Sashe 32
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
momy ta tallabo husnah tace"yadai?menene husnah?"husnah ta rufe ido tana nuna mata tv "momy gashinan cikin tv bazan iya bude idanuwa na ba"momy ta kalli tv film din gidan badamasi ake maimaitawa tace "husnah ai tv ne wanan film ake maimaitawa bude kiga"husnah ta mike idanuwanta rufe ta nufi daki aguje
******
cikin farin ciki momy ke kallon daddy kabiru yayan alhaji badamasi suna tare a babban parlorn innah yace"ki kira yaseer din yanzun yazo nan ya samemu nina maida aurensa da husnah kuma babu wanda ya isa ya canjamun hukunci daga yau ko ince daga yanzun yaseer yanada damar da zai kusanci husnah tunda matarsa ce"innnah ta jinjina kai tace"dakyau naji dadin wanan hukuncin sanan inaso kafin a gyarawa husnah dakinta kamar yadda hajiya saude tace a tattarota a maidata gidanta kawai nasan zatafi jin dadin zama tunda gasu nusrah da yusrah nan zataji dadin zama dasu"hajiya saude ta jinjina kai tana laluben wayar yaseer bakinta yaki rufuwa ummah hadiza ta rangada gud'a tace "mashaa Allah yaseer ya zama mijin mata biyu "duka suka kwashe da dariya yaseer na cikin driving yaga kiran momy ya girgiza kai ya dauki wayar yace"momy gani nan a habyar gidanki na kusa karasowa banmaje wajen aikin ba"tace"bana gida ka karyo kwana ka taho gidan innah inacan yanzun haka muna tare dasu babanka kabiru"ya jinjina kai ywce"gani nan zuwa"ya kashe wayar ya shafi sajen sa hafeez ya fad'o masa a rai yarasa meye dalilin gabarsa da hafeez sam hafeez ya tsanesa shima bai nemi jin hakan ba"ya dauko wayarsa kamar ya kirasa ya maida wayar ya ajiye ya karya kwanar gidansu innah hankalinsa na kan halittar data raba titin biyu cikin tashin hankali yake kallon wanan dabbar dake tunkaro motarsa kafin ya kauce tuni traila tayo kan motarsa wani karaaa yaji kuuuuuu.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*✍🏻
29
kifa ciki husnah tayi ta runtse idanuwanta tana sauke numfashi data rufe ido shi take gani tadan bude idonta a hankali tana kallon cikin dakin duhu ne ya gauraye dakin ta mike ta zauna tana kalle kallo ko tafin hannunta bata gani tace "na makance"Abraham ya amsa cikin muryarsa da yake mata mai dadin sauraro yace "bazaki makance ba inhar kina ganina in kuma bakison ganina to tabbas rayuwarki zata shiga cikin duhu bakinkirin wanda ko tafin hannunki bazaki taba ganiba idan har kin zabi rayuwa dani tou babu abinda zanyi miki husnah zan cigaba da shayar dake farin ciki kamar yadda nasaba"idanuwanta suka kankace bata ganinsa sai sautin muryarsa takeji kamar daga sama ta gansa dib a gabanta cikin duhu saidai fuskarsa na haske yayi matukar kyau wani kallo tayi masa mai cike da jin haushi tace"nafiso rayuwata ta kasance cikin duhu harabada da incigaba da rayuwa da dodo mai mummunan halitta gara na kare rayuwata bana gani banaji kuma bana gani"cikin mamaki da takaici yake kallon kwayar idanuwanta da suka sauya tun jiya zuwa launin ja yace"wanda ya zugaki yake neman shiga rayuwarki yanaso ya kaiki ya baro ne dan shi rayuwarsa ta kawo karshe"gabanta ya fad'i tace"yaya yaseer din?"ya gyada mata kai yayi murmushi mai ciwo yace "husnah kenan anfada miki zan kyale wani ya shigo rayuwarki dik irin yadda muka gudanar da soyayya mai cike da kaunar juna?har yanzun ina sonki kuma bazan taba daina sonki ba nayi alkawari dik wanda yace zai shiga tsakanina dake saina halaka