik sun tasa sun dan kumbura ya zaro ido waje yace"husnah?meyasameki?"da sauri ta bude ido tana kalle kalle ta kallesa bata ganeba yace "kalli yadda kirjinki suka cicciko suka kumbura"turo baki tayi ta kauda kai idonta suka ciko da hawaye "nima haka na gansu"ya jinjina kai zucuyarsa cike da furgici kardai aljanin nan yazo ya tattaba masa mata,tsaki yayi ya shafa mata man sanan ya dauko mai da akabata na magani ya shiga shafa mata take taji zucuyarta na Tashi warin turaren ya bugi hancinta ta soma yunkurin amai ya rukota "sannu sannu husnah sannu kinji menene meyasameki?"ta girgiza kai a wahale tace "amai nakeji amma ya kwanta"tausayinta ya kamasa kardai malaria ce ta kama husnah yasan akwai sauro kwanakin nan wardrobe ya bude ya ciro mata kaya ya mika mata ta karba tace "brezia ta"kauda kau yayi "bazakisa ba saboda dubi yadda suka kumbura haba meyasa zasuyimun hakan bayan yau zanyi wasa dasu"ta hararesa ta zura rigar ya kurawa yadda breast dinta suke a tsaitsaye kamar tasa brezia ya shagala da kallonta yaji knocking tsaki yayi "wanene?"
"momy tace ku shirya ku fito gaba daya ga malam yazo"ya girgiza kai ya rukota sai kafkaf yakeyi da husnah tana yatsina fuska ta yane kanta da gyalen abayar datasa suka fito fuskarta tayi wani iri momy ta tsareta da ido har suka shigo parlorn,
malam na rike da kan yusrah yana tofa mata addua a idonta suka zauna sai sambatu takeyi "yanzun malam zan daina ganinsa?"yusrah tace cikin damuwa,
"inshaaa Allahu zaki daina ganinsa dama bada nufi yaso kigansa ba kuma ba halittarsa gaba daya kika ganiba yanzun bude idonki kifadamun kina ganinsa?"a hankali yusrah ta bude idanuwanta da sukai jajir malam ya tsareta da ido "kina ganinsa?"
"bana ganinsa"tace tana girgiza kai,
"tou Alhamdulillah, hajiya yanzun abu nagaba shine yadda zaku tsaya ku jajirce musamman yaseer dan nasan tabbas wanan aljanin be tafi gaba daya ba zai dawo kuma dawowar da zaiyi bazaaji dadiba saidai idan har yaseer ya rike wuta sanan kamar yadda yayi alkawarin kashesa yadda kikace ya kashesa idan ba hakanba shi zai cika alkawari akansa dan yadda yakeson wanan yarinyar ko uwar data haifeta ce zai kashe "gaban momy ya fadi ta kalli yaseer cike da damuwa ta hadiyi wani miyau makwat...."yanzun malam menene abunyi"
yayi shiru ya sauke ajiyar zuciya yace "Abunyi guda daya shine su shiryawa daukar fansa yaseer kansa ya rinka amfani da magungunan husnah idan ba hakaba kuskure daya zaiyi asamu matsala tinda kinga yanzun ba tare zasu rinka wuni gida ba zai rinka shiga jikin yaseer yazo yana mata abubuwa wanda zai kawo matsala a auren"
yaseer jiki a sanyaye ya kalli husnah itama ta kallesa ta sunkuyar da kanta cike da takaici momynta dik ita ta jefata cikin wanan halin gashi ya fada da kansa sanan a zaman da tayi tare da momy ta fahimci yadda takeda mugun sakaci akan abubuwa hawaye suka cicciko a idonta idon yaseer na kanta yana kallom kirjinta gaba daya ya kasa sukuni daya kalleta yakejin wata shaawa na taso masa ya shagala wajen kallonta bemasan malam na masa magana ba saida momy ta daka masa tsawa "kai yaseer meye haka?ana magana kana kallon husnah kamar yau kafara ganinta kajimun iskancin banza"ya sunkuyar da kai yana sosa keya "amm momy banjiba"
"dama ina zakaji hankalinka nakan jar fata?tou yau nima na huta da rashin kunya wanan fitar da zamuyi zuwa can yau ake bikin tariyarku"wani farin ciki ya lullube yaseer sai faraa yakeyi malam ya basa wani magani yayi masa bayani tare da yin hayaki a gidan kafin husnah ta tare momy tayi masa godiya ya tafi suka mike a tare kallon kayan da Abraham ya siyawa husnah sukai suka fara kallon kallo momy ta dubi nusrah tace"daukar wanan kayan zakuyi muje waje a dire mai a bolar kan hanya nasan zai hadu da ita a can ya diba ya kaiwa budurwarsa aljana"nusrah saida ta guntse baki dariya ta taso mata tanata murmushi tana kallon momy "murnushi kikeyimun kenan?"ta girgiza kai "momy nifa bazan iya daukan wanan kayan ba nasani ko yana ciki ma"
momy tace "ohh anan zamu barshi kenan ko?yadda zaizo ya baje kolin sa a gidana ga kayansa to dauka zakuyi"nan aka soma muhawara husnah na tsaye gefe ta tako zata taba kayan yaseer ya fuzgota "ke kina hauka ne zaki taba kowa yaki tabawa ai ko kowa zai taba ke bazan bari kitaba ba"ransa a bace yake maganar ta sadda kanta kasa,