Sashe 33
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
yaseer na kwance an nade kansa da bandage Abraham ya bullo ta jikin bango yana jifansa da wani kallo kawai ya shige jikinsa.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN KIKA KARANTAMUN BAKI BIYABA BANYAFE BA*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*
*🌑DUHU...🌑*
( *sark'akiya*)
*BONUS PAGE*
*30*
cikin sassarfa hajiya saude suka shiga asibitin yadda suke kuka yasa kowa yake binsu da kallo likita ne ya fito daga ofishinsa nurses suna biye dashi DA folder a hannunsa Alhaji badamasi ne ya hango hajiya saude ya karaso cikin kuka tace"ina yaseer din?"dakin ya nuna mata yana tsaye wajen innah tace"badamasi ashe abinda ya faru kenan?ashe yaseer hatsari yayi muna can muna jiransa nida mahaifiyarsa da yayanka kabiru? ina fatan jikin dai da sauki"ya jinjina mata kai yace "da sauki likitan yace bawani rauni yasamu ba kansa ne ya bugu kuma ya dawo cikin yayyacinsa koda wani lokaci zai iya Tashi"ta daga hannu tace"Alhamdulillah"ta nufi dakin da daddy ya nuna mata hajiya saude na shiga likita na kansa yana rubuce rubuce Abraham ne jikinsu yana binsa da kallo dik tambayoyin da likita keyi masa bai amsa ba hajiya saude yagani ta bude kofar ta shiga dakin likitan ya kalleta take ta hango kamanninta da yaseer shafa kansa tayi tana hawaye tace"sannu yaseer?"ya jinjina mata kai idonsa kirrr akanta har tad'anji tsoro kardai yaseer sanadin hatsarin nan ya samu tabin kwakwalwa irin kallon da yakeyi mata yasa ta soma karanto addua ta tofa masa a fuskarsa ya d'anyi k'ara yayi tsaki ta sake wata adduar ta tofa masa take taga yayi atishawa ta tsaresa da ido tana kallonsa Yasser yana bin ko ina da kallo itama kallonsa takeyi shikenan aljanu sun shafi Yaseer shima tace"sannu yaseer"cikin wata irin murya ya motsa yace"sannu momy ashe inada rabon sake ganinki?"ta jinjina masa kai innah ce ta shigo tace"ah ah alhamdulillah yaseer ya Tashi sannu kaji?"likitan ya kallesa yace "mai kakeji yanzun?"ya jinjina kai yace"banajin komi"ya gyada kai yace"babu abinda ke maka ciwo ko?"yadan dafe kansa yace"kaina ne kawai shima kadan kadan yakeyi"likitan yace"Alhamdulillah yau ma zaa iya sallamarka saidai bandage din kanka da zaka rinka zuwa ana dubaea"yasa kai ya fice,
motarsu hafeez na tsayawa su muneeba suka iso da hajiya rabi sai kuka takeyi daddy ya taresu "ah ah yadai muneeba kike kuka?"cikin kuka ya rukota suka nufi dakin hafeez ya tsaya daga waje momy ta rike hannun husnah suka d'unguma ciki tana kuka tace"Daddy wallahi aljanin husnah ne yaje kashemun miji shine shi yayi sanadin hatsarin nan inajin ihunta a daki dazun ni wallahi bazan yardaba bazan bari akashemun miji ba a raba auren nan inhar aka bar husnah da yaya yaseer to tabbas zai kasheshi"ta fada jikin hajiya rabi tana kuka husnah tsurawa yaseer ido tayi tana kallonsa shima ita yake kallo ta karasa gaban gadonsa takai hannu zata rike hannunsa hajiya rabi ta daka mata tsawa tace"ke dakata abinda kukeyi a dakin zainab rungume rungume shi kikazo kuyi q asibiti salom aljanin ya sake zuwa ya kasheshi?"innah ta karbe zancen "ko yaseer ya rungumi husnah ya kwanta da ita halaliyarsa ce tunda kabiru gashi ya maida auren husnah da yaseer dazun kuma da shedu jiran da ake masa kenan yasamu hatsarin mota"da sauri muneeba ta kalli innah ta kalli hajiya rabi ji tayi jiri na neman daukarta dakin shiru yayi nadan wani lokaci yaseer na kallon momy cike da mamaki yana murmushi itama murnushi tayi masa hajiya saude cikin farin ciki yasan wanan aikinta ne yasani Abraham shine silar hatsarinsa rufe ido yayi ya tuno mummunar halittar daya gani mai girman gaske baka kirin akan titi mai suffar kare,