Shi ko waye dan haka ki saurara zaa kawo muku gawarsa tuni na hada mishi mummunan hatsarin mota wanda na tabbatar wanan kwakwalwar ta kansa mai cike da taurin kai tana nan tarwatse a titi "dafe kirji tayi wani jiri ne taji yana daukarta tanayi masa wani kallo ji tayi kirjinta na barazanar tarwatsewa wani irin rad'adi take cikin kirjinta da tukuki ya bude hannayensa "taho gareni matata nayi matukar kewarki"yw fuzgota jikinsa cikin wani irin karfi take kokarin turesa tuni suka fara kici kici itadashi saidai ko motsi ta gafarayi cikin kirjinsa yana kokarin sumbatarta ta runtse idanuwanta tana kokarin kwacewa ta bugu dab jikin bango ji kake kummm ta saki wata irin kara mai ban tsoro"aguje momy da mai aikinsu suka nufi cikin dakin cikin sassarfa,
tsugunnawa yayi a gaban husnah lokacin dasu momy suka shigo yana shafa goshinta jini ne ke zubowa daga goshin nata yana shafa kanta yana hawaye gani sukayi ruwa na d'iga a fuskar husnah cikin wani irin yanayi momy ta shiga girgiza husnah tana fad'in "husnah husnah meyasameki Tashi husnah?"ta kalli larai mai aikinta tace"larai kamar husnah ta mutu shikenan aljanin nan ya kashe husnah hafeez ne tsaye jikin kofar dakin yana jiyo sautin kukan momy daga cikin daki ya saki ledar maganin dayazo dashi daga gidan malam wanda bai tahoba saida yazo dashi ya shige ciki yana fadin"lafiya momy?"ya kalli husnah dake kwance idanuwanta a rufe hawaye na bin gefen idonta momy ta d'ora hannu akai tace"shikenan husnah ta mutu ya kasheta "hafeez yana girgiza husnah Abraham cike da kishi yake kallonsa yatsansa yasa mai tsawo ya hankade hannun hafeez ji yayi an ture hannunsa yana shafa fuskarta cike da so da kauna yasa bakinsa yana hura wajen ciwon gani sukayi jinin dake goshinta a hankali yana bacewa cikin senconds arbain suka nemi jinin suka rasa ya hura mata iska a fuska ta mike da sauri ta zauna tana fad'in "yaya yaseer momy Abraham ya kasheshi"ta fashe da kuka Abraham kuwa shigewa jikin husnah yayi ya mike yana zagaye dakin momy tace"husnah kikace Abraham ya kashe yaseer?"shiru bata amsa ba ta tallabe hannunta tana kaiwa da komowa Wani mugun kallo husnah tayi musu hafeez yace"ba ita bace momy ina zuwa bari inyi maganinsa ya fita cikin sassarfa ya karasa inda ya yarda jakar ledar dayazo da ita ya dauko ya nufi cikin dakin cike da zafin nama....
*****
mutanene cike da wajen an cika makil yaseer na kwance jini na zuba a goshinsa wani cikin mutanen wajen yace"yanzun ya zaayi da wanan bawan Allah?"gashi dai alamar yana numfashi tunda inhar ya muti bazamuga yana numfashi ba"motar yaseer tayi ratsa ratsa glass din trailer data taho tayi kan Yaseer cikin hukuncin ubangiji kamar magic sukaga tanayin baya da baya wani a wajen yace"sai kace aikin aljanu?wai kunga yadda trailer nan tayi kansa kuma tana baya kamar ana tura ta?"daddy ne cikin motarsa tare da alhaji sidi sukaga cikowar mutane yana kokarin tafiya kiran da innah tayi masa yagani yace"anya waban ba accident bane?"sukayi parking a gefen titi ya fito ya nufi cikin jamaar gabansa ne ta fadi daya hango mutum a gefen titi ya kalli montar ya kalli alhaji sidi yace"wanan motar yaseer ce"bai rufe bakiba ya hangi yaseer cikin jini wayarsa yashe a gefe ana kiransa daddy yace"innahlillahi yaseee!!!!"ya kira sunansa ya zare malum malum dinsa yayi jifa da ita a gefen titi ya sungumi yaseer alhaji sidi ya dauki malum malum din da wayar