hawaye ne ke zubowa a idon muneeba daddy yayi gyaran murya yace"tayaya aka maida auren yaseer da husnah batare da an shawarceniba ni uban husnah to ban yarda ba bankuma aminceba babu yadda zaayi asa aljanin nan ya kashe yaseer sanadin husnah"innah tace"to rasa kunya beran tanka?ba wanda ya isa ya hana abinda narigada na bada umarni kuma kabiru yayanka shine ya yanke hukunci idan kuma zakaja da hukuncinsa to"shiru daddy yayi cikin takaici yake kallon husnah ta zauna gefen gadon cikin sanyin jiki tace "nice na janyo maka ko?"ya girgiza kai ya dago hannu ya shafi fuskarsa hajiya saude na kallonsu tamkar bata ganiba tayi murmushi ta kauda kai Abraham na tsaye jikin bango husnah suka had'a ido cikin bakaken kaya yake irin kallon da yayi mata yasa ta kauda kanta ta had'iyi wani miyau yace"yazo miki ko?"ta kallo Abraham fuskarsa ta sauya zuwa kamanninsa dayake zuwa mata fuskarsa tayi jajir yace"husnah kin mun butulci ko?"ta kauda kanta kamar bata gansa ba muneeba ce ta mike ta ture husnah tace"matsa Dan Allah"yaseer ya girgiza kai kawai yana hango tsanar husnah a kwayar idon muneeba"sannu ya jikin naka?"cewar muneeba cike da kulawa ya yunkura ya mike "da sauki"ta gyada masa kai tace"Alhamdulillah ban rasaka ba"cikin kasa kasa da murya take maganar tana kallon gefen husnah tana hararta husnah matsawa tayi tabar wajen ta koma gefen momy,momy ta kalli mutanen wajen bataga hafeez da sukazo tare sashi ba ta fice tasameshi tsaye yana daddana waya "hafeez baka shigaba wajen yaseer dinba"yayi kasa da kai yana sosa keya yace "ehh momy"tausayin hafeeez ya kama momy tace"muje ka gaishesa zan kawo karshen gabar dake tsakaninka da yaseer saboda abinda ya had'a ya raba"hafeez bai fahimta ba yabi bayan momy suka shiga ciki yaseer na ganin Hafeez yasan shi ya kawo su husnah cikin takaici da kishi ya amsa gaisuwar da hafeez yayi masa ya juya ya fice yaseer daga kwance yake ware idanuwansa yana nemanta Bai ganta ba,
tsaye husnah take jikin bango wajen reception kamar daga sama ta gansa a kusa da ita ya tsaya ya harde hannuwa ta d'anja da baya "kinzo nan kinata tunanina ko?"Abraham yace yana murmushi kallonsa tayi cikin takaici tace "tunaninka nakeyi komi ganinsa nakeyi kamar a mafarki bantaba sanin kai azzalumi bane zakayi kisa ba sai yanzun"ya cije baki wani abu na fitowa daga idanuwansa kamar jini yana kallonta cikin tsoro take kallonsa yace "akanki husnah zan iya kashe ko waye yanzun yaci nasarar tashi amma mu cigaba da zubawa dani dashi da dik wanda zai shiga rayuwarki ko waye saina nakasashi"husnah ta tofa masa miyau cike da tsiwa tace"karya kakeyi jinnu kawai Allah ya Fika inace soyayya ce?to banayi bazanyiba nadaina banayi Abraham "ya girhiza kai ya lakuto miyaun data tofa masa yace"da wanine ya tofamun miyau nan saiya gwammace kid'a da karatu husnah amma kasantuwar kece babu abinda zanyi saidai ke dinma kanki na rawa zan dan horaki"murmushi tayi tace"kadade da horani Abraham ka dade da cutata tunda kasamun soyayyarka da kaunarka idanuwana suka makance nakasa babancewa tsakanin mutum da aljani soyayyar da nakeyi maka ta rufemun ido yasa banaji bana gani har yanzun ina sonka saidai ina kokarin yakiceka daga rayuwata koda soyayyarka zatayi ajalina tinda ba jimsinmu daya ba"ta fashe da kuka ta durkushe a wajen ya tsaya akanta yana mata wani kallo momy ce ta fito daga asibitin tana fad'in "husnah!!husnah kina ina?"ta juyo da kanta gefen dama taga husnah durkushe a wajen tana kuka da sauri ta karaso husnah na ganinta tayi saurin share hawaye saidai idanuwanta da sukai jajir tace"kafiya husnah kike kuka? meyafaru?"momy na waige waige ummah hadiza dake tsaye ta bayan wajen tuntuni ta fito ta ruko husnah cikin tausayawa tana share mata hawaye momy kuwa tambayarta takeyi tayi shiru sai lokacin momy ta kalli kayan dake jikin husnah cikin mamaki tace"husnah wadanan kayan ne dama jikinki?"husnah ta kalli kanta ta kalli kayan ta kalli Abraham tace"momy basu bane a jikina badasu nazo ba"ummah hadiza ta jinjina kai tace"kayan sak'i ne wanan zainab na aljanu"Abraham ya kalleta yayi murmushi ya hura mata iska a fuska da sauri ta runtse idanuwanta ta budesu bata gansa ba momy cikin tashin hankali tace "tayaya zaayi mu gifta cikin jamaa da ita da wad'anan kayan?"ummah hadiza ta tube hijjabinta tace"karbi wanan kisa tunda gashi ma ance mutafi da yaseer din gobe zai dawo muje inyaso ni ai dattijuwa ce babu wanda zai kalleni"ajiyar zucuya momy tayi suka rukota dakyar take taka kasa kamar wacce kwai ya fashewa a ciki kallo sukabisu dashi muneeba tayi tsaki ko kunya bataji tana rike da hannun yaseer wanda gaba daya hankalinsa na kan husnah suka shisshiga mota suka nufi gida....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN KIKA KARANTAMUN BAKI BIYABA BANYAFE BA*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*
*🌑DUHU...🌑*
( *sark'akiya*)
*BONUS PAGE*
*30*
cikin sassarfa hajiya saude suka shiga asibitin yadda suke kuka yasa kowa yake binsu da kallo likita ne ya fito daga ofishinsa nurses suna biye dashi DA folder a hannunsa Alhaji badamasi ne ya hango hajiya saude ya karaso cikin kuka tace"ina yaseer din?"dakin ya nuna mata yana tsaye wajen innah tace"badamasi ashe abinda ya faru kenan?ashe yaseer hatsari yayi muna can muna jiransa nida mahaifiyarsa da yayanka kabiru? ina fatan jikin dai da sauki"ya jinjina mata kai yace "da sauki likitan yace bawani rauni yasamu ba kansa ne ya bugu kuma ya dawo cikin yayyacinsa koda wani lokaci zai iya Tashi"ta daga hannu tace"Alhamdulillah"ta nufi dakin da daddy ya nuna mata hajiya saude na shiga likita na kansa yana rubuce rubuce Abraham ne jikinsu yana binsa da kallo dik tambayoyin da likita keyi masa bai amsa ba hajiya saude yagani ta bude kofar ta shiga dakin likitan ya kalleta take ta hango kamanninta da yaseer shafa kansa tayi tana hawaye tace"sannu yaseer?"ya jinjina mata kai idonsa kirrr akanta har tad'anji tsoro kardai yaseer sanadin hatsarin nan ya samu tabin kwakwalwa irin kallon da yakeyi mata yasa ta soma karanto addua ta tofa masa a fuskarsa ya d'anyi k'ara yayi tsaki ta sake wata adduar ta tofa masa take taga yayi atishawa ta tsaresa da ido tana kallonsa Yasser yana bin ko ina da kallo itama kallonsa takeyi shikenan aljanu sun