yaseer yana fadin "Alhaji badamasi menene haka kayi magana da mutane"wani mutumi yace"bawan Allah ya zaka daukesa bamusan kokai wayeba kana ikirarin kiran sunansa?"hawaye kebin idon Alhaji badamasi dakyar cikin sassarfa yace"d'ana ne"alhaji sidi yayi musu bayani ya rufa musu baya sukasa shi bayan mota daddy ya zauna gefe driver daddy yaja yace"alhaji ina zamuje?"daddy cikin kuka yace"asibiti zaku kaini "momy jin yaseer shiru ga baba kabiru na jiran isowarsa mutane sun harhadu na dangi ta sake kiran wayar yaseer Alhaji badamasi yana gani ya dauka taji yana kuka momy ta mike zumbur tace"lafiya daddyn yara meyafaru kake kuka ina Yaseer din?"daddy yace"muna hanyar asibiti da yaseer nataho zan taho kiran innah shine naga mummunan hatsari trailer tahau kan motar yaseer "wayar ce ta sumbule a kunnen hajiya saude innah tace"lafiya?meyafaru saude?"fadi takeyib"yaseer yaseer ne"daukar wayar baba kabiru yayi yana tambaya daddy ya sanar masa nan ya hau salati ya soma yiwa su innah bayani da ummah hadiza dukkansu cikin kuka suke neman mayafai da hijabai suka nufi asibitin cikin tashin hankali hajiya saude ko magana batayi haka suka d'uru a mota....
*****
muneeba na zaune gefen gadon ummahnta fuskarta ta bushe da hawaye Anty sadiya na tsakiyar parlor tana maida bayani suna jiyo sautin ihu a d'akin momy sadiya tace"nifa ihun mai aljanun nan ya fara isata gaskiya zaman gidan nan bazai yuwu ba"ummah ta tabe baki tace"ai yanzun ni dawowarki ji nayi kamar an sakani a aljannah wanan shawarar da kika bayar tayi d'ari bisa d'ari dan na tabbatar shida husnah harabada"dariya Anty sadiya tayi tace"mu kuma da tuggu?hahaha aini naga kokarinki ma muneeba"muneeba ta girgiza kai tace "babban abinda ke damuna ma ko"tayi shiru ummah tace"maike damunki fad'amun"muneeba tasa kuka ta basu labarin yadda sukayi daren jiya da yaseer bayan ya gama kwanciya da ita sam bataga alamar nishadi a tare dadhi ba"ummah ta jinjina kai tace"ki kwantar da hankalinki ai sadiya ta dawo kedai shawarar datace ayin nan ita zaayi dan haka kisa ranki a inuwa yaseer naki ne ke kadai"hajiya rabi na cikin magana kiran daddy ya shigo wayarta tace"kunga kuyi shiru kuyi shiru Alhaji ne"ttsit sukayi cikin kissa da karairaya tace "hello darling"gyaran murya yayi ya kira sunanta yadda taji muryarsa a dashe tasan babu lafiya kafin tayi magana yace"muna asibiti tare da yaseer yayi hatsari yanzun haka an shigar dashi emergency"ya datse wayar "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun ni rabi Yaseer yayi hatsari suna asibiti"wani mikewa muneeba tayi ta dafe kirji tana fad'in shikenan "aljanin nan ne ummah wallahi shine"cikin kuka muneeba ta fito babu ko gyale sautij kukanta su momy keji larai mai aiki dataji abinda ya faru ta shiga dakin tana kallon yadda husnah ke huci tamkar zaki tace"momy yaseer ne yayi hatsari wai suna asibiti"momy ta yunkura ta mike yaseer ya saita fuskar husnah dake rike da kwankwaso wanda Abraham ne a jikinta ya fesa mata ruwan adduar dake bakinsa a fuskarta yayi kara yasa hannu a fuskarsa ya yanke jiki ya fadi hafeez tuni yayi jifa da gorar dake hannunsa cikin kidimewa yace"yaseer ne yayi accident?"sai kuma jikinsa yayi sanyi ya sadda kansa kasa numfashi husnah ke saukewa a hankali idanuwanta na budewa tana binsu da kallo tace"ya mutu ko?"momy na kallonta tana hawaye ta mike hafeez yace "ku shirya mutafi asibitin"......