shafi Yaseer shima tace"sannu yaseer"cikin wata irin murya ya motsa yace"sannu momy ashe inada rabon sake ganinki?"ta jinjina masa kai innah ce ta shigo tace"ah ah alhamdulillah yaseer ya Tashi sannu kaji?"likitan ya kallesa yace "mai kakeji yanzun?"ya jinjina kai yace"banajin komi"ya gyada kai yace"babu abinda ke maka ciwo ko?"yadan dafe kansa yace"kaina ne kawai shima kadan kadan yakeyi"likitan yace"Alhamdulillah yau ma zaa iya sallamarka saidai bandage din kanka da zaka rinka zuwa ana dubaea"yasa kai ya fice,
motarsu hafeez na tsayawa su muneeba suka iso da hajiya rabi sai kuka takeyi daddy ya taresu "ah ah yadai muneeba kike kuka?"cikin kuka ya rukota suka nufi dakin hafeez ya tsaya daga waje momy ta rike hannun husnah suka d'unguma ciki tana kuka tace"Daddy wallahi aljanin husnah ne yaje kashemun miji shine shi yayi sanadin hatsarin nan inajin ihunta a daki dazun ni wallahi bazan yardaba bazan bari akashemun miji ba a raba auren nan inhar aka bar husnah da yaya yaseer to tabbas zai kasheshi"ta fada jikin hajiya rabi tana kuka husnah tsurawa yaseer ido tayi tana kallonsa shima ita yake kallo ta karasa gaban gadonsa takai hannu zata rike hannunsa hajiya rabi ta daka mata tsawa tace"ke dakata abinda kukeyi a dakin zainab rungume rungume shi kikazo kuyi q asibiti salom aljanin ya sake zuwa ya kasheshi?"innah ta karbe zancen "ko yaseer ya rungumi husnah ya kwanta da ita halaliyarsa ce tunda kabiru gashi ya maida auren husnah da yaseer dazun kuma da shedu jiran da ake masa kenan yasamu hatsarin mota"da sauri muneeba ta kalli innah ta kalli hajiya rabi ji tayi jiri na neman daukarta dakin shiru yayi nadan wani lokaci yaseer na kallon momy cike da mamaki yana murmushi itama murnushi tayi masa hajiya saude cikin farin ciki yasan wanan aikinta ne yasani Abraham shine silar hatsarinsa rufe ido yayi ya tuno mummunar halittar daya gani mai girman gaske baka kirin akan titi mai suffar kare,
hawaye ne ke zubowa a idon muneeba daddy yayi gyaran murya yace"tayaya aka maida auren yaseer da husnah batare da an shawarceniba ni uban husnah to ban yarda ba bankuma aminceba babu yadda zaayi asa aljanin nan ya kashe yaseer sanadin husnah"innah tace"to rasa kunya beran tanka?ba wanda ya isa ya hana abinda narigada na bada umarni kuma kabiru yayanka shine ya yanke hukunci idan kuma zakaja da hukuncinsa to"shiru daddy yayi cikin takaici yake kallon husnah ta zauna gefen gadon cikin sanyin jiki tace "nice na janyo maka ko?"ya girgiza kai ya dago hannu ya shafi fuskarsa hajiya saude na kallonsu tamkar bata ganiba tayi murmushi ta kauda kai Abraham na tsaye jikin bango husnah suka had'a ido cikin bakaken kaya yake irin kallon da yayi mata yasa ta kauda kanta ta had'iyi wani miyau yace"yazo miki ko?"ta kallo Abraham fuskarsa ta sauya zuwa kamanninsa dayake zuwa mata fuskarsa tayi jajir yace"husnah kin mun butulci ko?"ta kauda kanta kamar bata gansa ba muneeba ce ta mike ta ture husnah tace"matsa Dan Allah"yaseer ya girgiza kai kawai yana hango tsanar husnah a kwayar idon muneeba"sannu ya jikin naka?"cewar muneeba cike da kulawa ya yunkura ya mike "da sauki"ta gyada masa kai tace"Alhamdulillah ban rasaka ba"cikin kasa kasa da murya take maganar tana kallon gefen husnah tana hararta husnah matsawa tayi tabar wajen ta koma gefen momy,momy