******
cikin farin ciki momy ke kallon daddy kabiru yayan alhaji badamasi suna tare a babban parlorn innah yace"ki kira yaseer din yanzun yazo nan ya samemu nina maida aurensa da husnah kuma babu wanda ya isa ya canjamun hukunci daga yau ko ince daga yanzun yaseer yanada damar da zai kusanci husnah tunda matarsa ce"innnah ta jinjina kai tace"dakyau naji dadin wanan hukuncin sanan inaso kafin a gyarawa husnah dakinta kamar yadda hajiya saude tace a tattarota a maidata gidanta kawai nasan zatafi jin dadin zama tunda gasu nusrah da yusrah nan zataji dadin zama dasu"hajiya saude ta jinjina kai tana laluben wayar yaseer bakinta yaki rufuwa ummah hadiza ta rangada gud'a tace "mashaa Allah yaseer ya zama mijin mata biyu "duka suka kwashe da dariya yaseer na cikin driving yaga kiran momy ya girgiza kai ya dauki wayar yace"momy gani nan a habyar gidanki na kusa karasowa banmaje wajen aikin ba"tace"bana gida ka karyo kwana ka taho gidan innah inacan yanzun haka muna tare dasu babanka kabiru"ya jinjina kai ywce"gani nan zuwa"ya kashe wayar ya shafi sajen sa hafeez ya fad'o masa a rai yarasa meye dalilin gabarsa da hafeez sam hafeez ya tsanesa shima bai nemi jin hakan ba"ya dauko wayarsa kamar ya kirasa ya maida wayar ya ajiye ya karya kwanar gidansu innah hankalinsa na kan halittar data raba titin biyu cikin tashin hankali yake kallon wanan dabbar dake tunkaro motarsa kafin ya kauce tuni traila tayo kan motarsa wani karaaa yaji kuuuuuu.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*✍🏻
29
kifa ciki husnah tayi ta runtse idanuwanta tana sauke numfashi data rufe ido shi take gani tadan bude idonta a hankali tana kallon cikin dakin duhu ne ya gauraye dakin ta mike ta zauna tana kalle kallo ko tafin hannunta bata gani tace "na makance"Abraham ya amsa cikin muryarsa da yake mata mai dadin sauraro yace "bazaki makance ba inhar kina ganina in kuma bakison ganina to tabbas rayuwarki zata shiga cikin duhu bakinkirin wanda ko tafin hannunki bazaki taba ganiba idan har kin zabi rayuwa dani tou babu abinda zanyi miki husnah zan cigaba da shayar dake farin ciki kamar yadda nasaba"idanuwanta suka kankace bata ganinsa sai sautin muryarsa takeji kamar daga sama ta gansa dib a gabanta cikin duhu saidai fuskarsa na haske yayi matukar kyau wani kallo tayi masa mai cike da jin haushi tace"nafiso rayuwata ta kasance cikin duhu harabada da incigaba da rayuwa da dodo mai mummunan halitta gara na kare rayuwata bana gani banaji kuma bana gani"cikin mamaki da takaici yake kallon kwayar idanuwanta da suka sauya tun jiya zuwa launin ja yace"wanda ya zugaki yake neman shiga rayuwarki yanaso ya kaiki ya baro ne dan shi rayuwarsa ta kawo karshe"gabanta ya fad'i tace"yaya yaseer din?"ya gyada mata kai yayi murmushi mai ciwo yace "husnah kenan anfada miki zan kyale wani ya shigo rayuwarki dik irin yadda muka gudanar da soyayya mai cike da kaunar juna?har yanzun ina sonki kuma bazan taba daina sonki ba nayi alkawari dik wanda yace zai shiga tsakanina dake saina halaka Shi ko waye dan haka ki saurara zaa kawo muku gawarsa tuni na hada mishi mummunan hatsarin mota wanda na tabbatar wanan kwakwalwar ta kansa mai cike da taurin kai tana nan tarwatse a titi "dafe kirji tayi wani jiri ne taji yana daukarta tanayi masa wani kallo ji tayi kirjinta na barazanar tarwatsewa wani irin rad'adi take cikin kirjinta da tukuki ya bude hannayensa "taho gareni matata nayi matukar kewarki"yw fuzgota jikinsa cikin wani irin karfi take kokarin turesa tuni suka fara kici kici itadashi saidai ko motsi ta gafarayi cikin kirjinsa yana kokarin sumbatarta ta runtse idanuwanta tana kokarin kwacewa ta bugu dab jikin bango ji kake kummm ta saki wata irin kara mai ban tsoro"aguje momy da mai aikinsu suka nufi cikin dakin cikin sassarfa,
tsugunnawa yayi a gaban husnah lokacin dasu momy suka shigo yana shafa goshinta jini ne ke zubowa daga goshin nata yana shafa kanta yana hawaye gani sukayi ruwa na d'iga a fuskar husnah cikin wani irin yanayi momy ta shiga girgiza husnah tana fad'in "husnah husnah meyasameki Tashi husnah?"ta kalli larai mai aikinta tace"larai kamar husnah ta mutu shikenan aljanin nan ya kashe husnah hafeez ne tsaye jikin kofar dakin yana jiyo sautin kukan momy daga cikin daki ya saki ledar maganin dayazo dashi daga gidan malam wanda bai tahoba saida yazo dashi ya shige ciki yana fadin"lafiya momy?"ya kalli husnah dake kwance idanuwanta a rufe hawaye na bin gefen idonta momy ta d'ora hannu akai tace"shikenan husnah ta mutu ya kasheta "hafeez yana girgiza husnah Abraham cike da kishi yake kallonsa yatsansa yasa mai tsawo ya hankade hannun hafeez ji yayi an ture hannunsa yana shafa fuskarta cike da so da kauna yasa bakinsa yana hura wajen ciwon gani sukayi jinin dake goshinta a hankali yana bacewa cikin senconds arbain suka nemi jinin suka rasa ya hura mata iska a fuska ta mike da sauri ta zauna tana fad'in "yaya yaseer momy Abraham ya kasheshi"ta fashe da kuka Abraham kuwa shigewa jikin husnah yayi ya mike yana zagaye dakin momy tace"husnah kikace Abraham ya kashe yaseer?"shiru bata amsa ba ta tallabe hannunta tana kaiwa da komowa Wani mugun kallo husnah tayi musu hafeez yace"ba ita bace momy ina zuwa bari inyi maganinsa ya fita cikin sassarfa ya karasa inda ya yarda jakar ledar dayazo da ita ya dauko ya nufi cikin dakin cike da zafin nama....
*****
mutanene cike da wajen an cika makil yaseer na kwance jini na zuba a goshinsa wani cikin mutanen wajen yace"yanzun ya zaayi da wanan bawan Allah?"gashi dai alamar yana numfashi tunda inhar ya muti bazamuga yana numfashi ba"motar yaseer tayi ratsa ratsa glass din trailer data taho tayi kan Yaseer cikin hukuncin ubangiji kamar magic sukaga tanayin baya da baya wani a wajen yace"sai kace aikin aljanu?wai kunga yadda trailer nan tayi kansa kuma tana baya kamar ana tura ta?"daddy ne cikin motarsa tare da alhaji sidi sukaga cikowar mutane yana kokarin tafiya kiran da innah tayi masa yagani yace"anya waban ba accident bane?"sukayi parking a gefen titi ya fito ya nufi cikin jamaar gabansa ne ta fadi daya hango mutum a gefen titi ya kalli montar ya kalli alhaji sidi yace"wanan motar yaseer ce"bai rufe bakiba ya hangi yaseer cikin jini wayarsa yashe a gefe ana kiransa daddy yace"innahlillahi yaseee!!!!"ya kira sunansa ya zare malum malum dinsa yayi jifa da ita a gefen titi ya sungumi yaseer alhaji sidi ya dauki malum malum din da wayar yaseer yana fadin "Alhaji badamasi menene haka kayi magana da mutane"wani mutumi yace"bawan Allah ya zaka daukesa bamusan