ta kalli mutanen wajen bataga hafeez da sukazo tare sashi ba ta fice tasameshi tsaye yana daddana waya "hafeez baka shigaba wajen yaseer dinba"yayi kasa da kai yana sosa keya yace "ehh momy"tausayin hafeeez ya kama momy tace"muje ka gaishesa zan kawo karshen gabar dake tsakaninka da yaseer saboda abinda ya had'a ya raba"hafeez bai fahimta ba yabi bayan momy suka shiga ciki yaseer na ganin Hafeez yasan shi ya kawo su husnah cikin takaici da kishi ya amsa gaisuwar da hafeez yayi masa ya juya ya fice yaseer daga kwance yake ware idanuwansa yana nemanta Bai ganta ba,
tsaye husnah take jikin bango wajen reception kamar daga sama ta gansa a kusa da ita ya tsaya ya harde hannuwa ta d'anja da baya "kinzo nan kinata tunanina ko?"Abraham yace yana murmushi kallonsa tayi cikin takaici tace "tunaninka nakeyi komi ganinsa nakeyi kamar a mafarki bantaba sanin kai azzalumi bane zakayi kisa ba sai yanzun"ya cije baki wani abu na fitowa daga idanuwansa kamar jini yana kallonta cikin tsoro take kallonsa yace "akanki husnah zan iya kashe ko waye yanzun yaci nasarar tashi amma mu cigaba da zubawa dani dashi da dik wanda zai shiga rayuwarki ko waye saina nakasashi"husnah ta tofa masa miyau cike da tsiwa tace"karya kakeyi jinnu kawai Allah ya Fika inace soyayya ce?to banayi bazanyiba nadaina banayi Abraham "ya girhiza kai ya lakuto miyaun data tofa masa yace"da wanine ya tofamun miyau nan saiya gwammace kid'a da karatu husnah amma kasantuwar kece babu abinda zanyi saidai ke dinma kanki na rawa zan dan horaki"murmushi tayi tace"kadade da horani Abraham ka dade da cutata tunda kasamun soyayyarka da kaunarka idanuwana suka makance nakasa babancewa tsakanin mutum da aljani soyayyar da nakeyi maka ta rufemun ido yasa banaji bana gani har yanzun ina sonka saidai ina kokarin yakiceka daga rayuwata koda soyayyarka zatayi ajalina tinda ba jimsinmu daya ba"ta fashe da kuka ta durkushe a wajen ya tsaya akanta yana mata wani kallo momy ce ta fito daga asibitin tana fad'in "husnah!!husnah kina ina?"ta juyo da kanta gefen dama taga husnah durkushe a wajen tana kuka da sauri ta karaso husnah na ganinta tayi saurin share hawaye saidai idanuwanta da sukai jajir tace"kafiya husnah kike kuka? meyafaru?"momy na waige waige ummah hadiza dake tsaye ta bayan wajen tuntuni ta fito ta ruko husnah cikin tausayawa tana share mata hawaye momy kuwa tambayarta takeyi tayi shiru sai lokacin momy ta kalli kayan dake jikin husnah cikin mamaki tace"husnah wadanan kayan ne dama jikinki?"husnah ta kalli kanta ta kalli kayan ta kalli Abraham tace"momy basu bane a jikina badasu nazo ba"ummah hadiza ta jinjina kai tace"kayan sak'i ne wanan zainab na aljanu"Abraham ya kalleta yayi murmushi ya hura mata iska a fuska da sauri ta runtse idanuwanta ta budesu bata gansa ba momy cikin tashin hankali tace "tayaya zaayi mu gifta cikin jamaa da ita da wad'anan kayan?"ummah hadiza ta tube hijjabinta tace"karbi wanan kisa tunda gashi ma ance mutafi da yaseer din gobe zai dawo muje inyaso ni ai dattijuwa ce babu wanda zai kalleni"ajiyar zucuya momy tayi suka rukota dakyar take taka kasa kamar wacce kwai ya fashewa a ciki kallo sukabisu dashi muneeba tayi tsaki ko kunya bataji tana rike da hannun yaseer wanda gaba daya hankalinsa na kan husnah suka shisshiga mota suka nufi gida....