kokai wayeba kana ikirarin kiran sunansa?"hawaye kebin idon Alhaji badamasi dakyar cikin sassarfa yace"d'ana ne"alhaji sidi yayi musu bayani ya rufa musu baya sukasa shi bayan mota daddy ya zauna gefe driver daddy yaja yace"alhaji ina zamuje?"daddy cikin kuka yace"asibiti zaku kaini "momy jin yaseer shiru ga baba kabiru na jiran isowarsa mutane sun harhadu na dangi ta sake kiran wayar yaseer Alhaji badamasi yana gani ya dauka taji yana kuka momy ta mike zumbur tace"lafiya daddyn yara meyafaru kake kuka ina Yaseer din?"daddy yace"muna hanyar asibiti da yaseer nataho zan taho kiran innah shine naga mummunan hatsari trailer tahau kan motar yaseer "wayar ce ta sumbule a kunnen hajiya saude innah tace"lafiya?meyafaru saude?"fadi takeyib"yaseer yaseer ne"daukar wayar baba kabiru yayi yana tambaya daddy ya sanar masa nan ya hau salati ya soma yiwa su innah bayani da ummah hadiza dukkansu cikin kuka suke neman mayafai da hijabai suka nufi asibitin cikin tashin hankali hajiya saude ko magana batayi haka suka d'uru a mota....
*****
muneeba na zaune gefen gadon ummahnta fuskarta ta bushe da hawaye Anty sadiya na tsakiyar parlor tana maida bayani suna jiyo sautin ihu a d'akin momy sadiya tace"nifa ihun mai aljanun nan ya fara isata gaskiya zaman gidan nan bazai yuwu ba"ummah ta tabe baki tace"ai yanzun ni dawowarki ji nayi kamar an sakani a aljannah wanan shawarar da kika bayar tayi d'ari bisa d'ari dan na tabbatar shida husnah harabada"dariya Anty sadiya tayi tace"mu kuma da tuggu?hahaha aini naga kokarinki ma muneeba"muneeba ta girgiza kai tace "babban abinda ke damuna ma ko"tayi shiru ummah tace"maike damunki fad'amun"muneeba tasa kuka ta basu labarin yadda sukayi daren jiya da yaseer bayan ya gama kwanciya da ita sam bataga alamar nishadi a tare dadhi ba"ummah ta jinjina kai tace"ki kwantar da hankalinki ai sadiya ta dawo kedai shawarar datace ayin nan ita zaayi dan haka kisa ranki a inuwa yaseer naki ne ke kadai"hajiya rabi na cikin magana kiran daddy ya shigo wayarta tace"kunga kuyi shiru kuyi shiru Alhaji ne"ttsit sukayi cikin kissa da karairaya tace "hello darling"gyaran murya yayi ya kira sunanta yadda taji muryarsa a dashe tasan babu lafiya kafin tayi magana yace"muna asibiti tare da yaseer yayi hatsari yanzun haka an shigar dashi emergency"ya datse wayar "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun ni rabi Yaseer yayi hatsari suna asibiti"wani mikewa muneeba tayi ta dafe kirji tana fad'in shikenan "aljanin nan ne ummah wallahi shine"cikin kuka muneeba ta fito babu ko gyale sautij kukanta su momy keji larai mai aiki dataji abinda ya faru ta shiga dakin tana kallon yadda husnah ke huci tamkar zaki tace"momy yaseer ne yayi hatsari wai suna asibiti"momy ta yunkura ta mike yaseer ya saita fuskar husnah dake rike da kwankwaso wanda Abraham ne a jikinta ya fesa mata ruwan adduar dake bakinsa a fuskarta yayi kara yasa hannu a fuskarsa ya yanke jiki ya fadi hafeez tuni yayi jifa da gorar dake hannunsa cikin kidimewa yace"yaseer ne yayi accident?"sai kuma jikinsa yayi sanyi ya sadda kansa kasa numfashi husnah ke saukewa a hankali idanuwanta na budewa tana binsu da kallo tace"ya mutu ko?"momy na kallonta tana hawaye ta mike hafeez yace "ku shirya mutafi asibitin"......